AJIYA A DUHU BOOK 2 BY BILLYN ABDUL

Author :  Category :  African Stories & Novels

Chapter   7 / 80

18K to 21K   out of 237.4K words

bakwai .
? ? ? ?? Kanta ta Wan jinjina cike da damuwa. Dan ita kanta ciwon nan na Waga hankalinta, ga shi kusan duk sanda zatai period sai abun ya ?waSe mata da ciwon mara da take fama da shi shima, dan kamar ciwon maran yana zama sanadin tada ciwon zuciyar ne sakamakon tuno mata da abubuwan da suka faru baya da hakan keyi a duk irin lokacin. Har rama take farayi idan akace maka lokacin nan ya matso mata. Dan ita kaWai tasan irin kalar azabar da take sha a rayuwarta. Duk yanda zata misalta ba lallai a fahimta ba. Shiyyasa idan akace mata haihuwa nada ciwo sai taita mamaki da ganin anya zata kai azabar da take sha a ciwon mara idan zatai period. Itafa nata ma dabanne dana duk wanda ta taSa sani, ?an uwanta ma duk sunayin ciwon idan zasuyi prioud Win, amma bai kai ko rabin nata ba. Kuma sunayin aure duk suka daina. Ammie tace ita suka gado, dan itama tasha fama har sai da ta haihu sannan. To ita abin nata ya zama biyu ne, ga ciwon zuciya kuma, shiyyasa hankalin kowa ke matu?ar tashi a duk sanda irin haka ya taso musamman akan ita Manaal da nata yafi tsauri.
? ?? Ammie da kanta ta taimaka mata har zuwa bayi bayan ta haWa mata ruwan zafi. Haka ta daure tayo wankan ta fito sai kuma rawar sanyi. Kasa zaman shafa mai ma tayi ta haye gadon ta sake ?udundunewa. Dai-dai nan Amaal da Shahidah da Ammie tai kira a waya ta sanar musu suma Baba maigadi magana akan maganin Maanal Win dan Wan uwansa ne ke bata suka shigo Wakin. Su kansu su Shahidahn duk fuskokinsu sun nuna damuwa. ?arasawa sukayi inda Manaal Win ke ?udundune suna mata sannu. Sai kuma Shahidah ta juya ta fita tana faWin bari na amso maganin dan kamar sallamar Baba maigadin. Ilai kuwa shine, dan babu jimawa ta dawo da magani a gora. Da taimakon Ammie suka bama Maanal Win saboda rashin sonta da magani. Tana gama sha kuwa sai amai, dama haka yake mata, sosai tayi aman har ta basu tausayi. Haka suka taimaka mata suka gyara mata jiki ta sake yo wanka ta canja kaya ta koma ta kwanta. Cikin amincin UBANGIJI sai kuma barci mai nauyi sosai yay awan gaba da ita. Ajiyar zuciya suka dinga saki a tare, saboda in sha ALLAHU suna ganin kuma shike nan.
? ?? Barci kuwa tayi sosai, dan bata farka ba sai bayan azhar. Alhamdullah taji daWin jikin, ta samu ta sake yin wanka Ammie da kanta ta bata abinci, sai da taci sosai dan Ammien nata lallaSata ga kuma waya da sukai da Nene zata zo gobe in ALLAH ya kaimu ya sake sakata jin daWi saboda matu?ar son Nene da take a rayuwarta. Ga kuma ?an uwanta zagaye da ita. Hakkanne ya sake ?arfafata zuwa bayan la'asar tace suje ta rakasu gidan mai gyaran jikin zata iya. Koda sukace a'a sai Ammie tace suje ai fitar zata saka ta sake jin ?arfin jikinta ta kuma warware. Da wannan shawarar sukai amfani suka tafi........
'?



