Author : NONE Category : African Stories & Novels
da su sunata tsokananta tana murmushi dake zasuje sallah ne yanxu sai ya barbaza mata abincin da suka kawo yace taci tay sallah anan dan yana dawowa zasu fita...
lkcin already uncle moh ya sauko kasan yaxo ya same maigadi yafara tmbayarsa ko nan in hotel ne, yana so yaji dan shima ya shiga ciki, yace ma gate man wai yanxu yaga wani dan saurayi yanxun nan ya shiga ciki da wata karamar yarinya yar budurwa..
maigadi felt offended da irin tambayar amma sai bai dau abunda zafi ba yace masa nan quest ne na wani dan cikin sarkin zazzau snn is a private property ba'a barin kowa ya shiga ciki.
cikin kyabe baki uncle moh yace hmm guest house!! kasa kasa yace makansa hmm iskancin ma wato da manyan gayu ynx akeyi kenan
,
ya kalle mai gadi da bakar kishi a idonsa yace malam nikam koh biki akeyi aciki ne da zaku bari balaggen namiji ya shige ciki da yarinyar da bai aureta?
mai gadin yace kaga mallam ni bansani ba, nan kuma ba gidan yan iska bane, u got to leave kona kira ma security...
jin gate man yace secuirty maza uncle moh ya kama girmansa baice komi ba ya koma cikin motarsa da wani irin matsanancin kishi me hade da fushi ya kama hanyar gida agaggauce
yana barin wajen bada jimawa ba su ibaad da jamal da prince suka fito a motocinsu kusan ajere ajere suka wuce gidan bapla zaidu dake hanya daban sukabi sai basuga uncle moh ko da a ahnya ba. a anan ibaad ya jasu sukayi mgrib da isha yakaisu ciki suka gaida bappa zaidu yasaka musu albarka snn suka dawo quest house yasamu iyaka sallalolinta kawai tay bata wani ci abinci ba haka yazauna ya bata dakansa saida taci sosai ta koshi kafin sukay sallama da aboknsa ya dauketa suka fita wani wajen very private nd quiet suka zauna sukayi hira
for quiet sometime sai can wajajen 9pm suka tafi wani designer store atare.
suka samu ankawo all this exclusive weding dresses na yaran masu kudin nan ranging from millions uptil a billion irin designer wanda ake saka kanana diamonds stone ajiki innan anakan sorting wasu za'a akai babban store na can lagos wasu abuja, sosai store in ya cika da kaya iyakan ganin idonka saidai me karamin canji bazai iya daukar ko abu daya anan ba. yana biye da ita suka je wajen shoe nd bags ta dauki few colours dataga sun mata kyau da irin rare sleek clutches innan Rose red da wani silver, ibaad yatayata xaben designer shirts da jean da fallazos da flair skirts that are hand stitched daga india wasu multi colours wasu plain da few jeweries nd make up, tana tsaye taga ya saya mata one very fine pure red weding dress fitted riga da bajajjen skirt da yaji kwalliya da sharasharan veil dinsa dogo har kasa da jewris dinsa duk ya hada mata acikin tarkacen kayan shoping dintan, shi baidau komi makansa ba banda wasu turare da zai bawa kanwarsa safiya dan bai fiye son siyan kayan sawarsa anan nigeria ba kuma now dat he is officially a doctor he mustly will wear suits nd casuals to work kuma baison ready made suites yafison asalin tailored designer da suka saba sakawa.
they came out with almost 3 big big shoping bags ahnya ya siya mata tarkacen kayan ice creams da chokolate wanda zata sha gobe, almost to 11pm ya dawo da ita gida, ya bude mata kofar motar ta fito duk tagaji sabida uban shoping dn da sukayi
hannunshi cikin nata ya ya karbi bag dinta then he took her inside uncle moh yana can sama yanata kallonsu kamar kansa zai yi tsawa d wutan kishi dana fushi
gashi tun dazu daya dawo gidan yaxo zai gaya ma hajya mairo labarin abunda yagani sai kuma yaxo ya samu sunata magana da ammi karama hjy takira kawunan ammin na can garin maidugurin awaya anata gaggaisawa..ga hjy da shegen son hira, yay musu xiriya a falon har ya gaji ya hakura ya bari saida safe kawai zaizo ya sameta dan ransa a mugun dagule ya dawo jin cewa ya kori dansa har china akan ayaana amma wai duk bai haifar masa ɗa mai ido ba gashi ta ɓalle ta dake cigaba da badalarta da ibaad.
