AUREN WATA UKU by Sameena Aleeyou

Author :  Sameena Aleeyou Category :  KDP NOVELS

Chapter   90 / 103

267K to 270K   out of 306.8K words

k unshe dariyarsa dan shima Sadis d in cikin shiga ta manyan kaya yake.

Haidar bai ida Shan mamaki ba saida yaga Sadis ya dire su k ofan gidan su Ummulkhair. Ga tsirarun mutane da basu shige a k irga ba zaune k ofar gidan. Can ya hangi mahaifinta yayi shiga ta manyan kaya shima. Kan Haidar ya kuma d aurewar.. Toh kodai bikin radin sunan little Haidar ake bacin haka bai tunanin Abba zai barsa ya tako k ofar gidansa balle har ya basa wajen zama.

Haidar ya saci kallon Daddy da mamaki sai yaga Abba ya mik e ya nufosu ya tarbi Daddy suna masabaha. A hankali Haidar ya janyo Sadis ya rage murya sosai yace  Now you tell me.. What is going on.?

Sadis ya murmusa  Baza a ji a bakina ba Ango.

Haidar ya girgiza kai  Ango.?

Sadis yace  Kashh.! Ka jini da sub utan baki.. Kaga gashi can Daddy na mana alama da hannu.. Mu k arasa.

Jiki ba wani k wari Haidar ya soma takowa da jagorancin Sadis dan gani yake kaman Abba zai fatattake sa kaman dai yanda ya saba.

Ga mamakin Haidar baki har kunne Abba ke nuna masa wajen zama  Bismillah Aliyu.. Taho ka zauna.. Ga Imam din ya k araso.

Haidar ya zauna bugun zuciyarsa na k aruwa. Bai k arasa Shan mamaki saida yaji da kunnuwansa Daddy na nemar masa da a sabunta aurensa da Ummulkhair.

Abba yai na am da batun a take Daddy ya fiddo sadaki ya bayar aka samu cika cikan aure. Sadaki siga da kuma shaidu nan take a sabunta Auren Haidar da Ummulkhair cikin abinda yai saura na wancan Auren.

Tuni Sadis ya mik e yana rabon goro da alawa.

Tsananin shock ya hana Haidar furta koda kalma har saida Abba ya mik a masa hannu sukai masabaha ya kuma tayasa murna sann ya jaddada masa amanar  yarsa Ummulkhair a karo na biyu.

Daddy ya tabbatar masa in sha Allah zasu rik e amana dan Ummulkhair  ya ce wajensa kaman Haidar.

*

Koda Abba ya shigo gida sai yasa aka masa kiran Ummulkhair. Kanta a k asa ta k araso ga Abba. Kyakkyawan murmushi saman fuskarsa yai gyaran murya kad an  Ummulkhair.

 Na am Abba. Ta furta a hankali.

Abba yaci gaba  A yau na maida aurenki da mijinki Aliyu kaman yanda na Sami yarda da amincewar ki.. Ki sani ke  Yata ce banida burin da ya shige na ganki cikin farin ciki da kwanciyar hankali. Burin ko wani mahaifi shine rayuwar yaransa ya inganta. In sha Allah zaki kasance cikin aminci kaman yanda kika kasance mai biyayya a garemu. Na jarabta mijinki ta hanyoyi da dama a lokacin da baki nan kuma Tabbas Aliyu yaci jarabawa dan na gamsu da hankalinsa tarbiyarsa dattakunsa da kuma irin k aunar da yake Miki. Hak ik a bani tunanin akwai wani Wanda ya cancanci zama mijinki sama da Mahaifin D anki. Allah ya muku albarka ya albarkaci zuri arku ya kuma zaunar daku lafiya.

A hankali ta amsa da Ameen Abba.

Abba ya jinjina Kai kafin yaci gaba  Gameda maganar tarwarki gidan mijinki mahaifiyarki ta buk aci da an dan bada lokaci ki Sami k arfin jikinki jariri Aliyu ma ya dan yi kwari. Tuni nayi magana da mahaifin mijin naki ya kuma samu mijinki da batun kuma an samu daidaiton fahimta. Ina fata hakan kema ya miki.

Ta kuma sadda kanta kad an  Duk yanda kukayi daidai ne Abba.

Ya kuma murmusawa cikeda Jin dadin biyayyarta a garesa shi mata albarka ya kuma kafin ya sallameta.

Cikin gida ya kacame da guda da murna. Ga murnar radin suna ga murnar sabon Aure. Murna ta ko ina sai son barka.

Saidai Sam Amarya Ummulkhair bata bari Angonta ya sakata a idonsa ba har ya Kama hanyar Abuja a washe gari. Koda shima din bai nemi ya ganta ba.