('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=???AJIYA A DUHU....=???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________

Abubuwan da nake saidawa
Atamfofi
Laces
Shadda
Materials
Takalma
Jakunkuna
Mayafai
Trolley
Sarka da dan kunne
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

_________

.........Fitarsu babu jimawa ashe masifar Hajiya Yaya ta jiya bata ?are ba. Dan yau yinin nan guda bata gidan, sai yanzu zuwa yamma sai gata ita da ?anwarta da suke kira Aunty Sabuwa a gida da yaranta ?ammata guda biyu. Nan fa wata sabuwar fitinar ta tashi dan har sashen Ammie suka sameta wai sun sake zuwa mata gargaWi ita da Maanal akan Yazeed. Yayinda aka nuna ?aramar ?ar Aunty Sabuwar wai itace Yazeed zai aura dan haka sai Maanal da Ammie su maida maitarsu a kansa. Ba ?aramin zafi kalaman sukaima Ammie ba. Ga shi lokacin su Manaal ma basa gidan taje raka su Shahidah gidan mai gyaran jikin da za'ai musu. A yanzun kam kasa daurewa Ammie tai ta yayyaSa musu magana. Fuskarta kuma Wauke da murmushin da yake ?ona zuciyarsu ta kalli Sabuwa mai kora bayanin..
? ??  ALLAH sarki ai mu wannan abin farin cikinmu ne Sabuwa. Ina kuma taya Yazeed murna da fatan alkairi dan ko bai auri Maanal ba har gobe Wa yake a gareni tunda ina auren mahaifinsa. Daga ke har Yaya kuma ku daina Wagama kanku hankali akan Maanal, dan ita dama sam bata bu?atar wannan haWin, ta karSa ne kawai dan maida alkairi da hallaci. Har miye abin kace nace da Sacin rai akan abinda ALLAH ne maiyi kawai. Wani rabon zafi ne da shi musamman ma na aure, idan aka tsananta sai ya kawar da rayuwa kuma ayi abinda ba'a son a bayan ran masu adawar .
? ? ?  Oh kina nufin zaki kawar damu kenan ki aurama Yazeed ?ar ki? .
? ? Hajiya Yaya da kalaman Ammie suka shige ta ta faWa a hargitse. Murmushin Ammie ta sake yi da faWin,  Rayuwa da mutuwa ai na ALLAH ne kawai Hajiya. Ina fargar da kune dan ikon ALLAH yafi gaban wasa, ku daina matsawa da yawa dan ALLAH .
? ? ?? Wannan fa kalamai na Ammie sune suka sake tunzura wutar wannan harmutsi. Dan takai har Hajiya Yaya na i?irarin maka Ammie a kotu wai tace zata kashe su ta aurama Yazeed ?arta. Haka ta kira maigidan tana zazzaga masifa. Ta gama ta fice zuwa gidansu ita da ?ar uwarta suka sanar da mahaifinsu. Lokacin da su Manaal suka dawo gidan sun tadda komai a hargitse matu?a. Ga su Hajiya Basariyya ?an biki sun dawo daga Abuja ita da yaranta. Aiko ta shiga tai kane-kane tana ?arama wutar fetur a bayan fage. A yau kam Maanal data jima da mutuwa mai rashin ragi ga duk wanda ya taSata sai gata ta dawo. Wani irin Sacin rai ya rufe idanunta. Cikin razananniyar tsawa ta ce,  Kai haba ya isa haka mana. Nace ya isa!! Ya isa!!!. Wai shi Yazeed Win anyisa da gold ne ko diamond ko tagulla ko azurfa ne? Ko na taSa ce muku dama ina son aurensa ne? Gashi nan ku tambayesa ko sau Waya nata amsa masa ina son sa? Shin Yazeed na taSa cewa ina sonka? Ka faWa musu mana ko zasu kama kawunansu. Ni nan da kuke ganina bama Yazeed ba kowanne namiji bana bu?ata, domin Manaal ta jima da amincewa zata rayu a matsayinta na MACE kawai batare da kowanne NAMIJI ba takowanne fanni. Kun taSa ganin wanda ya mutu yana son kasancewa da rayayye? Mi matacce zaiyi da rayayye? Ko shi rayayyen mi zaiyi da matacce?. Dan haka idan kunso ku aurama Yazeed mata huWu a rana Waya ko duka matan duniya shine zaku birgeni ko kanku dan ALLAH, damuwarku ce wannan. Ku daina fakewa da maganar Yazeed kuna cin zarafin Ammien mu, idan ba haka ba wlhy wlhy zakuga ainahin Maanal kuwa. Dan kaf Winku sai kunsha matu?ar mamaki ba tsoro yasa ake ?yaleku ba girmama kaine da darajar shi Yazeed Win da Daddy. Saboda ina girmama waWan nan mutanen guda biyu a cikin TARIHINA. Zan iya ce muku sune suka saka zuciyata banbanta sunan MAZA daga jam'in da nai musu. Amma tunda kunce ku baku san kawaici ba kumuje zuwa daga yau a gidan nan ni daku Wan halak ka fasa. Na fiku iy.....
? ? ?  Manaal!! .
? Ammie ta faWa cikin tsawa tana ?o?arin ri?ota. Kanta ta shiga girgizawa sai kuma ta fashe da kuka mai ban tausayi tana cigaba da faWin,  Ammie ki barni na gaji, nagaji haka nan Ammie. Mi mukayima rayuwa ne? Mi muka tare musu ne? Mi mukayi musu da zafi haka da kowa ke son ganin ya wula?anta rayuwarmu, na taSa ce musu bazan rayuwu ba sai da wani NAMIJI ne Ammie?. Basa tunanin kafin su ina dake ba! Basa tunanin ba dole bane sai mace ta rayu da namiji zata amsa sunan mace? Basa tunanin na ha?ura da wanda ma yay sanadin kawoni wannan duniyar bisa izinin UBANGIJI balle su, su Win nan da ba komai ba a rayuwata. Su Win nan da zan iya canjawa da ire-irensu a duk lokacin da naso. A tunaninsu dole-dole sai da sune zan RAYU?! Ko babu su zan rayu Ammie, zan rayu dake kaWai da ?an uwana kun isheni, kun wadatar dani a wannan rayuwar, bana bu?atar kowanne namiji, suje, suje ban bu?atarsu..... kuka ya sar?e ta sai tari. ?ull!!! ?ull!! Jini ya dinga ambulowa ta bakinta ta hanci.
? ? ?? Wani irin firgitaccen kukan tashin hankali Ammie ta saki jikinta dake ri?e dana Maanal na rawa. Tuni Shahidah, Manaal da Yazeed sun yo kansu a Wari. Su kansu su Hajiya Yaya da tawagarta da sauran jama'ar gidan al'amarin ya matu?ar firgitasu. Dan a wai-wai suke jin Maanal nada matsalar ciwo mai haWari, amma basu taSa ganinta a ciwon ba, kai zasu ma iya rantsuwa basu taSa ganin ana aman jini ba sai yau musamman wannan da takeyi ta baki ta hanci.
? ? ?? Kowa ya rikice an rasa mai cewa a tafi asibiti. Sai baba maigadi ne daya iso wajen a hargitse yake faWin asibiti ya kamata a tafi. Da wannan magana tashi suka zabura gaba Waya. Cak Yazeed ya Wauki Maanal daketa aman jini ya nufi hanyar gate a maimakon motocin gidan saboda tsabar yanda ya rikice. Shahidah, Amal, Ammie suka take masa baya sai Amara da itama ta zabura ta bisu tana kuka. Fitowar Yazeed dai-dai da isowar RK ?ofar gidan, dan haka a cikin rikicewa Amal ta buWe motar RK Win kawai tana cema Yazeed Win ya shiga batare data tantance motar waye ba itama. Shima bai wani tantance komai ba ya saka Maanal a ciki, da sauri itama Ammie ta shiga ta rungumeta tana kuka da faWin,  Haba Maanal ya zaki mun haka, dan ALLAH kiyi ha?uri kada ki tafi ki barmu mu muna sonki, muna tsananin ?aunar Maanal. Muna bu?atar ki a duniyar mu Maanal...
? ? Wannan furuci na Ammie shi ya zaburar da RK da ya tsaya yana kallon ikon ALLAH, sai kuma lokacin ya gane Ammie da Amra dake kuka. Duk da halin da Maanal ke ciki itama bai gagara ganeta Win ba. Ai da wani irin tashin hankali ya tada motar, Yazeed ya shiga kusa da shi suka bar anguwar. Napep Amal da Shahidah da Amrah suka tare suma suka bi bayansu....