yau babu kalar mugayen zaton da bai kawo akan ayaanah ba, at some point yay tunani aransa cewa kawai ayaanah ce bata da kamun kai cos he tot it will be just mujaheed ga kuma ibaad kuma duk tahadasu tana fitan dare dasu..yanxu sanin how many times ibaad ya kaita quest house din nan ma bai isa ya kiyasace a ransa ba. amma yana da yaqinin koma meye yake kaita yana mata awajen da sannunta kuma bazai wuce suna morar juna ba.
gashi dama abokinsa daxu ya gaya masa ai dama yarinya karama mai kayan marmari irinta dole ne jikinta yana mata kaikayi shiyasa hala take bibiyar yara wanda zasuna latsata
abokinsa yay objectifyn inta matsiyan yar iska
shikuma he directy sexualize her in his mind yafara raya cewa dama wann saurin girma da cikowar nono da kuma faffadan kugu da ayaana tay must have to do with wani namiji daya ke latsata awani waje shiyasa tay bul bul komi ya fito ya tsaya kyamm.
kalar fatarta da dirin jikinta is very atrctive babu karya nonon ta ko tasaka riga zaka iya ganin shatin tsayuwarsu kyam suna da shape ne kamr an hula balloon kawai gani yake dolene zataso a latsa mata sexy jikin nan nata no matter what kai dolene ma ta zama fasika.
his suspision only bcom more intense dayaga ta fito a motar ibaad dis late nd looking very tired kuma ya riko hannunta da jakarta ya kaita ciki
he instantly believe he must have fucked her,maybe ya rage zafi da ita ya gama gajiyar da ita ne ya dawo musu da ita
tsabar zuciyarsa na tafasa ji yay kamr zai sauko kasa ya kama ibaad din da dambe
ganin ibaad ya dawo yazo ya fito da shpping bags zai kai mata ciki kawai ya wani buga hannunsa akan bango yace inaa baxai iya rainon yarinya wani kato yaxo ya more jikinta abnza agaban idonsa haka batare da aure ba..
kamar iska ya fito fuuu zaizo fada da ibaad yana sauka da stairs ma sashensu caraf sika hade ido da anty safeera ko lura da mood dinsa batay ba
ta jawosa tace "ya zaka barni akan gado inata jiranka kazo waje ka tsaya? ni wallah bacci nakeji u gat to make me sleep
...fuskarsa a takune yahau cewa safeera agajiye nake kawai kije kiy baccinki mana, ko kulasa batay ba tajawosa suka wuce dakin ayanaso bayason haka saida ya mata yadda takeso acikin daren nan
after the sex with his wife bacci ne ya dauke sa bai kara sanin meya faru a fanninsu ibaad ba. daga ta fannin ayaanah kuwa ibaad yana kawo mata bags din bayan sunyi bye da juna tamasa godiya sukay bye ya wuce gida shima aggauce akam zasuyi waya gobe da safe..
their were both happy nd relieve ya jima baiyi bacci me nisa ba kamr nayau ba, haka itama kishi ya ragu mata sosai dan tana da yqinin cewa itace kawai sarauniyr zuciyr yayanta ynxu bata damu ba tasan he can still marry her as his scnd wife duk dama sam sam bataso ace zata zauna agidansa da wata kishiya ba..
