ABUNDA KE BOYE

Author :  NONE Category :  African Stories & Novels

Chapter   39 / 88

114K to 117K   out of 262.2K words

isha kuwa maheeer yace mata su fito su tafi.. hakanan yaja hannun ayaanah yakaita wajen ammi babba sukayi sallama duk dama ciki ciki ta amsa bai damesa ba tanaji tana gani duk suka watse agidan suka barta ita daya gashi bappa zaidu yafita shima da yamman bata san ina yaje ba....

duk dama tay dakon ganin wann ranan da ayaana zata bar mata gidanta amma kuma da aka watsen aka barta ita daya sai taji gidan gabaki daya bai mata dadin zama aciki ba.

cikin rasa na yi ta koma room dinta tana nazarin yadda zatay ta shawo kan bappa zaidu adaren yau dinnan koda zata samu wani nitsuwa tareda shi, tuna yaushe ma rabonsu da yin wani abu tsakaninsu na ma'aurata yasa ta mike sharply ta bude wani drwer ta dan debo kayan matan ta taje kitchen ta harhda na hadawa da madara ta dawo dakin ta shanye tass snn taje ta shirya ruwan wanka me dumi ta dau lokaci abayin sosai wajen tattale jikinta tay fess ta dawo room ta shafe koina ajikinta da turaruka masu kamshi da mayukan masu taushi snn tasa nitynta yar sharara me kyau, kafin ta gama duk shirinta har karfe goma saura yayi, kashe wutar dakinta tay ta fito kai tsaye tawuce room dinsa ta samu har yanxu bai dawo ba, dalewa tay gadonsa ta kwanta a dan rigingine kafin nan ta kashe main wutar dakin ta bar iyaka dim light na blue lamp tadan jingina da pillow tana latsawa wayarta kai zaka dauka duka mind inta na kan wayanne amma inaaa tunani kawai take kanyi na me zatay takure masa tunani yau agado nan dan koda wasa bataso gobe suje family house ya daga ido ya kalle fatima ita kuma ya shareta
...#SURAYYAHMS
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata

*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*

*WATTAPAD @SURAYYAHMS*


*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*


#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[22/11, 20:35] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫...27


Cikin tunanin yadda zata gamsar dashi dan ya dauke idanunsa akan fatima goben tareda tsaurara wani irin baqar kishi data cusa aranta harwani barawon bacci ya dauketa a bazata wanda hatta wayar datake latsawarma dakansa yazame yay gefe can bacci me maseefar nauyi takey har bappa zaidun ya dawo shima agajiye....

kallo daya yamata yadda tay nashe nashe akan gadonsa cikin kyabe baki ya dauke kansa yasa hannu cikin sauke ajiyan zuciya ya hau zabge kayan jikinsa frm head to toe snn ya dora thick white towel, kai tsaye ya shiga bathrum yay wanka da ruwan dumi me dadi within 10 minutes ya fito yadan kimtsa knsa daga shi sai wata bkan gajeren wando, yana kwaciya ya juya mata baya baiko yunkurin tabataba ya rufe idonsa yay shiru cikin nisan tunani bai jima ahaka ba shima ya fara bacci.

Wani irin shiru dakin ya dauka banda qanshin turaren jikinsu da karar Aircones babu abunda kake ji, saida har ta share minti talatin tana bacci kafin nan ta farka kmr an tsikareta ta bude idonta ahankli tana mamakin yadda akay hartay baccin batare da ta shirya ba.

juyowa tay da mamaki jin dumin numfashinsa dake fita ahnkli agefen ta,Ganinsa datay a lume cikin bargo yana baccin peacefully yasa taji wani sanyi aranta sosai, wani irin juyowa da fuskarta tay daf danasa tana kallon kyakwan fuskan shi ta dade a haka sannan ta lumshe idanunta cikin shako wani bakuwar feeling me rudarwa..

