ABUNDA KE BOYE

Author :  NONE Category :  African Stories & Novels

Chapter   85 / 88

252K to 255K   out of 262.2K words

ba.

har saida ta gama haɗe kayanta tass snn ta bi lafiyar gado ta kwanta bada jimawa ba bacci me nauyi ya kwasheta..

ata fannin zainab arifah kuwa gabaki daya ranar juma'an shagali guda aka mata agidansu da sunan sakun lalle da wankan amarya, hajiya hamida ta gayyato kawayenta masu kudi its was so fun aka mata komi agidansu kamar bridal shower aka mata hoto hardasu cake cake kala kala kai komi saida akayishi na nuna kai da almubazaranci.

bakaramin dadi taji da mummynta ta dinga basu labarin matsalar gidan anty safeera ba, nothing makes zainab extremely happy kamar ji datay cewa ayaanah zatay aure, auren ma ba da saurayi ba da babba wanda yasha ruwa yake da manyan yara kuma fa wai uncle moh. kai rabonta datay dariyar mugunta har cikinta yana kulewa harma ta mance.

shagali sukayi da tushe akasaka kiɗa aka cashe hanklinta gabaki daya a kwance yake sanin cewa zata zama matar ibaad daga gobe, nd then ayaana will be out of the picture bata da sauran fargaba.

har dare suna dantse rawa ita da nala duk sai taji duniyar yamata mugun dadi suna wani irin murna tsabar farin ciki dakyar tay bacci tana jin kamar safiya bazaiy ba.

daga fannin su ammi karama kuwa tunda suka dawo gida ta shiga damuwa sosai musmn da ta kira ibaad a land line na gidan bappa zaidu ta masa fada akan abun yayi ma hajiya mairo taga yana amsa mata wani iri iri da taurin kai sai taji ranta bai mata dadi ba har takai kararsa wajen aminiyarta nurse dan tasan suna shiri da ibaad din sosai ko zata iyaji musu menene asalin matsalarsa da auren ayaanah dayake cewa bazai taba bari a daura ba sai in baya raye.


duk dama tajima da sanin relshp dinsu is special amma bata kawo soyayya bane mai zafi, har gidan anty nurse din ta turashi da yamma , bayan yaje wajentan sun jima suna magana akan auren, shikansa ya sha mamakin kansa daya iya fayyace mata irin son dayake ma ayaanahn har idonsa na tara ruwa...

memakon ya zama itace ta langwasashi sai kuma tafarajin tausayinsa sosai hakuri kawai ta bashi tace yaje sai goben da ssafe zata kira mamansa suyi maganan haka ammi karama tasha jiran jin feedback ko ganin ibaad yazo bada hjy mairo hakuri amma sai shiru..

yau ranar daurin aure jirgin asubah ya dawo da bappa zaidu daga inda yaje, dan hutun daya samu kwana biyun away d stressed he looked very healthy fresh nd handsome hasken fatarsa ya dada yauqi kamar an gogeshi da ruwan madara..

6am ya masa acikin gidansa inda da ibaad din kawai suka gaisa ibaad ya masa bayani cewa by 9am jirginsu maheer zai iso, mujaheed kuma a abuja zai sauka kafin nan ya sake daukar jirgi yazo kano dan haka su maheer zasu iya rigashi isowa..

bappa zaidu yace babu komi Allah ya kawo su lafya shima yanxu haka bacci zaiyi zuwa 9am din saboda haka kar adamesa har sai ya farka. tunda ibaad baiji bappa ya masa magn auren uncle moh ba yagane cewa baisan komi akai ba all this things were planned witout his knowlegde hmm, ahnkli yakarkada kansa shima baice komi ba dan gara yay shiru hala in bappa zaidun yaje yaji yace bazai daura auren ba maybe zasu shiga hayyacinsu dan yasan bappa bazai taɓa bari ama kowa auren dole agidan ba.