? ? ? Yazeed ne ya faWa masa asibitin da zasu je, inda Maanal ke ganin likita kenan. Asibitin kuWin ne, kasancewar kafin su isa ma Yazeed ya kira abokin nasa doctor Nazeer ya sanar masa zuwansu suna isowa suka samu nurses har huWu da Doctor Nazeer Win kansa na jiransu a waje. Da ?yar aka iya SanSare Manaal daga jikin Ammie. A kallo Waya idan kai mata zakai tunanin bazata sake rayuwa ba. Dan yanda take yun?urowa ?irjinta na Wagawa tana aman jinin kaWai ke nuna akwai sauran numfashi a tare da ita. A haka dai aka shiga da ita ciki kowa a kiWime. Dai-dai nan suma su Shahidah da suka biyosu a napep suka iso...
? ? ?? Abu kamar wasa sai ga ?aramar magana ta zama babba. Dan yanda doctors ke shiga da fita Wakin da aka shiga da Maanal basa ko sauraren kowa zai tabbatar maka al'amarin yayi tsamari da yawa. Dan har zuwa goman dare babu wani bayani mai daWi. Zuwa sannan Nene ta iso, (Nene ?anwar mahaifiyar Ammie ce da yanzu take kallo kamar mahaifiya. Zamu iya cewa ma ta sandinta Ammie da ?a?anta suka zo cikin Kaduna. Ita a anguwar dosa take, ita da zuri'arta. Dan itama yaranta huWu duk maza a yanzu haka duk suna da aure da ?a?ansu suma, sai Waya ce kawai mace itama dai tayi aure).
? ? ? Har wannan lokacin RK na asibitin, hasalima tuni ya shige cikin likitocin da shi ake bama Maanal taimako kasancewarsa shima ?wararren likita masani a fannoni da dama daya shafi aikin. I'd card Winsa kawai ya nunama Doctor Nazeer ya amince masa shiga cikinsu aka rufu kan Maanal. Haka shina Yazeed tsaye yake da ?afafunsa. Duk abinda akace ana bu?ata kafin wani dogon lokaci zakaga ya kawosa. Sai su Ammie suka kasance ?an addu'a da share hawaye. Daga can gidan dai babu wanda ya biyo bayansu, sai dai Yazeed ya kira mahaifinsu ya sanar masa. Ya kuma tabbatar masa a yau Win nan zai baro inda yake zuwa Nigeria. Domin shima hankalinsa yay matu?ar tashi bana wasa ba. Koda yasa Yazeed ya haWashi da Ammie kasa magana tayi sai kuka data fashe masa da shi kawai. Sai hakan ya sake birkita masa lissafi gaba Waya babu shiri ya fara neman ticket ta online......