kwata kwata ba haka taso tayi rayuwa da shi ba dan tsakanin son sa da fushin kishin sa datakeji bata san wanne yafi dagula mata zuciyarta yanxu ba,but she cant deny that she also missd him,duk da ita take yawan gujan shimfidarsa haryau bata iya misalta dadin dick din kowa da nashi ba
..wani shauqaqqiyar kiss ta manna masa a gefen bakinsa tana yaye bargon yafarka ido biyu sukayi da fresh chest dinsa dayake fari ne sai baki nonon sa sukayi ja haurawa kansa tayi a hankali ta shafe shi,ta kama dan bakin hard nipples dinsa daya tashi tsaye tashiga sumulmulawa da hannu wanda tuni gogan yasoma motsawa yana sake nishi nishi akasale kasancewr sa lafiyayyen namiji mai jini ajika.

ganin yanajin dadi ya sa ta kara kaimin wasa jim kadan ta sa harshen ta ta soma tsosa
..,cikin gigin bacci yace asssh gabadaya aransa yasaka tunanin fatima harwani imagining inta yakeyi kmr itace a kusa dashi take masa hakan.

kasalallun hannunsa ya dora akan kugunta ya shiga shafa ta yana nishi, hannu tasa akan cinyarsa tana shafawa har tasoma gangarowa kasan mararsaa da harshensa kamar zata cire mai wando,wani kakkausan nishi ya sake dan a zahiri yasan dai da matarsa raihanatu yake kwance amma dake fatima ne aransa yana budan baki yafara ambatar "wayyo Allah na fati..mah,..sai kuma yay shiru be karasa sauran zancen ba. wani cak ammi babba ta tsaya da shafeshin tareda dauke wuta tadago kanta ta kallesa..

uncontroble haushi taji ya cikata wani maka takai masa a kirji ranta a mugun bace tace haba abban maheer wallah bana son rainin wayo ka bude idonka ka kalleni nikar karka sake lakamun wani sunan da ba nawa ba..kamar zatayi kuka ta karashe maganan.

dada tsinkayo muryan nata dayay yasa marmaza ya dawo hayyacinsa adan marairaice yabude lumsasshun idanun sa yakalleta lokacin wani kumbura fuskanta tayi

.,cike da salo na yaudara yace a'a..?raihanatu na ne?toh cigaba mana ya kika tsaya
....da haushi aranta tace ai baka neme in cigaba ba tunda ni na kawo kaina wajenka aidole ka kirani da sunan wata yar iska..mtsww.

cikin runtse ido tare da sanin yay laifi yace yaah subhanalla, yar iska kuma?ni ynxu sunan wa na kiraki da shi kuma toh dan Allah kiyi hakuri
.
.tsaki mai sauti ta ja tana shirin sauka masa ajikinsa yabi yariko ta tafado kirjinsa ya mata rikon fin karfi yana ta kallon ta yace i said am srry ni ban san nakira sunan wata bama kinga ai bacci nakeyi,a masife tace baccin ne zaisa ka mance da sunana? da sigar lallashi yace not at all..yana maganan yana cusa kansa akan kirjinta ya na wani goga mata kansa bata shina ba taji ta dauke wuta dan bakaramin iya bi da mace yayi akan gadon san ba..

riko kansa tayi tana dan matsewa a kirjinta da salon sha'awa meyawa tace"..yaa zaydu u knw i miss dis..murza nonontan yake ahankli yana dan sakin wata kasalallaliyar murmushi yace dagaske? ai na dauka ke din yar baiwace baki son mijinki a kusa..

hararar soyayya ta watsa masa ya danyi dariya,juyata yayi a baxata ta kifu da ruwan cikin ta ya haura saman ta mazaunatan ta in btween his legs,wani rass rass kirjin ta ya buga cos she knew how sexually active he can be gashi bata iya jurewa ba samm sam

wani matse buts din ta ya shigayi yana mata butts massage wani abu tadinga ji yana mata yawo yana tsigararta har kwakwalrta ta lumshe ido tanajin wani irin dan banzan dadi na ratsata. Muryan ta kamar zai shake tace yaa zaidu please kabini ahankli banda na mugunta. yace" Gara ni wajen qamswar na nake mugunta..keda sai kiy wata da watanni baki bani hqqqi na bafa? ko shi ba mugunta bane.

