Author : NONE Category : African Stories & Novels
ta kalle ayanaah da tsawa
tace "keeee...wai kijje yanxun nan yaa ibaad yana kiranki a dakin sa tana fadin haka ta rushe da wani irin kuka bakinta harna fitar da jini..
sosai gaban ayaana ya fadi taji tsoro ya rike mata zuciya ....
ammi tama ayaanan ido akan tashi tatafi waajensa kawai ayaanah bata kuwa bata lkci ba ta mike tafita a kitchen din da wani irin fargaban ibaad din a zuciyarta sosai...
tana ficewa ammi ta kalle safiya tace ke kuma meya hadaki dashi again??.......zata yi magana ammi ta kara kai mata duka tace koma miyene maganin ki kenan bake kin zama shedaniya baki tashi kiy sallahn asubah ba?ai dagangan naki gaya miki cewa xai kwana agidan nan tunda ke bakijin maganan uban kowa, bakima tsoron Allah sai tsoron yayanki ko? toh aiko kasheki agidan nan zaiyi bazan kara hanashi ba..just see the way u're talking to this girl now, ure so mannerless...kina wani mata tsawa kina hantararta ke din uwartace..uban metake miki ehh?dada rushewa da kuka safiya tay cikin sheshska tace ammi dan Allah dan Allah kiy hakuri kibashi haquri wallah bazan kara kin tashi sallah ba...
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata
*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*
*WATTAPAD @SURAYYAHMS*
*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*
#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[26/11, 19:24] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE.💫
arewabooks@surayyahms
⏯️3️⃣0️⃣
ammi taja tsaki tace Da Allah tafican sau nawa kina sani ina rokonsa cewa zaki canza hali haryau kin canza ne?toh wallah safiya ki shiga hankalinki, dan babu ruwana a case dinki da ibaad kuma wallah yau bazan karbeki awajensa ba..kawai ki fita kiban waje..
Da wani irin kuka ta juya tafita da sanyin jiki saidai tana kaiwa kofarsa ta hadiye kukan tay shiru ta tsaya cak tanata kkrin share hawayenta dan tasan inta shiga masa da kukan banza zai iya tattakata.
ata bangaren ayaana kuwa already a tsorace da ganin yanayin daya fasa bakin safiyan ta taho tunda tay sallama gabanta yake faduwa sosai.
kanta na kallon kasa ta shigo cikin niimtaccen dakin wanda ko kadan bazakay tsammanin wai safiya bane dan wani irin tattalashi da akayi da tsafta, koina is sparkling clean, raɓar Ac dana turaren wuta daya qama sashen ya gaurayu da tsadadden turarensa xerjoff naxos har wani bacci bacci rairaiyi raitayi taji atmosphern dakin yana neman sakata.
tunda suka hade ido ya amsa sallamarta ko sake kallonta baiyi ba, ita kuwa harta karaso kallonsa take yadda ya mugun tafiya da imanin ta id just past nine amma har ya cancanda kwalliya wata calm Burgundy short-sleeve shirt ne da Black jeans da classy black men Bracelet a hannunsa yana zaune akan kujera akame kmr dan sarki..
tamkar wacce bata mumfashi ta taho gabansa ta tsuguna
asanyaye tanamai hana kanta jin wann uban feeling din dake janta atacikin ranta duk dama batasan na meye bane amma sai take jin matsanancin tsoro kar ta shagala itama abunda ya faru anty zainab arifah ya faru da ita.
cikin tattaro makanta nitsuwa da wani irin sanyin murna tace "ina kwana??....bai amsa ba saida yaja minti biyu snn yace "you dont knw my name?kara fadi gaban ta yay tay shiru, muryan sa a dakile yace"ki sake memeta abunda kika ce wann karon karki kara gaisheni kamar wani masinjanki... tana budan baki taji muryanta na rawa rawa hawaye taji zasu xubo mata tay saurin shanyewa ahnkli tace uhmmm iina kwana" idonsa ya zaro yace ina kwana what?i dont have a name in dis ur tiny little mouth wato dan nace miki kidena cemin me mota shine kike neman rainimin hankli ko?