? ? ? ___________

? Alhaji Usman Chalawa bai iso ba sai washe gari wajen misalin ?arfe Waya na rana. Babu wanda yasan da dawowar tasa a cikin matansa, dan hatta ita ma Ammien bai sanar mata ba. Sai Yazeed kawai ya sani. Shi kuma tashin hankali ya mantar da shi sanar ma kowa sai da Daddyn ya tura masa sa?on yazo ya Waukesu sun kusa sauka sannan ya tuna. Ya bar asibitin ne dai-dai lokacin RK na bada shawarar yima Maanal transfer zuwa Abuja. Dan gaskiya jikin nata sam babu daWi. Su kansu likitocin sun fara karaya, RK Win ne ma ke ?arfafasu duk da shima gwiyawunsa a sare suke yana dakewane kawai da ?arfafa kansa...
? ? ? Kai tsaye asibiti Yazeed yayo dasu Daddyn. Rungume Ammie su Waleed sukayi, yayinda take kallon mijin nata cikin karaya idanunta cike da ?walla. Cike da kulawa ya girgiza mata kansa alamar kar tai kuka. Sai kawai tai ?asa da kanta tana mai rungume Hameed da Waleed sosai a jikinta. Idanun nasa ya Wauke cike da damuwa ya maida kan su Shahidah dake gaishesa. Ya amsa musu da kulawa yana tambayarsu mai jiki. Maimakon amsa sai suka fara hawaye suma. Jiyay gaba Waya zuciyarsa ta ?ara karaya, da ?yar ya iya gaishe da Nene, sannan ya wuce office Win doctor inda suke meeting shi da su RK. Doctor ne yay ma RK bayanin matsayin Daddy a wajen Maanal duk da tare da Yazeed suka shigo, dan RK bai Soyema doctor ala?arsa da Maanal Win ba. Cikin girmamawa RK ya rissina ya gaishe da Daddyn. Nan ma doctor ya sanarma Daddy RK likita ne, ya kuma masa bayanin shawaran da suke akai yanzu haka game da maida Manaal Win Abuja. Babu wani musu Daddy ya yarda, tare da ?arfafasu cewar ayi komai yanda ya kamata ama bar Sata lokaci, bari yaje ya bincika ko akwai jirgi mai wucewa yanzu sai su wuce a ciki zaifi mota sauri....