tana nishi kasa kasa Tace hmmm aika san meyasa bana bakan kuma ai inda zaka maida hanklinka akaina ni kadai da tuni anwuce wajen, Baice uffan ba ya wawuso nityn ta sama ya barshi a dede saman nonon ta, Wani irin ja yayi ma panties din ta ya cire shi gabaki daya at same time yana kwance mahadar butiran wandonsa wanda tuni taji numfashin ta ya soma sauyawa. Ai tunkan ta farga taji wani huge abu yana raba cinyarta ta wani irin daukewa nunfashin ta yyi cak ta runtse idon ta kakkarfan nishi ta sake tunkan ya samu bakin hanyar wucewa, da wandon ajikin sa xip din kawai yadan bude ta gaban ne amma bazaka taba cewa ba haka dan kuwa dick dinsa doguwace tsarr kuma lafiyayya...

rawa jikin ta ya soma yi tuni tajita tsorata sabida jin shi tayi daban sabida dadewa da sukay basuyi komi ba,Ware kafanta yayi kadan ya danna ciki ya samu hanya yadinga durxawa altho duk kaurin san nan hakanan dai yake shiga da fita sakankan ba wani abu dayake dan matse shi taciki
shiyasa ko irin nishi nishi da ihun dadin nan kwata kwata bai taɓa kwatanta zuwa masa ba,yi kawai yake kamar wani me sauke nauyi akansa bawai dan yanajin dadi sosai ba

Ita kuwa kusan ihu ta dingayi tana ashhh washh dan ta balain dadewa rabon ta da jin wannan dadin,arikice take shafashi shikuma romancing din jikin ta yakeyi da kyau da kyau saidai wannan rashin gamsashen ruwan dadi awajen ya sashi sanin cewa xaiyi masa wuya yayi releasing in bai dage ba..Dan haka ya ya dage yanayi tuntana sumbatu har ta dawo rokonsa da magiya akan ya kyaleta

Hawaye sharbe sharbe tafara cemai ita amai takeji kafarta na mata ciwo...ya rasa yadda zaiy yay releasing saida ya Matse cinyanta inda yaji dama dama gaba daya taji gaban ta na mata wani irin zafi ya ja baya kadan ya buga mata da sauri sauri kuma da karfi tana wani irin tsala ihu ta shiga tuttuure sa,yaki ya sake ta sanda ya rage zafi snn ya saketa

a galabaice ta rikito ragwaf ta kwanta akan gadon tana rusa kuka da kafarta a bubbude kamar dukanta akayi,duk jikin ta ya dau radadi sai wani dan uban ciwon baya datake ji me neman kashe ta..

Ya kwanta nesa da ita yana wani nishin sauke gajiya can snn ya dago ya dube ta yaga yadda take juye juye kamar ba ita ba, murmushi yayi yana cixa labbansa zai tabata azafafe tace bana so..,yace comn babba dake kina kuka ma namiji,..ba acikin hayyacinta ba ta buga mai tsaki a dadddafe ta dan miƙe tsaye tasaka nitynta sharply fita tay a dakin kmr me koyon tafiya tana wawware kafafu, dariya ya dinga yi har yana kulewa kafin ya shiga wankan tsarki dan yazo ya samu yay bacci .

tana shiga dakinta tafada kan gadonta tana kan matse hawaye na tsabar abun da takeji na azaba ajikin ta ga wani dan uban bakar kishin balain sanin cewa duk sanda ya kara aure wnn dadin bana ta bane ita daya..cikin runtse ido hawaye na zuba mata tace yah Allah kasa fatima ta mutu tun kafin qaddara ya juya ta aure min miji dan wallhy miji na nawa ne ni kadai

tana kaiwa nan ta share hawayenta Da kyar ta mike tawuce bathrum ta hada ruwan xafi tana dan ware kafafun taga gabaki daya gabanta ya kara buduwa sosai.