da sauri ta girgiza kai tace "aa fah,...yace okay say my name'
hawayen datake dannewa ya zuba mata ta kara sunkuyar kai snn tace ina kwana... yaya..i..i...tay shiru,"saida ta runtse ido tace yaa ibaad"
..yaja tsaki a masife yace "Ohhh dama kinsan sunana kike zuwa gabama gatsau kice min ina kwana? kika kara cemin uhmmm, ko ina kwana zakiga abunda zan miki..
batace mishi komi ba ta cigaba da hawayenta har ya miƙe tsaye ya dauko duka papers din yazo ya zauna agaban ta tare da su
karamin shiru ne ya ratsa wajen har saida ya tabbata tagama share hawynta ta nitsu kai tsaye yace"...yau sunday gobe monday kishirya zanxo nakai ki interview a sabuwar school dinki
wani irin garas taji saukar maganan ji datay yazo mata a kunneta kamar doka da oder.
yacigaba da cewa a new schedules dinki akwai zuwa islamiya, da lessons 4 times a week the remaining 3 days zaki amfani dasu ki huta snn kiy revising me kika karanta..
yana kaiwa nan ya miƙa mata papers din da biron sa ya nuna mata inda zatay signing one after d other tana gamawa yayi kasa da idonsa suna kallon juna with more gentler but no nonsense voice yace.."ai ynzu kingane me nake gayamiki ko?
tsabar rudewa duk dama ta ganen amma ta girgiza kai tace aa bangane ba yaaya..
..gyara zamansa yay yace dago ki kalleni,babu shiri ta dago idonta ta zuba anashi suna hade idon yace zan sakaki a makaranta domin ki cigaba da karatunki anan, mmnki ta rubuta sako aciki duk gayamin dede inda kika tsaya akaratu, baza a maidake baya ba anan zaki cigaba ne daga dede inda kika tsaya shiyasa ma zaa miki interview me tsauri gobe...,kobakici ba kuma dolene zakiy wani makarntar daban..dan haka kisani der no time for jokes arnd here dan nan bakamar can garinku bane,zaki hadu da kalubale dayawa but i dont care..you must produce the best result to ur ability inbadai dama karya malamnku nacan sukeyi suna biye dolancinki ba..if ure truly smart like they said then prove it here, duk gidan nan babu dolo..so..u eida come first or nothing. doka ta na farko dake kenan tunda har naji cewa kike zakiy talla dan tsabar sakalci da rashin tunani wato yarke innan harkin manta da alkwarin da kika ma mamanki da addanki ko? toh in sha Allah kika sake kika kawomin batun talla ko wasa akarantunki ranar na lahira sai yafiki jin dadi agidan nan..ahnkli yake magn amma bakaramin rawa jikinta yakeyi ba hawaye na zubowa a idonta kamar ruwa ta rasa abunda yake mata dadi..
muryansa na fita ahankli yace "u can cry a u want amma bazaki saida wani abinci agarin nan ba snn kuma na riga da nagaya miki sauran dokokin tun acan gidan so once kika fara schl kowani rana nazo zan iya tambarki abunda kikay aji, inba baki gaya min gaskiya ba ina da lambar kowani malmnku zan kirasu awaya inji, no watching tvs or using any gadjet untill ur home work are complte. ur lesson is very compusory..nd at end of the week zaki gaya min me dame kika koya..pls do not test my patience. da sauri ta gyada masa kai
yace gobe idan mun fita zakiga drivernki, kuma ai kinsan fuskokin yan gidan nan duka ko? ahnkli tace ehh yace toh inba daya acikinmu bane yazo daukarki a schll karda ki sake kice musu kinsanshi koda kuwa yace miki nina aikosa koda ya ambace sunanki dana mamanki da babanki dont u eve follow him.
cikin sanyin jiki tace toh nagode yaa Allah ya saka da alheri, naji abunda kace zanyi karatun..