**

Isowarsu Abuja Kai tsaye company ya nufa dan yasan can zai Sami Hisham.

Hisham sai cika yake yana batsewa. Haidar yanaji yana bada umarnin kar a bar kowa ya shigo ya damesa yanda kasan shine shugaban kampanin. Haidar bai tsaya sauraron kowa ba ya tura k ofar ya shige. Idon Hisham naga computer din dake gabansa ba tareda ya dubi Wanda ya shigo na ya soma fad a yana fad in waye ya shigo masa office ba izinin sa. D agowar da zai suka had a ido da Haidar.

"Murmushi Haidar ya sakar masa sai yace  Tuba nake Mr CEO, na shigo ba tareda izini ba. "

Murmushi Hisham d in ma yai kafin ya nuna ma Haidar wajen zama  Welcome brother. Bismillah have a seat.

Haidar ya girgiza Kai kad an  Ba zama nazo yi ba. But thanks anyway..Nazo ne na baka wann.! Yai maganar yana saka hannu a aljihun sa. Sai ya Ciro goro da alawa na Aure. Tinda Hisham yaga haka zuciyarsa ke tsinkewa.

Haidar ya aje masa goron da alawan saman table d insa.

"Hisham Ya girgiza Kai kad an cikin rashin fahimta  What are.. we celebrating, Brother.? "

Har lokacin murmushi ne saman fuskar Haidar  Ka tayani murna. Jiya an maida aurena da matata UMULKHAIR.! Don t you think is enough reason for us to celebrate.?

Kaman sauk an aradu haka Hisham yaji batun. Ya saki baki da hanci cikin tsananin shock yana duban Haidar.

Sai kuma Haidar ya janye alawan. Sosai Ya matso da fuskarsa kusan na Hisham. Ya rank wafo suna duban juna cikin ido. Murya a dake yake furta  Goro shi ya kamaceka dan na tabbata kana jin d aci a ranka fiyeda dacin goron nan. ! Ya sakar masa murmushi yana jefa candy din a bakinsa ya kashe ma Hisham ido guda sann yaci gaba  Enjoy the bitterness of those kola nuts. Daga haka sa kai yai ya fice.

Har lokacin Hisham bai dawo daidai ba. Ya kasa yarda da abinda yaji. Wai dama tafiyar da Haidar da Daddy sukai ba tafiya bace ta kasuwanci. Tafiya ce ta Auren Haidar d in. Lallai ma Daddy yama raina masa hankali.. Shi yana nan yana k ababa yana murnan Daddy ya fara sakar masa ragamar company Ashe munafuntarsa yai.. Ashe ya tafi ne dan ya karb ar ma d ansa Auren Ummul d insa da yai komai dan ya tabbata ya rabasu da Haidar d in. Yaci gaba da huci yana jinjina kai. A zuciyarsa yake furta  You don t want to play fair Haidar.! Idan haka kake so.. I can play dirty as well.. Yanzu wasan zai fara kawai ka jira ka gani. Ya k arashe zancen zucin nasa yana sakin huci idanunsa na kuma kad awa. Sauri sauri ya fito daga Office d in ya nufi elevator. Wata staff tai saurin dakatar dashi sanda zai shige elevator din  Em excuse me sir. That s Mr Haidar s private elevator.

Huci Hisham yake yana dubanta  Ke kinsan ni waye.? Kinsan da waye kike magana.?! Yanda yake mata maganar cikin tsananin tsawatarwa ya janyo hankulan sauran mutanen.

Hisham yaci gaba da huci yana furta  I am Hisham Maitama.! I own this company.. I can fire you right this instant if I want.!

Sai ta soma basa hakuri tana neman hanyar tsira. Yaci gaba da duban mutanen wajen kaman wani zararre  Sunana Hisham Aliyu Maitama. The Eldest Son of Engr Aliyu Maitama. Did you all get it.! Ni ne Hisham Maitama. Hisham Maitama.. Everything here is mine. I own this company.! Dukkanku ku saka wann a cikin kawunanku.! Yana ida fad in haka yasa Kai ya shige cikin k unan rai.

Shi d ayansa yana driving yana buga steering wheel yana furta  Damn you.! Damn you Haidar.! Damn you..!

Waje ya nema yai parking yana maida huci. Sai k ullawa da sak awa yake yana neman ta yanda zai b ullo ma al amarin. Dan Alk awari Ya dauka bazai taba saduda ba. A fili Ya futa  ANISA.! Anisa dai ita kad ai ce card d in da zai sake amfani da ita. Kai tsaye motarsa ya shige ya nufi jail din da Anisa ke tsare.

Sosai Anisa taji mamakin wai Hisham Ya kawo mata visit.