A wahale tana sauke nishi tay sit bath na kusan minyi talatin kafinnan tay wanka daga nan kuma bacci mai nauyi sosai ya kwasheta...

kafin faruwar haka wajajen karfe tara saura su ibaad suka isa bakin gate din family house da shi da maheer ne agaba ayaanah da sultana suna saune a gidan baya, horn yay a bakin babban gate din mai gadinsu malam hamisu yazo ya bude musu suka shigo ciki

tun be wani gama kammala parking ba kulthum dake famar dokin xuwansun taji dirin karar motar da murna ta fito ta tsaya a kofa wanda daga ganin ta za kaga kamannin babanta uncle moh kamr an tsaga kara saidai itama tafi sultana haske sosai
..

ibaad yana kammala parking duk suka fito direct yay wajen booth, kulthum ta rusuna kusa da maheer ganin yana mata murmushi tace "ina wuni yaa maheer? murmusho yay me sanyi, dake shikadansa yake kiranta da suna "ummi..wnda hakan bakaramin dadin yake mata danwani iri weird relshp ne a tsakaninsu kamr na kunya kunya ko nauyi but she respect him fiye da kowa agidan take ganin kimarsa shikuma sosai take burgesa sabida tana da kamiya da aji sosai. cikin kure mata sharp idanunsa yana murmushi me sanyi "yace ummi kenan, ina zaki kai wnm tsayin dakikeyi ne, how are you?? adan kunyace tace fine yaa ure highly welcome yace thanks, daga nan ta wuce wurin sultana suka wani irin rungume juna suna murna, ayaanah tay shiru agefensu tanata kallonsu har ibaad ya ciro akwatinta ya aje musu agabansu dan su karaso ciki dashi...

kulthum nagaishe sa ya amsa ta kallo yawuce gaba abunsa shikam karara tsoronsa sukeji.

suna tsaye kamar kankara har maheer yaxo yabisa abaya kai tsaye suka wuce sashen ammi karama

bayam shigewarsu ciki kulthum na murmushi ta kalle sultana acikin duhu duhun tace is this the aayanah?da zumudi sultana tace yess..ta dan juyo ta kalle ayaanahn dakyau dake kanta ke kallon kasa sultanah tace ayaanah ga kulthum fa..da sanyin murya ayanah tadan dago kai tace "sannunki! murya dan ararrabe kulthum tace "woww, sannu..i am speechless..toh kawai kuzo muje ciki kar yaa ibaad yaci ubanmu...su ukun suka jawo akwatinansu suka karaso ciki kai tsaye suma suka wuce sashen ammi karama sai satar kallon fuskr ayaana kulthum takey tanata furta wowwww in awwww acikin kokon zuciyarta gani datay yarinya tamata kyau na fitan hankli ga steeze bana kadan ba.

suna shigowa sashen ammi karama suka samo safiya akofa tana kneeling ta daga hannunta sama da hawaye a idonta sabida ture ibaad datay ayayinda yake shigowa ciki abazata garin wasan banza.

wani irin haushi da kunya safiya taji dataga yadda dukansu ukun suka bita da kallo kafin nan suka karaso..

da gudu sultana tazo jikin ammi karama tamata oyoyo ayaana kuma ta rusuna da sanyin ladabi tafara gaisheta ammi ta rikota ajikinta itama tana sakin murmushi cikin kulawa tace ayaanah yan mata ya jikin naki yanxu? ahnkli tace da sauki ammi...

umartansu tay akan da su tashi sukai duka akwatinansu dakin safiya su aje acan. babu musu suka tashi, acike da haushin jin hakan safiya take kallonsu tana binsu da tuwon harara har suka wuceta daya bayan daya,suna kaiwa ciki bada jimawa suka fito sukama ammi sallama snn suka wuce can sashen su kulthum dan sunsan bazasu sake anan muddin su ibaad suna nan ba ..

sukam abincin dare da ammi tay suka zauna suka faraci suna hirar conference da ammi tafara basu labarin abubuwan daya faru, suna cikin hirar me cike da nishadi wayar ibaad yafara ringing ganin prof zayyanu ne sai gabaki daya annurin fuskansa ya sauya cikin hade rai ya miƙe tsaye ya fita waje cikin sauri

matsowa kusa maheer yay yafara tambayar ammi weird questions akan lafiyarta yanamai jadadda mata batun dagewa da azhkar, da alwala kafin bacci, ita duk batagane me yake nufi bama takedai amsashi.

har cikin ransa sosai ya damu da ita dan kuwa itane masa daya take zama taji asalin damuwar rayuwarsa snn tabashi shawara me inganci, shikuma gani yake kamar mummynsa zata iya neman wani hanya da zatama ammi karama wani mugun abu da asiri dan kawai ta rabata da babansa har abada..

dakyar suka bar maganan azhkr din tafara jansa cikin hirar business dinsa daya boye wa kowa acikin manyan gida amma ita ya sanar da ita komi, badan komi dan yasan zata taimakeshi snn koda babansa yazo ya sani inzai masa fada inta sakamasa baki abun bazaiy tsanani ba.