yana daga tsaye bappa zaidun yadauki sabbin fararen manyan kaya designers masu kyau ya bawa ibaad din kamar yadda yay wa maheer a aranar aurensa, yace masa yaje dashi su zaisaka yau na daurin aurensa, ibaad ya masa godiya ya karba yaje room dinsa dan dama shi baiyi wani shirin aure ba kuma basu gayyaci kowa ba,yana kunna wayarsa yaga
text din ayaana yana ganin cewa tana son ganinsa yaji gabansa na faduwa, rigar sanyi kawai ya dora akan doguwar wandon dake jikinsa ya dau car key ya fito a gaggauce ya nufi gida..

da sanyin safiya ya iso iska me sanyi yana kan kadawa, ana bude mashi gate banda securities da suke tsaye baici karo da kowa ba ahnkli ya kyabe baki wai duk dama yau auren mutane biyu agidan kenan amma gida yay dry tamkar kabari, sosai waje ya dauka da shiru dan ko irin hayaniyar yan uwa da masu girke girken abinci ba a gayyato ba kuma dama ammi karama ta riga ta cire hannunta akan hidima ,anty safeera kuma bata saukowa yanxu sai in xata fita.

kusan komi da za'aci odersa kawai hajiya mairo ta saka akayi snn daga can kitchen din shagonta ake duk wani girke girke da shirye shirye agidan kam kowa baccinsa yake sha ana jiran daurij aure kafin ayi karamar home walima da budar kai tareda makwabta, the house was soo unsually quite, babu motsi babu surutu hajiya mairo sosai taji tsoron abunda ibaad zaizo ya mata shiyasa tun da tabar asibitin jiya da yamma tasa aka kaita gidan hajiya hajara takwana acan shiyasa ma familyn house babu wani uban daya tashi sassafe da sunan shirin aure.

kai tsaye ibaad ya wuce ya shiga sashen amminsa ya nabude kofar dakinsa ya tura ma ayaana text akan taxo, daga nan jefar da wayar yay akan gado, jin dakin yay dumi yasa yacire rigar sanyin jikinshi ya shiga bathrum ya wanke fuskarsa da niyyar yana fitowa zai saka plain shirt yana bude kofar kuwa saiga ayaanah itama ta shigo da sauri pjamas ne marar nauyi pink colour ajikinta riga da wando mai laushi quiet revealing amma ba sosai ba, dogon yololon sumanta mai sulbi ta sakeshi har gadon bayanta, fuskarta yay extra fresh yana wani irin glowing, tsayuwar cak yay jin tsikar jikinshi ya bala'in tashi dayaga yana iya hango dangling breast dinta tacikin rigar a saukake.

Da dan sauri ta karaso gabansa suna kallon juna idanunsa na sauyawa with speed,diso dison ruwan dake sauka akan faffadan kirjinshi takalla abazata ta hadiya yawu ahankli tace Yaa Gud morning
...yace.."morning bby u wntd to see me? ta dan makale wuya da sakaltaccen murya tace yes sai ta matso daf dashi atake yaji gabansa na bugawa hos throat went dry as she stood that close irin too close in nan,

iskan dakin gabaki daya yaji ta fara masa nauyi gabaki daya, gani yay ta shagala ta kafe faffadan fresh kirjinsa da ido tanakuma clutching pjyamas din ta da hannu kamr wacce take jin tsoron girmansan

She took a step closer so close enough da dumin numfashinta yake sauka akan bare chest dinsa yanajin dirqr dumin nimfashintan har cikin ilahirin jikinsa untill His own breath staterd to hitched involuntarily.

tace “yaa bazan iya jira bane nd If I waited any longer I would lose the courage to save myself. batare da ya taɓata ya saka idonsa acikin nata yace ayaanah, this isn’t easy for me either ..amma dan Allah dont do anything stupid kinji? take idonta yacika da ruwa a dan marairace tace "kawai so nake kasan zan tafi dan karkayi fushi in baka ganni ba...yadda tay maganan da muryan kuka yasa ya juya mata baya ahnkli cikin lumshe ido kafin ya kaiga budewa yaji dirar soft hands dinta akan bare backs dinsa ta tabasa very soflty saida sigar
jikinsa ya kara tashi

kasa motsi yay cos The touch sent a sharp shiver through him, tace yaa dan Allah ka juyo ka kalleni mana,..jikinshi a matukar muce ya juyo And it almost broke him to see the fear of loosing him in hr teary eyes. cikin sakin sakin snnyar hawaye tace“yaa I’m scared nide kawai kagayamin inna tafi zakazo kaneme ni??