Hisham Ya tsareta da ido yanda ta rame tai duhu duk ta fice hayyacinta kaman wann Anisa  yar gayu da Ya sani ba.

Ta dan rausayar da ido had ida furzar da huci. Wanda saida tai wann d abi ar nata ma Hisham Ya tabbata ita d in ce.

 Mai ya kawoka wajena.? Ta tambaya tana dubansa.

Hisham Ya murmusa  Alkhairi.!

Ta dan girgiza Kai kad an  Kai har akwai wani alkhairi tattareda kai Hisham. Bayan duk abubuwan da ka mun. I m in this situation because of you.

Hisham ya dakatar da ita  No Neesa. You are in this situation because of your stupidity. Kinga duk ba wann ba.. Idan Har kika amince da batun da nazo Miki dashi ki yarda dani you ll be set free..

Tai murmushin takaici  Now I understand everything. Kai din ka jima da sanin Haidar d an mahaifinka ne. Kaidin fansa kawai kake nema kan Haidar da Aunt dina Shiyasa kai amfani dani. Shiyasa ka b oye min komai naka baka sanar Dani cikinka ba kaman yanda ni na sanar dakai nawa. Ashe amfani Dani kawai kake dan ka cimma burinka. Taci gaba da jinjina Kai tana dubansa  Kayi amfani dani a karo na farko bazan bari ka sake amfani dani ba Hisham.. Dareen was right kaman yanda kai amfani da ita ka jefar da ita gashi nan Nima na faruwa akaina.. Ban tab a ganin azzalumin mutum macuci irinka ba Hisham.. Kuma nayi alk awari ma Haidar sai yanda k arfina Ya k are wajen bankado gaskiya da bayyana true color dinka. Bazaka sake samun dama akaina ba Hisham.!

Murmushi yai kad an had ida gyara zamansa  Neesa kenan. Kina magana kaman baki san wane irin serious crime ake tuhumar Ki dashi ba.. Tuhumarki ake da kisan kai Anisa. Bana jin akwai Wanda zai iya wankeki daga wann babban tuhuma da ake Miki koda kuwa Haidar ne. Ya kuma gyara zama  You are alone in this Anisa. Ahalin ki Sun juya Miki baya.. Ina nufin mahaifinki da mahaifiyarki.. Sann Haidar da kika dogara dashi ki yarda dani yana yin komai ne to win Ummulkhair back. Ya kuma karkacewa yana gyara zamansa  For your information Neesa.. An

maida Auren Ummulkhairi da Haidar kinga kuwa Haidar baida sauran dalili da zaisa Ya taimaka Miki Ya cireki daga cikin wann tuggu.

Anisa ta saki baki da mamaki tana dubansa  An maida Auren Ummul da Haidar.?

Ya dan tab e baki kad an kafin Ya kuma gyara zamansa  Abu d aya zai cireki daga wajen nan Anisa shine Ki amince zaki Aureni..!

Kaman sauk ar aradu haka taji batun. Ta d ago da mugun mamaki tana dubansa  Ni Aneesa kake cewa na Aureka.?!

Hisham ya murmusa  Ba don Ina sonki zan Aureki ba Anisa.. Sai don kawai ina so na taimaka Miki na cireki daga cikin wann k ulli mai wuyan warwarewa da kike ciki.!

Girgiza kai Anisa take tana dubansa cikin shock  You have no shame Hisham.. You are a demon.! Baka da zuciya cikin k irjinka.. Tir da D anAdam irinka..! Ta nan ka b ullo..? Toh ka sani ni Anisa bazan tab a auren mutum irinka ba.. Never.!

Hisham ya mik e yana gyara zaman suit d insa  Think about my offer Neesa.. Wann shi kad ai ne hanyar tsira da Ya rage Miki if you don t want to rot in here.! Yana ida fad in haka yasa kai ya fice.

SameenaAleeyou *AUREN WATA UKU..!*

*60*

*©þSameena Aleeyou& *

A parlour Hisham ya iske Daddy after dinner. Mommy na zaune gefensa suna tattauna yanda auren Haidar ya kasance. Da yanda Daddy da Abba suka shammacesu gaba d aya da al amarin auren.

Ya shigo da Sallama saman bakinsa. Suka amsa masa da sakin fuska Dddy yana masa iso da ya shigo ciki ya zauna. Can bakin carpet Hisham ya zauna had ida risinawa kaman dai yanda yakeyi gaban Daddy a ko Yaushe.

Daddy ya dubesa cikeda kulawa dan ya kula da yanayin D an nasa kaman dai babban Al amari ke tafe dashi koda bai furta ba.