Daga waje kuwa kusan abakin ibaad prof zayyanu yadada tabbatar da batun cewa hajiya mairo mai tuwo zata dawo zama kano cikin family gobe. haka yagama mitarsa acikin kunnen ibaad yanata masifa wai anwaresa bappa zaidu da muhammdu basu nemesa anyi shawara akan dawowar mamansun ba dan haka shi kota dawo ma bazaizo ba face sai har an kirashi anbashi haquri..

ibaad har ya gaji dajin mitarsa dakyar ya lallaba suka kare wayar snn ya dawo ciki basu wani jima ba goma da rabi nayi sukaje suka gaida uncle mohd a study room dinsa snn suka koma gida abunsu.


sashen dayafi kowani sashe girma kulthum takaisu inda suke xama da iyayenta da yayanta MJ, babban daki ne me shegen girma aka bar mata ita daya, komi na cikinsa pink colour ne tun daga kan katon italian bed inta har mirror da su kayan kyale kyalen ado data mammana su ajikin bango, babu hoton kowa a dakin data manna sai wanda tay da maheer aranar graduation dinsa na secndry few years back daga gani ba fada he seem to be her secret crush amma bata taba nunawa a fili ba ko kadan sabida tana da kamiya sosai. the room was soo pink, clean nd chill cozy
ayaanah tanata shan mamakin ganin yadda dakin yafi na sultana girma da kyau duk da son gayun sultan nan..

suna zama akan gado kulthum tafita taje kitchen dan kawo musu abun tabawa, freshly baked cookies akay ta debosu dayawa a tray da orange juices kafin tawuce tay branching dakin anty safeerah wacce da alama hanklinta yayi nisa acikin abunda ke gabanta.

tanayin sallama da zumudi tace mama, mma,mama su yaa ibaad sun zo da yarinyar nan da baba yake fada..oh my god mamaa baki ga kyanta bane kamr wata fallen angel"..

a mugun agajiye anty safeera tace "really? da karfi kulthum tace yess ko innje in kawota nan ku gaisa ne?mama inkika ganta zakice na gaya maki she is soooo sooo beautiful...

idon anty safeera nakan system da alaman rashin aminta da maganan tace "hai kulthum inma kina fadanmin hakane dan nace ehh kuxo kucikani da surutu it won work cos i am busy...beside yarinyr da aka kawota daga kauye ma inataga wani kyau..abeg leave me alone you too ure disracting me kinga ai aiki nakeyi kije sai gobe zan ganta kawai..

yadda tay maganan da serious tone yasa kulthum tace okay, amma zamu iya kwana dasu atare a nan dakina? cikin marairacewa tace maama dan Allah karkice aa kinji..

batare da ta juyo ta kalleta ba tace "fine, amma dai kisani yaran kauye sukan iya debo skin diseases ajikinsu, tohm inkikaje kika mannu da yarinya kikama kazuwa ko wani kirshi ke kadanki zaki azabtu dashi..

kulthum tay shiru batace komi ba tajuya ta dawo dakin ta samesu duk sun xauna akan gadon, da sakin fuska ta aje kayan tabawa agaban ayaana tanata murmusha tace our new sister bisimillah,...

murmushi me sanyi ayaanah tay suka fara ci suna hira kafin kace wani abu ayaanah taji har ta fara sabawa da abun dariyars su sosai.

tun a daren tagaya musu a dakinta zasu kwana tare, dan haka suna gama ciye ciye ta babbasu pink bathrobe suka saka, duk inda ayaana tay sai kulthum tabitq da ido dan bakaramin tafiya da imaninta rare beautyn ayaanahn yay ba.

atare suka kwaba mild cucumber face mask suna shafawa

39 / 88