tallabo fuskarta yay da hannunsa idonsa da wani irin rauni, dumin numfashinsu na gogan na juna muryansa a raunace sosai yace ayanaah i cant give u permision to run away...in wani abu yaje ya sameki fa...kinsan kuwa sai nafi kowa shiga cikin tashin hankali ko??.

hawayenta nakan zuba masa hannu ahnkli tace' i will be careful i promis..kamr zai mata kuka yace “Ayaana, cikin katsesa da sauri tace “yaa Please, tana kallon idonshi ta dada narkewa gripping his shirtless chest ta kama fatarsa da tsumayi tace I just need to know if wont be alone...

muryansa na rawa rawa ahnkli yace “kema kinsan If you leave I will follow you anywhere.” tace nd You won’t let them stop you? dada jawota kan kirjinsan yay yana sauke ajiyan zuciya cikin lumshe ido yace “I’ve already lost you once in my mind, i won’t survive losing you in this reality. cikin kukan tafara murmushi dats soft, broken, hopeful ta kara kankamesa. tareda dada resting kanta against his chest tana sauraron yadda cikin zuciyrsa take bugawa da karfin tsiya, his hrt It’s beating so fast dat is almost melting her nd turning her on at the same time..

dada susuce mishi tay akirji ta lumshe ido duminsa ya dada gaurayata, his arms finally wrapping around her waist holding her like something fragile, dukansu suka lunshe ido suna sauke ajiyan zuciya mai sanyi kuma ahnkl ahankli, gabaki daya ne ta dagula masa lissafi, but he had to control himself dan baisan inta tafi yazai kasance yau ba ji yake kamr baison hakam amma at same time yanajin what ever it takes inda zai hana auren nan to yanaso, kawai dai bazai iya gaya mata kai tsaye yabtafi ba saboda in ita yarinya ne shi ba yaro bane some things dont need emotions they just need simple logic..

Dumi da laushin jikinta ya shagalar dashi bai san sanda yafara shafa mata ilahirin jikinta ahnkli ba, banda saukqr numfashinta baka jin komi and There was only them, holding onto love in the quiet before d storm bt somewhere beyond those walls, destiny was already shifting for them amma basu sani ba.


bude lumsashun idonsa da suka sauya kala yay yana kkrin zai dagata daga kirjinshi taki sam ta sakeshi duk tay juyi sai yaji hard nd pointy nipple dinta sun cakkeshi a kirji...muryansa a raunace kuma ahankli yace "ayaanah kinfa san abunda kikemin..

ganin bata dagashi ba hannunsa yasa ya tattaro sumanta yana shafawa har yabi ta fatar wuyanta ahankli har cikin ramin kunnenta snn yace""i dont want us to do anything stupid ryt now if not i wud have kissed u so hard.. kkrin dagowa takeyi kawai sukaji an bude kofar,..babu knocking aka shigo jin qamshin turaren wuta yasa ayaanah tay saurin komawa bayansa ta boye fuskarta akan gadon bayansa a mugun tsorace...

he stand face to face da amminshi babu riga a jikin shi tsikar jikinshi duk atashe, gashi tun dazu ta fito neman ayaana zata mata lalle dan afara shiryata da wuri bata ganta ba sai safiya ce tace mata ai tun asuba tafitta taje dakin yaya ibaad dama kuma kullum inyazo tana zuwa wajensa itama batasan me sukeyi yawan yi adakinba.