daga nan yay shiru baice mata komi ba can ya dan jingina bayansa da kujera ya zuba mata duka idanunsa yana jin wani irin rauni rauni da kasala musmmn yadda fuskarta dayaji ssnyar kwalliyar yay caba caba da ruwan hawaye harsuna ɗiga akan dan karamin cute lips dinta like a molten ice, cikin lumshe ido da budewa yace give me those papers...
miƙewa tay jikinta a mugun sanyaye ta fara isowa kurkussa dashi qamshin turarensa yana wani irin bugar da ita ga wani irin dan iskan kallon dayake mata dats piercing direct into her small heart, idonta na kallon kasa ta iso gabansa tana kuwa miƙa masa pprs din taji ya kamo harda hannunta izuwa anshi ya fixgota jikin shi lkcin ji take kamr zata saki fitsari sai taga yaciro hankynsa me kyau
yakai karamin bakin ta ya goge lipstick da duk wani make up dake wajen ya rarrage mata powder wanda tsabar tsoro suna kallon juna amma ji take kamar zata shide yadda ya mannata a jikinshi a sosai
muryn sa na fita ahnkli yace
"ranar bana cemiki wnn abun fuskarkin baya miki kyau ba? in kuma neman maza zakiyi kigayamin saina maidake kauyenku kije kiyi aure acan, but not now..kibari se kin girma kinsan me kikeyi nd if u truly want to seduce me to marry you saikita sakawa..
wani kuka me tafe da kunya da batasan daga ina ya fito ba ta fashe masa dashi dan batay tsammnin zai furta mata haka cikin shagbabben kukan tace "yaa, ammin kulthum ne fa takemin ni bance inaso ba ai banma iya ba..yana kallon idonta yace "amma ai kinsan zaki iya kuma ai kina so toh kiyi hakuri bayanxu ba sabida bazai amfaneki da komi ba. this make up thing isnt even for children inde baneman maza kike ba toh duk sanda tace zata miki kice mata kinfison fuskarki ahaka..
da sauri ta gyada masa kai da hankyn still ya goge mata hawayenta tass tana kkrin sauka ajikin shin caraf safiya ta bude musu kofar har saida ta shigo snn ta mannu a bango da rawan murya tace salam alaikum warahmatullah
Da sauri yabi ya daga ayaanah ajikinsa yanamai doka ma safiyar harara zatay magana kenan yanuna mata hanyar wajen a mugun tsawace yace" sheigiya..fita..ure banned frm entring dis room...kije kijirani awaje naga alaman baki daku bane..
tana fita ya kalle ayaanan yace "ke kuma ga duka kayan schl dinki acan ki kitattara su kije can kinunawa ammi zata nuna miki yadda ake amfani dasu
..nd dont forget if u need anything kigyamin ko ki gaya ma ammi zata gayamin kinji ko..
cikin ladabi ayaana ta amsashi da toh yaya.. kyaleta yay anan ya fice ya samu safiya akofa
batasan me yace ma safiyar ba, tana fitowa da kayan kofa taga safiya ta hau karba tana tayata kwashewa suna kaiwa tare wa ammi karama
suna kaiwa duka kayan ammi tace su bari sai anyi breakfst an dawo tukuna zasu bude su gaggani. har kuwa akaje aka ci abincin safe a sashen hajiya mairo ayana bata nuna wa kowa alaman tay kuka ba banda make up da ya zama babu a fuskan ta yanzu.
immidietly ana gama breakfst din ibaad ya fice agidan abunsa..
tun bayan fitarsa su ammi suka tattaro kayan karatun ayaana sukaxo falon hajiya dashi daga ita sai safiya da ayaanahn aka fara bude kayan daya bayan daya wanda tun daga kan uniform suka gane a schl dinsu sultana akasa ayaanah.