bacci mai dadi tay da tunanin kalamansa aranta washe gari bayan sun farka tana idar da sallah ita tafara kiranshi suka gaisa snn tay bitar qur'ani tay wanka taxo tafara ciccire kayan bags din, kirjin safiya yabi ya cika da ruwan kishi kmar zata fashe tarinka kallon ayaana a matsayin gold digger tazo musu gida taxo tana cin kudin yayanta abanza..
tsabar kishi bata jira tagama kallon kayayyikin ayaanah datake jerewa a wardrp inta ba ficewa tay taje gaishe da ammi tanata kumbura fuska tana cewa ammin saidai tasaka yayanta itama yakaita shoping
har saida ammi ta dauko bag din daya aje jiya akan table dinsu da sunan ta ajiki ta bata taga ya sissiya mata perfumes masu tsada aciki itama kafin hanklinta ya kwanta tafara washe baki...
ammi tace hmm kedai safiya baqin hali da kishinki yayi yawa wallah, shikenan yayan ki bazai siya abu ma wata ba saike ko???
tana turo baki tace Haba ammi amma ai abin yay yawane inbanda traditional wears da turaren gargajiya dakike saya mana all her abayas and english wears da komi da komi fa shiyake saya mata kuma masu shegen tsada aiko ni bana morarsa kamr ita kuma fa yana tura mata kudi yana siya mata duk abunda tace zataci
cikin katseta ammi tace "ke kuma akace miki da kudina ake siya miki naki kayan ko? toh wallah safiya ki kama kanki karma ki sake wata rana yaji kina irin wann maganan. kafin ayaana tazo gidan nan hatta dan kunne inkin gani a kunnenki yayan ki ne kebani kudi asaya miki. bappanku kuma yake biya muku school fees da sauran tarkacen,duk wani abunda kikagani yake ma ayaana kema fa kisani daga aljihunsa kike ci, innaga dama in saya muku wanda naga zan iya amma karki sake wann ignorance din ya jawo miki dan bura uban duka ahannunsa karkiga wai kin girma, ni bana son wann kananan magana, ki dauke idonki akan abun hannun ayaana ke kinada kowa naki, ita waye take dashi anan garin inbashi ba?ko bakisan cewa amanarta mhaifyrta ta bashi bane nd whats is wrong with u..
cikin sanyin jiki safiya tace kai ammi aida saiki gayamin kudin sa ne ake siyamin kaya ni wallah bansani ba..kawai na dauka yadda ta sace zuciyrki kike saya mata laces da su atmfar dayafi nawa kyau haka shima ta dawo dashi.
baki bude ammi tace"lallai safiya baki da godiyan Allah, duk aka kawo kayan ma ai ke kike fara zaba, toh ko zaki hadamu ki cinyemu duka ne? safiya i dont like dis ur self centered nd selfish habit kawai tashi kije kitchen tinda yau sunday ne saiki fara min wanke wanke ina zuwa
da kukkuni safiyan ta miƙe tareda rungumo shoping bag din tafita tana cewa kai ammi kwana nawa kenan ayaana bata miki aiki ba kullum saikice ni ni kamar nidin na mutum bace
ammi tace zan ci ubanki safiya ina data fara ciwon nan kawai kika soma shiga kitchen din karki sake kibata min rai toh
batace komi ta fita tana tura baki...ficewarta bada jimawa ayaanah ta shigo tay kyau sosai sanye da highwaist skirt da white tucked in short ta daura vintage scarf kalar skirt din jikinta ma wani irin sanyi mai dadi.
tunda ta karaso ta rusuna agaban ammi take kallonta da mamaki tace ohh oh su ayaana wato har rayyan yaxo kin samu sauki ko? adan kunyace tace ammi allura fa yamin kuma har yanxu wajen yana min ciwo bai warke ba
..ammi karama tay murmushi tace ai naji dadi sa allura ne tunda dai ke baki kaunar shan magani toh bagashi nan kin warke ba to muje kitchen yau akwai abubuwan da zan koya muku..snn zamuje GRA nasarawa can after munyi breakfs ayi spa, pedicure nd manicure,gashin kanki ma duk ya sake ya fara bushewa, ku shirya yau awajen zamu wuni.
murna ayaanah tafara cos this ryt here is her favourite part of the fun dan tana mutuwar son xuwa gyaran jiki musn tare da ammi karama sabida bakaramin gyaran take sawa a musi ba har siracin turare dana gashi ga vaginal steam da sauransu yaranta are alwys clean nd healthy bazakaga wani kalar dischge ko bashi bashi na tashi ajikn su ba tunda suka kawo girma.
