A Duniyata Book 2 Complete Hausa Novel

Author :  Huguma Category :  Complete Novels

Chapter   49 / 119

144K to 147K   out of 356.9K words

take tsammani,yanaso ya kashe bakin nan gaba daya,ta yadda koda da wasa akace mata ta yiwa wani me suna muhammad rashin kunya ba zata fara ba. Tsoron da yake gani a yanzu cikin idanunta ko kadan bai sanya a ransa na gaske bane,yafi kallon hakan da zallar rainin hankai kawai dason kad'ar da hankalinsa.

Hannayen nata ya saki da sauri ya riao qugunta d wani irin zazzafan riqo,ya kawo fuskarta saitin tasa kafin yaja da baya yana sanya fuskarsa cikin wuyanta yana sauke mata wani irn numfashi me dumi daya gigitata lokaci guda.

Ba ita daya ta gigice ba.....duk wani kwantaccen tsumi dake jikinsa sai daya motsa,ya kamo numfashinsa da qyar sanda ya cusa fuskarsa tsakanin breast dinta. Wani lallausan qamshi dake fita tsakaninsu yaqarasa wargaza lisaafinsa,ya kuma tayar da aikin qwayoyin da yasha ba tare da saninsa ba. Hannunsa ya sanya ya fara murza fatar jikinta,daga kafadarta zuwa yatsun hannunta sannna ya zurasu cikin nasa ya damqesu waje daya.

Qafafunsa yaji ba zasu iya daukansa ba,baya so kuma ya rasa qarfinsa ko daya ko yaji wani softness akan hukuncin da zai mata. Yanason ya bata babban darasin da bazata iya gogeshi ba,yanason ya goge duk wani raini da take masa.....sassaucin da yake gwada mata yanason ta fahimci adalci ne irin nasa da ganin damarsa......daga qarshe yanason ya banbance mata karatun maza suna suka tara.

Rabata yayi da qasa yana jefata saman gadon. Tayi juyi da zummar kifewa ta sauka a gadon da muryarta da take wani irin shaking

"Banaso......nace maka bana so.....ni ba 'yar iska bace" Wani malalacin murmushi ya qwace masa tamkar wanda ya bugu sosai da kayan maye,wanj gefen na zuciyarsa kuma na masa ciwo da kalmarta. Auren nasa ne iskanci?,bayan duk wani yawo data gama yi lungu da saqo?,shi zata rainawa hankali ta nuna batasan komai ba banda ma lallai ta rainashi?,ai ya zama dole ya goge wannan rainin daga rana irin ta yau.

"Zaki gane waye dan iskan gaske tsakanina dake" Ya fada yana tarota,yayin da rub da cikin ya zame masa kaman wata sassauqar hanya ta rabata da bra dinta,ya kuma birkitota idanunsa suna sauka akan qirjinta.

Kaman an jona masa wuta haka yaji,a lokacin da take sanya duka tafukan hannayenta tana rufe qirjin nata kuka yana qwace mata. Baqinciki yadda ya tsiraitata yana kamata,bata tsira da komai ba sai fatar jikinta,siraran tafukan hannayen nata basu wani rufe abun arziqi a jikinta ba,sai ta fara yunqurin jawo duvet,abinda ya bashi daman kauda hannayen nata ya kuma maye gurbinsu da faffadan qirjinsa.

_na gaji,tun safe nake qoqarin hada muku pages dinnan don na burgeku๐Ÿฅน,muje zuwa a gobe in sha Allah_


_wallahi wallahi duk wadda ta fitarmin da pages dinnan bazan iya yafe mata ba,yadda zata daukeshi ta fiddashi ubangiji ya qwace abunda tasha wahala a kansa daga hannunta๐Ÿฅฒ๐Ÿฅฒ๐Ÿฅฒ๐Ÿฅฒ_



*_DUNIYATA LITTAFIN KUDI NE(PAID BOOK),KAI TSAYE KI TUNTUBI WANNAN NUMBER_*
08187255862



๐ƒ ๐” ๐ ๐ˆ ๐˜ ๐€ ๐“ ๐€
_Zafafabiyar_

ฬถBฬถOฬถOฬถK ฬถ2

โฑงษ„โ‚ฒษ„โ‚ฅโ‚ณ

๐™‹๐˜ผ๐™‚๐™€ 74



74



Nauyinsa gaba daya ya aza mata,abinda ya sanya numfashinta yin nauyi,yayin da nasa numfashin ya soma qoqarin yin qaura daga gangar jikinsa. Shi daya yasan kalar abinda yaji sanda farar jikinsa ta manne da tudun qirjinta. Karon farko a rayuwarsa da ya taba jin wani abu makamancin wannan.....karon farko da wani abu me kama da wannan ya taba gilmawa rayuwarsa. Baisan yadda zai iya controlling feelings dinsa ba a irin yadda wani magnet yake jansa ba.