hajy ta gama bambaminya tay shiru tana mitar waimesa ba asaka ta tare da safiya anan kawai ba, dakyar ammi ta ganar da ita ai nasu safiya da kulthum ba ahade yake da courses din islamiya ba shiyasa..kominta na yar gayu yar gata masha Allah, sosai safiya ta kasa boye kishinta ta dinga bori ma hajya wai itama saidai asaya mata irin jaka da takalmin ayaana kuma ai bata da stationriees na zamani da yawa haka..tun abun be dara ayaanah but dataga borin da safiya tay tasan cewa lallai bakarmin kashe mata kudi akayi ba...
wani irin dadi taji aranta na hudata asihirince haka su ammi suka sakata ta gwada komi ajikinta, masha Allah sun masa chass chass sai can da yamma bayan ammi tay mata arranging kayanta a wadrobe kafin kulthum tazo ayaanah ta nunna mata sabhin abubuwan schl inta duk dama bataso da akce ayaana batare da su zatay schl ba.
dake tun da ibaad ya fice da safe bai dawo gidan ba hanklin kowa akwance yay bacci akan kayan schll din nan har yanxu safiya taki ta mata magana
early morning 5;30 on d dot suna tsaka da bacci sukaji an buga musu kofa jin muryan ibaad yasaka safiya tay wani irin firgitaccen tashi..
tana jin muryansa ta kalle ayaanah datake kkrin farkwa da kyar, da karfi ta zage ta maka mata mari ayaanah tana mikewa zaune tace "Allah ya isa min munafuka kawai aida bakizo gidan nan ba da yaa ibaad bazaina zuwa yana takura ma rayuwa na wallah sai kin bar gidan nan..
Hanklin ayaana sai ya kara tashi dataga yadda safiya take kukan tun daga kasar zuciyarta harta sauka akan gadon cikin toshe muryan kukan da karfi tace yaa fa mun tashi..tanaji yaja tsaki yace start geting ready for school
...hawaye na zuba a idonta tace tohh ...yana barin wajen ta kalli ayaanah ta kara fashewa da kuka tace Allah ya isa..ni wallh sai kin barmin dakina..ai nan ba gidan ubanki bane zaki jawoshi yazo yay ta takura ma mutum shiken bazan yi bacci ba
itade ayaanah batace mata komi ba, tana zaune akan gadon har safiya ta gama wanka ta fito tafara salla,itama sai ta tashi tashiga tay wanka taga babu sabulu sabida gabaki daya safiya ta kwashe abubuwanta ta boyesu tsabar baqin hali, tana gama watsa ruwan ta doro har da alwala
zaman kurmaye sukayi a dakin kowa na abunda ke gabansa can ayaana ta bude wani waje ta hau tattaro nata sabulan da su man da ibaad ya tsiya mata safiya nata kallonta har takai wajen wanka ta ajesu agefe ta jerasu
confidence din yarinyar da saurin gane abu har mamaki yke bata har cikin aranta tasan dai duk tsiya bazata jima tana mata isknci ba duk alama yanuna mata cewa yarinyar nan zata waye ta kuma bude ido da wuri badajimawa
jim kadan suka gama duk wani shiryawan da zasuyi zuwan kulthum dakin dan ta dubata yasa ayaanah taji hanklinta ya dan kwanta dan wani irin tunanin addanta take yi aranta haryanxu, she cant belive it cewa zata koma karatu kuma a binni amma babu addanta inayah atare da ita,.she deeply hides her tears in her heart sabida batason tafara kuka akan haka ibaad yaji haushi ya mata fada agaban mutane, kusan tare suka fito wajen cin breafst da kulthum kowa yay kyau acikin unform dinsa na su ayaanah cambridge grey ne da fari nasu sultana kuma turquoise da fari, hanklinta duk atashe yake har aka gama gaisuwa aka ci breakfs kowa yana ma ayaana murna da nasiha wanda duk bama jin me suke cewa tay ba, her heart was busy drenching with grieve yawan surutun hajy mairo tare da kara sako mata zancen ummanta da ayaanah saiya zamana rauni ya riketa ataciki sosai.