Da murna tabi ammi kitchen suka samu safiya anan tana kan wanke wanke karshe ma ayaanah ta krba ta karasa kuma tay shara da mopping kafin suka gewaye ammi tafara koya musu wasu kalar breakfast na yan gayu
safiya haryau bata iya yin tuwo ko miya ba saboda bata ci tafison ire iren wnn english food in itakam shiyasa take mutuwar muradin bappa zaidu yakaita kasar waje karatu tunda tasan yayanta acan zai zauna in yayi aure tattaunwrta akan haka da bappa zaidu yay nisa shiyasa bata damu ba, and she think inde anty zainab ce matar yayanta ai kakanta ta yanke saka anty zaina nada son kyauta bata da takuri duk da rainin wayon ta amma tasan inta zauna agabanta zataji dadi
dagata dayan bangaren
kuwa uncle moh yana fitowa sallan fajr baiy kasa a gwiwa ba ya taho sashen hajiya mairo, yau kwata kwata fuskarsa ba asake ba suka gaisa har ta dauka ma rikici suka kwana yi da safeera, tun bata tuhumesa ya tuma yafara bambami sosai ta inda yake shiga bata nan yake fita ba akan tarbiyan yaran gidan
yace ma hajiya wallah sudai a zuriarsu babu mazinata sai in acikin matayen yayunsu maybe watta acikinsu akwai mazinata a zuriarsu, dan ya lura da take taken wasu agidan nan gabaki daya basa kama kansu, suna yawo da kananan yara suna kaisu hotel da dakin abokaina suna jimawa tare da su aciki snn sai su rudesu da abun duniya...
maganan sai yay ma hajiya mairo wani bambarakwai har ihu ta kusa masa akan ya fito filo ya ambce sunan wanda ya kama suna xina...yace mata shi bayason tada fitina yaushe aka gama case na zainab arifa azo ace shima ya dauko wani gulma kawai yana gaya mata ne tasan cewa shaidan zai iya shiga gidan nan..kuma zaa iya lalata yarinyar data kawo gidan nan amana ta damka musu
..sai kuma yace "inma basu suka haife ayaanah ba barasu iya bada shaidar halinta duka ba, shi gaskiy ynxu dabiun ta ne yafara bashi tsoro
hajya tanajin hakan sai kuma taji hanklnta ya tashi tace kai muhammdu dan Allah ka gaya minene ayaanahn take yawo tana aikatawa dan ynxu haka nima a kwai case inta ahannu na dan a shagon abincina naji ana gulmam cewa ta hade kai da ruthy gashi ance wai ruthy ta xubda cikin shege kuma tana kungiyar madiqo ni wallah maganan nan ya dameni amma nasan ayaana bazatay hakan ba aiba haka suka taso agabanmu uwarsu ba
ransa yaji ya kara hargitsa cikin karkada kai yace hmm hjy kidai kara bincike dan yaran nan fa ba ashan bakin su wallah. to bari ma gaya miki nasha kama ayaana tana fitar dare ma agidan nan
tun be dire ba hajy ta dora hannu aka tace laaa ha ila ha illahi, muhammadu??? a'ina ka kamata haka??? yaushe? kuma dan bura ubanka shine baka gaya min naci ubanta ba
saukar da muryansa yay kasa kasa yace aah hajiya bafa irin wnn dakike zato bane, farko dai da mujaheed na taba ganinsu sunfita da dare batare da sanin kowa ba, ko ina ya kaita oho sainaga kuma sun dawo gidan har ya sissiya mata abubuwa...hajy dan Allah karki gayama safeera wann magana amma tsakani da Allah dabiun da suke ayyanawa da mujaheed ne yasaka ma na dagasa akassr nan nakaishi karatu can china karyazo suna fitan dare yaje ya danne yarinya bamu sani ba ya mata cikin shege kinga kuwa mutuncinmu gabaki daya ne agidan nan zai zuba
hajiy ta dafe kirji tace ma shigesu, mujaheed din danake kallonsa salla salla ashe ko alwala bai iya ba dan ubansa shine zaina yawon dare a idonmu da yarinya balagagga? toh ai kay dede da kamasa haka Allah ya isa kukan danayi da zai tafi chana, duk na dauka anzalunci an turasa waje me nisa nayita tausayi ashe abun kunyar da yay niyyar jawo min kenan?