? ?? Hakan kuwa akayi, dan zuwa la'asar an gama shirya Maanal zuwa tashar jirgin ?asa. Zasuyi gaba harda Nene da su Shahidah. Ammie kuma sai zuwa gobe in ALLAH ya kaimu da safe zasu bisu ita da Daddy kamar yanda ya bu?ata.
? ? ? ? Suna isowa Abuja ambulance ce tazo ta Wauki Maanal dan tuni RK ya gama booking komai. Shi da Yazeed ne suka bi ambulance Win, yayinda mijin Shahidah da yazo shima ya Wauki su Shahidah Win da Nene da Amal. Yaran duk suna Kaduna sai gobe idan ALLAH ya kaimu Ammie zata taho da su nan. KK HOSPITAL asibiti ne mai tsanani ?yau da kowa ya sani a cikin Abuja. Suna da ?wararrun likitoci da suka san aikinsu ?warai da gaske. Suna ?o?ari matuka wajen bama mara lafiya kulawa yanda ya kamata, ga sau?in kashe kuWi dan talaka da mai arzi?i duk zasu iya biya. Babu wani Sata lokaci cike da kulawa aka shiga da Maanal, yanda ake girmama RK a asibitin yasa suka fahimci eh lallai yana da wani matsayi babba a wajen.........
'?


('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=???AJIYA A DUHU....=???_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________

Abubuwan da nake saidawa
Atamfofi
Laces
Shadda
Materials
Takalma
Jakunkuna
Mayafai
Trolley
Sarka da dan kunne
Oil perfumes

Numbers
08034469681
08135142610

Handles
Instagram @ummu_mahnoor_luxuries
TikTok username @ummu_mahnoor_luxuries
Facebook ummu_mahnoor_luxuries

__________

.......Yau kwanakin Maanal biyu a KK HOSPITAL. Zamu iya cewa Alhamdullahi abubuwa sun fara dai-daita, duk da dai har zuwa yau ba'a barin kowa shiga inda take sai doctors kawai. Tun a jiya su Ammie suka iso suma ita da Daddy. Tsabar munafunci na Hajiya Basariyya sai ta ce zata biyosu taga jikin Maanal Win. Dan a waccan ranar da Daddy ya dawo tunda ya koma gida ya rufesu da faWa ita da Hajiya Yaya akan ?in zuwansu asibiti, sai dai faWan nasa yafi tsamari akan Hajiya Yaya data zama itace sanadin komai, dan yama sanar mata ya haramtawa Sabuwa zuwa masa gida, idan kuma tai gigin zuwa ALLAH sai ya saka jami'an tsaro sun kamata. Itama kuma ta jira hukuncinsa bayan Maanal ta warke dan yanzu baida lokacinta. Tofa wannan abu da Hajiya Basariyya dake laSe taji yasa ta dawo ta lallaSa Daddyn ta bashi ha?uri akan nata laifin daya faWa na?in zuwa asibiti kawai, ta kumaji duk halin da ake ciki akan maida Maanal Abuja shine ta ma?ale itama zata bisu. Ammie bata san da batun ba sai da suka fito zasu wuce taga Hajiya Basariyyan. Sosai ta sake

7 / 80