har anty safeera da su mujaheed suka gama mata hotonan first day at schll da wayoyin su basu gane kanta ba, they all tot dat shirmen yara ne najin tsoron first day at schll dinsu kusan babu kalar rarrashin ta da mujaheed baiyi ba amma batace masa komi ba sai gyada kai har ya gaji da surutun yay shiru
uncle moh ne bai wani ji dadin abun aransa ba sai bai nuna ma kowa ba har saida ibaad ya taso yaran agaba kowa ya wuce makaranta
shidakansa ya dauke ayaanah, driver kuma ya aje su kulthum da safiya. bayan wucewr su bada jimawa ba uncle moh ya taho kamar xai same hajia da maganan sai kuma yay wani tunani ya fasa, in his imagine slight yaso ace asa ayaanah a schl din da matarsa safeera ta tay dacan, which is one of the loudest british schools a kano wanda yaran yan karya ne aciki sai kuma ya tuna cewa in yay hakan baida wani kwakkwaran dalili da zai gaya ma hajy mairo na saka ayaanah a schl din dayafi na sauran yaran gidan tsada sosai tunda kowa yasan duk salon koyarwn dayane wancan din dai suna yake dashi sosai har kasar waje...one of the few reason dayaji yana son safeera kenn sabida duk wani abu datay a rayuwarta na gani na fada ne na krya na nuna arziki, safera first class slay queen ce he is proud dat she attended the best schlls, travel abroads dai duk rayuwar karyan nan tay su datake karama nd he sumhow want to push ayaana to the same fate sabida tay matching level dinsa sai yaga kamr hakan kuma bazaiyu ba
share batun yay ya wuce wajen aikinsa kafin kace wani abu gidan ya dauka da shiru
dataga fannin su ayana kuwa suna isa gate din schll din taga ibaad ya tsaya daga gefe basu shiga ba yay parking a bakin hanya wayarsa yana kara sauka ya barta aciki yaje ya same wani mutum suna magana dacan har ta dauke kanta sai kuma taga kamar tagane mutumin sosai...
kara saka idonta tay ta madubin motar taga ashe malamin science dinsu nacan anguwar tudu, duk sai taji mamaki ya cikata tanata tunanin a ina ibaad yasanshi
batace uffan ba har ibaad din ya sallamesa ya dawo motar da wani farar takarda snn ya karasa da su cikin makaranta da bata taɓa ganin irinsa a fadi da girma da kyau ba dan ko da suka sauka ji tay kamar wani duniya nadaban take tsaya..
gaba yay da jaka abayansa tana bibiyarsa abaya baya har suka shiga wani katon building dake gidan sama ne security ne yamusu jagora inda ake interview duk taji ta rude dataga har da turawa kowa yana latsa computersa kuma duk turanci akeyi awajen babu hausa
wajen zama aka bata ta zauna ibaad kuma ya shige cikin wani office 10 mins later wata mata sanye da dark blue uniform tazo da murmushi da harshen turanci tace ma ayaanah tabiyota suje ciki .. ayaanah taki motsi ta zuba mata ido, matar tana murmushi ta mika mata hannu tace "haba yan mata muje ciki..karkiji tsoro ure safe here. da sanijn murya ta girgixa kai ssn tace yayana yace min karna biki ko ina ai bansanki ba.."Dariya matar tay tace" very good girl hmm ure security cautious.. to shkna badmuwa bari naje na kirashi"
ayaanah ta gyada kai, sai can data gansa tare da matar snn ta jawo jakarta tazo ta samesu suka karasa cikin office din atare..
tunda tazauna kusa da ibaad yabon wayon ta kawai mai interview din yakeyi sosai
..already bappa zaidu ya nema musu alfarma againts the normal school protocals dan basu daukar dalibi haka kawai musm ma daga kaskantaccen mkrnt na kauyr suyi admiting dinsa kuma a ajin daya baro. dakyar da ɓarin kudinsu snn suka samu duk wata alfarma wa ayaanah dan kar a maidata can can baya
Dan haka ne ma yasa ibaad yay going thru nooks nd cranies har saida