...ganin fuskar ammi adan daure yasa ya sauke idonsa kasa dan yasan masifa kawai zata masa.. very shyly yace good morning ammi, ta hararashi cikin sharesa tace 'ayaanah...i knw u're hiding back der toh kizo maza kiwuce kije dakina kijira ni awajen yanxun nan..

cikin lumshe ido da budewa ayaanah tay simi simi tabi jikinshin ta fito sarari kanta na kallon kasa tana jajjann dogon sumanta gaba danta rufe ta gaban rigar sai kuma ta kasa motsi..

baki bude ammi ta gama kare ma jikintan kallo ganin daga ita sai pjyamas dats a bit revealing tace"fantastic' dama ahaka kikafito kikazo har nan bakiji kunya ba??? kafin ayanah ta bude baki da masifa tace "zoki fita" go to my room immidietly nd wait for me der. da bala'in sauri tace yes ammi snn tay sauri sauri ta fita ammi tabita da kallo tana girgiza kai kafin ta juyo kansa tace "kai kuma na dawo kanka care to explain what is going on here..yana kkrin jawo rigar sanyinsan yace ammi is not what u think"..a dan masife tace "aranar auren naku
..waimesa kake neman jawomin abun magana ne rayyan wato kai baka gudun shaidan ko zargi just look at urselves half naked kai da zaka mata fada kaine kake nuna mata hanyar da ba daidai ba...i honestly dont like this ur relshp..

da sauri kuma amarairace yace ammi dan Allah karkice haka..ni ban mata wani abu ba..nd u knw i won't cross any limits with her

cikin katsesa da daure fuska tace 'toh nide banaso..how did u think i wll feel in wani na samesa ahaka da safiyaz rayyan ka kama kanka ka fita harkan yarinyan nan..let her focus on her weding preparation and what ever is going on btewn u two just cut it off ryt now ni banason fitina, jiya kaduba abunda kaje kay ma hjiya jiya she is ur grand mother nd u broked her hand over an argument haba rayyan wai kasheni zakayi me agidan nan??

dan shiru yayi cikin sanyin murya yace kiyi hakuri ammi
a masife tace bazan yi ba "just leave..go nd get ready for ur own wedding bana son nasake jin wani abu daga gareka. a ladabce sosai yace yess ma. snn ya dauki wayarsa zai fita tabi shi da kallo har yakai kofa tace.."wai jiya kunyi magana da antynka kuwa naga har yanxu bata kirani ba..kansa a kasa yace"zata kiraki inbata kira ba kuma zatazo da yamma ..daga nan sai ya fita.

cikin sauke ajiyan zuciya itama ta doso dakin ta samu ayaana har ta sauya kaya,tana zama tafara mata fada ta akan kartasake fita gaban namji haka kan ayaana akasa ta bata hakuri, tea kawai suka sha at
around 8am ta kama hannunta ta zana mata jan lalle mai kyau bana gargajiya ba all this marron indian dyes sabida basu da time she need it to dry in an hour.. arund 8:30 ta gama bata both hannu da kafa snn ta gyara mata gashi ta mata turare komi da komi suna dakin har karfe 9.30 yay....

daidai ana gama mata gyaran kenan su ammi babba sultana da su kulthum sukazo gidan haka ta gaisa da kowa amma bata ko kula ayaana ba tana gama gaishar da ammi tajanye sultana suka wuce sashen anty safeerah.

ran kulthum duk a dagule da kishin sanin ayaanah zata zamo kishiyar uwarta tashiga saidai da mamaki taje room din anty safeera, tasameta taci wani irin kwalliya ta saka kankararen leshi sosai kan kulthum ya daure musmn da bata ga anty safeera ta bata wani fuska sunyi mgn ayaanah sosaii ba she jst told her she is fine, dan za'a mata kishiya bashine zaisaka ta kasa daukar wanka ba, basuyi wani dogon zama bama ta korata dakinta tare da sultana tace musu zatay waya da yan uwanta suje daki ta huta tunda karamin ciki take turawa, tunda sukaje dakin kulthum hayaniya kawai sukeyi da sultana akan ayaanah, dakyar har saida ta fayyace mata cewa ai ayana fa yaa ibaad dinsu take so kafin nan kulthum ta dan dawo hayyacnta tafara tunani..sun jima anan suna magana amma basuje wajen ayaanan ba tukunna.