" Son, lafiya dai koh..? Inji komai lafiya..? "

Hisham ya jinjina Kansa kad an  Lafiya Daddy.. Dama.. Sai ya d anyi fasali ba tareda yaci gaba ba.

Mommy ta soma k ok arin mik ewa tana fad in  Bari dai na baku waje.

Hisham yai saurin dakatar da ita da fad in  No Mommy.. You should also stay.. Please...

Mommy ta dan yi still sai tace  Shikenan ba damuwa. Ta koma mazauninta.

Hisham ya dan gyara zamansa kad an sanda Daddy yace  Muna sauraronka.

 Daddy dama.. Ina so na nemi Auren Anisa ne idan babu damuwa. Idan hakan ya muku.. Ina nufin both you and Mommy.

Da mamaki Daddy da Mommy suka dubi juna.

Mommy ta girgiza Kai kad an  Wace Anisar.? Kana nufin Anisa my niece.?

Hisham ya jinjina Kai kad an  Eh Mommy.. Idan har babu wani damuwa.

Daddy ya katsesa da fad in  Ka kuwa san mai kake fad a Hisham.. Auren Anisa fah kace. Anisa dake facing court case.?

Hisham ya jinjina Kansa cikeda risinawa  Eh Daddy.. Kasancewar akwai court case akanta bazai hana Aurenmu ba. In fact wann shine dalilin da yasa na yanke hukuncin neman Aurenta. Dan na fitar da ita daga cikin situation d in da ta tsinci kanta ciki Wanda ba komai bane face jarabawa daga Ubangiji. Ya dan numfasa kafin yaci gaba  Daddy Anisa tayi kuskure amma ta fahimci kuskuren ta kuma ta gyara.. Dukanmu munga yanda tai repenting bayan ta fahimci kuskurenta.. We shouldn t abandon her.. Ina nufin dukanmu munyi kuskure a baya.. Kuma mun yafi juna. Bai kamata mu kyale Anisa ita kad ai cikin wann ba. Daddy ni zan Auri Anisa matuk a hakan yayi muku.

Muryar Haidar suka sinkaya Wanda shigowarsa parlorn kenan yana fad in  Did I hear that right.? Zaka nemi Auren Anisa.? Yai tambayar cikin tsananin shock yana duban Hisham d in.

Hisham ya murmusa had ida jinjina Kai yana duban Haidar d in  Eh Haidar.. You heard that right.. Ina so zan Auri cousin d inka Anisa& I hope kaima na Sami goyon bayanka D anuwa.

Murmushin takaici ne ya kufce ma Haidar  You are unbelievable.! You really have no shame.! Ta nan ka b ullo..? Zaka auri Anisa..Just what are you up to this time around.? Mai kake shiryawa Hisham.?!

Daddy ya dakatar da Haidar  Haidar ya isa haka.. Kar ka fara.

Girgiza Kai Haidar yake yana duban Daddy  Daddy don t tell me har yanzu baka gane wann makaryaci mai fuska biyun ba..! Daddy I m sure idan ya shirya Auren Anisa wata manufa yake dashi amma ba don yana son Anisa ko yana so ya fiddata daga situation da take ciki ba Wanda shi ya jefata.. Daddy this monster here only think of himself.. If he says he wants to marry Anisa that s because yanada wata manufa da yake so ya cimma.! I m very sure he s up to no good.!

 Enough Haidar.! Daddy ya dakatar dashi kafin yaci gaba  Kai a rayuwa ba a yafiya aka yafe maka.? Meyasa kullum kakeda negative thought Akan D anuwanka Wanda ba abinda yai maka face alkhairi..! Ka fad a mun abu d aya da yayi na cutar dakai..! Idan aka Ummulkhair ne ya maka bayani ya kuma janye idon shi Akan iyalinka a lokacin da ya fahimci Kai take aure. Sann na d auka an rufe wann babin a jiya da aka maida aurenka da iyalinka.! Yanzu yazo da batun yana Neman Auren Anisa kace ba haka ba.! Toh mai kake so yayi Haidar.? Ka sanar Dani mai kake so ya aikata kuma.!

"Shiru Haidar yai ba tareda ya kuma cewa komai ba. Yayinda Hisham ya soma bama Daddy hakuri cikin kwantar da murya da k ok arin kwantar masa da hankali. Ya dubi Haidar da idanunsa suka kad a sosai. Ya sassauta murya  Haidar, ina fata mu samu daidaiton fahimta watarana. I hope a day will come.. Ranan da zaka sake amincewa Dani. Ka amince bani nufinka da komai face alkhairi. Ya dan numfasa  Ka yarda Dani, da kyakkyawan manufa nace zan nemi Auren Anisa. Amma idan kanaga bata cancanci miji kaman ni ba.. Ba matsala sai na hakura.After all,

90 / 103