uncle moh yace toh ai bashi kadai bane mama...yo ba gara shi ba..jiya ai da kinji ina dukan ibaad agidan nan..
tace tooh?? me shikuma yay maka nide harga Allah batun dambenka da rayyanu ya fita abakinka wallah bana son nayi asarar haihuwa
yace hajiya kenan bakiga abunda yayi da yarrinyar nan bane jiya da ko bacci bazaki iyayi ba
tace meye ne dan Allah kadena samin fargaba kawai ka fito fili ka gayamin shidinma danneta ya tashi yi?
uncle moh yace "toh ni ina zan iya bada shaidar zina bayan a idona yakaita wani quest house suka shige ciki tare me gadin kuma yamin rashin mutunci yahanani shiga bare ma naje na musu fatata na dawo dasu gida
tace innnalillah wa inna ilaih rajiun kace kagansu ido ido
yace tabbas nifa har wajen nabibiyesu jiya nazo zan gayamiki ai nasamu kina tare da fatima karnafadi hsky agabanta kice na ci mata fuska na kira danta mazinaci amma tsakani da Allah hajya kiga ibaad yadda yay kato ya girma ya mallake hanklin kansa harshine zai dauko baligar yarinya yaje wani quest house sukebe acan kuma da dare shin menene zai gaya mata acan wanda bazai iya gaya mata anan gidan ba inbanda son ya lalata ta quest house ai baida maraba da hotel hajya..
kuka ta fashe dashi tace yanxu ina ayaanan take? amma wann yarinya ta cuceni daga wann sai wann ita ashe bazata aje gindinta awaje guda ba saota siyar, yarinyar nan bata da mutunci bazata kama kanta kamr na kulthum ba kaga dao
yarinyar nan har akayi aurenta da mahir bata san ya ake rike hannun namiji ba wayyo Allah na shiga uku..
ganin zata birkice masa marmaza ya katse sauran maganan dake ransa ya fara cewa a'a hajiya ni fa bangaya miki wann maganan danki tada wani rikici ba..inda rikcin nake so da agaban kowa zan hukunta mujaheed kafin na turasa china amma tunda banmasa haka ba kema babu ruwanki dan bada shaida akan zina fa babban abu ne tunda bankamasu ido da ido ba, kema sai kiyi musu kyaakkwan zato amma kan gaskiya abun babu kyan gani dan sai tsakar dare ma ya dawo da ita.
sake kwaroro salati tay tace kai muhammadu shine bansan haka na faruwa ba.
da muryan yaudare yace yanxu daiki kwantar da hanklinki ni na riga na yanke mana hukunci na kawo mana mafita wanda zamuyi shi acikin rufin asiri da kare martaban gidan mu dana yaran mun duka, dan yanxu in aka fito da maganan nan kinga kowa mutuncinsa zai zuba toh kenan babu amfani ba kar azo mutanen waje amiki gori ace akwai mazinata acikin gidan ki kinga an anzubda ma gidan nan mutunci
tana share hawayenta da bakin hijabi tace wallah kuwa hakane muhammadu yanzu kai meye ne shawarararka
tana fadin haka ya gyara zama wani nannauyar ajiyan zuciya ya kufce masa abazata....yace