Ammi babba kuma ta fita da driver a mota akan zasu dauko hajya mairo adawo da ita da agida tunda anfara taruwa

within this hours waya kawai anty safeera takeyi a daki ita kadanta tana kyakyatawa da dariya wani abun ma inta tuna saikaga tana girgiza kai dan sosai ta shirya cin uban mijinta bayan bikin nan bana kadan ba.

fannin bappa zaidu tun ana daf da zuwan su maheer din ya farka bayan angaisa da ya sallamesu shima ya fara shirinsa ahankli, shima white shadda mai kyau ya dauko zaisaka wata buggagiya mai kyalli

10am cikawa ya zauna abkin gadonsa yana kkrin yasaka takalma akafarsa wayarrsa ya fara ringing, ganin uncle moh ne yasa ya dauka yay sallama sai yaji wani murya ne daban
wajen yacike da hayaniya, shiru yay har suka gama snn yay gyaran murya alhaj ameer ya dawo da nitsuwarsa kan wayar suka gaisa, bappa zaidu yace ina fatan dai lafya naga ka kirani da numbersa? alhj ameer yace ahh lafya kalau dama wata yar magana ce ta taso..

bappa zaidu ya kwantar da hanklinsa yace toh yanajinsa,..

cikin kankanin lkci alhaj ameer ya fara fayyace masa halin da ake ciki, bappa zaidu yay shiruuu da tsananin mamaki a idonsa jin wai ashe ma dan uwansa zaiyi aure yau shine shi ba'agaya masa sai da matsalar fasa daurin auren ta taso...

sai bayani alhaj ameer yake masa cikin bayanin yana dada lalata sunan ayaanah yace masa yau da safe wajajen tara aka aiko musu package na sirrikanta snn akabi aka kira uncle moh din awaya akay threathning dinsa akan kar ya sake ya aureta, tunda lkkcin kuma suka kasa dannesa sai bori yakeyi yana musu hauka shine yace akira ace yafasa auren, zasu kuma tura shaidu..

bappa zaidu yay kamar zai katse wayar kawai yace musu babu ruwansa aciki tunda badashi aka fara ba amma kuma tunda yaga anyi nisa har haka yasan dolene hajy mairo is soley behind this.. dalili daya kawai yasaka ya amsa masa ,
dayaji batun batanci da samun wasu shaidu game da mutuncin ayanah, baiy kasa a gwiwa ba yace su aiko masa komi da komi zai jirasu gida...

suna katse wayar ransa a matukar bace ya kira hajy mairo, saidai tunda ta dauka suka fara magana fada fada basu gama ba saida sukaci kusan rabin awa, dan gabaki daya taki ta amshi laifin komi
tace ma itace tama muhammadu tallar ayaana ya aura sabida so take ta rufa ma yarinyar asiri snn tunda jikarta ne bai isa yahanata yanke hukucinta akanta ba

har suka gama magn bata gaya masa wani kwakkwaran magana me dadi ko mei kama hankali ba saima cewa take babu ruwansa aciki ita tay ma muhmmadu abunda ya dace ne, ransa yay matukr baci yace mata toh yanxun nan zaizo gidan su hadu awajen kawai dan kuwa akwai babban matsala.

yana katse wayar aka kawo sakon tun awaje ya bude zallan picture din yagani video din kuma a wayarsa tunda yaga kalar hotonan sai baidamu ya bude vido ba kawai yay salati ya shiga cikin gida..

shirya kansa yay tsaf cikin gaggawa yataho gidan, bayan ficewr sa ne maheer da ibaad suka dawo dan su shirya anan suma.

bappa zaidu yana isa yasa aka kira masa ammi karama, kyale ayaana tay a dakin dan ta gama shiryawan dakanta, dan already dinkinta na amarya da komi da ammi ta bayar saida safen nan kawai sukejin labarin wai anje an sace kayan gabaki daya

85 / 88