Hannunsa dukka biyun ya sanya ya riqe kanta cikin tafukan hannayensa yana kallon fuskarta. Idanunsa ya sauka akan pink lips dinta da suka sake zama pink sosai. Magana takeyi da alama amma kunnuwansa basa tantance abinda take fada. Motsasun da takeyi sai suka zame masa kaman wata tsokanarsa takeyi......shauqinsu ya kamashi sosai saboda irin nau'in siraran lips din da yake muradi ne......amma kuma sai wani abu yazo ya tsaye masa a wuya sanda zuciyarsa ta darsa masa

"Ko mutum nawa ne suka dora bakinsu akai?" Yana kaiwa qarshen maganar ya dora lips din nata saman nashi,ya kuma lalubo na qasa ya riqeshi gam tsakanin harshensa. Kaman ya samu lollipop haka ya dinga sarrafashi,cike da wani irin zafin zuciya da yakejin yana watsuwa saman qirjinsa. Tun kwanyarsa na darsa mana adadin mazan da suka kai jikinsu da bakinsu wajen da duk hannu da bakinsa zaikai har ya birkice gaba daya. Zuciyarsa tayi wani irin rauni......rauni na baqinciki,bangare daya kuma wani irin zazzafan shauqi na azalzalar zuciyarsa. Komai kwanyarsa sai ya cakude......haduwar abubuwa guda biyu a gangar jikinsa duka lokaci guda,sai ya dinga ji kaman zai zaunce......kaman gangar jikinsa da qwaqwalwarsa ba zasu iya daukan komai ba.

"Ka rabu dani......bace banaso......bana so......ka sakeni......ba 'yar iska bace ni" Maganganunta na qarshe kenan da yaji ta furtasu labbanta suna rawa kaman yadda kowanne sashe na jikinta yake rawa,idanunta sun fito sosai sun qara girma kaman yadda wani irin hawaye me dumi ya cikasu fal har ya gaza adanasu suka fara zirarowa. Labbanta qirjinta dama wasu sasassa na jikinta dukka radadi suke mata. Komai yana mata da wani irin zafi da zata iya kiransa na mugunta kai tsaye. Wani mahaukacin tsoronsa tuni ya gauraye jikinta da zuciyarta. Tsoron abinda ta fuskanci yana da niyyar yi.....wani abu guda daya wanda ko a irin mafarkan da mutane keyi ita bata taba mafarkin faruwarsa a kanta ba.

"Why?" Ya tambaya da tasa muryar dake rawa kaman wanda kejin sanyi. Ya ware mata idanunsa da farinciki ya koma kaman an diga manja. Labbansa da suka sake zama red sosai shima dukkansu rawa suke,da alama akwai abinda yake da niyyar fada me nauyi daga zuciyarsa amma sunwa lips dinsa girman da lafazin ya kasa fita.

"Why?!.....me yasa baki jirani ba?" Ya sake fada wannan karon a gigice sannan kuma a tsawace,kaman mawunyacin zaki. Tsawar tasa ta qara gigitata,ta rasa me ya kamata tayi sai kawai ta saki kuka.

"You're just 25yrs old.....me yasa baki jira rana irin na yau ba?,waye da waye ya taba tabaki?.......na rantse sai nayi ajalinsu......saina kashesu!" Ya fada da wata birkitacciyar murya da zata tabbatar maka tabbas ba'a hayyacinsa yake ba......hakanan kuma fushine danqare a zuciyarsa.

"Me yasa suka shigamin gona ta?,me yasa kika basu dama?,me yasa?......Bari naji meye sukaji?,bazan qyalesu ba!" Ya fada a zafafe cikin fitar hayyaci yana zamewa kadan daga jikinta tare da rage daidaita tsahon nasu da yayi. Hannunsa ya aza saman cikinta ya kuma fara saukar dashi zuwa qasan mararta. Wani numfashi taja me tsaho har wani rami dake qashin wuyanta yana lobawa ciki. Duk yadda hannayenta ke rawa batasan da sauran ragowar qarfinta ba sai da taji hannunsa a wajen da ba wata halitta data taba bari takai wajen ba,ta yiwa hannunsa mummunan riqo da muryarta dake rarrabewa.

"Kk.....kak....karka....yimin haka......kayi haquri please,don Allah".

"Ina da abun bakin ai?,baki sani ba?" Ya tambayeta yana dage dukka girarsa akan fuskarta rinannun idanunsa na qara girma.

"Nas......na"

"Shshsshshh" Ya fada tana dora dogon yatsansa akan lips dinsa yana ci gaba da duban tsakiyar idonta.

"Don't tell me kin sani......zakifi ganewa idan kika gani a aikace...." Ya fada lokaci guda yana ture hannunta.

"Don All........" Ta sake yunqurin masa magiya.....wannan karon kuka take da gaske,saidai baima barta ta qarasa ba ya maida gurbin maganar tata da cewa

"Karkimin magiya ko ki hadani da Allah.......nima dan iskanne......ya kamata nabi sahun sauran ko?......but definitely saikin bambance tsakanina dasu......." Ya fada yana ture hannun nata da gasken gaske wannan karon,ya kuma maqaleshi a inda bata da damar motsawa.

Tana jin sanda iska ta qara yawaita a gurin,alamun dake nuna hijabin dake wajen ya yaye. Ta runtse idonta da qarfi tana jin zuciyarta tana tsintstsinkewa gaba daya,wani abune da bata taba imagining ba kaf rayuwarta

"Ban taba bawa kowa kaina ba.....ban taba bari ko yatsana an riqe ba.....na rantse maka......ka yarda dani" Ta fadi tana fata da yaqinin ya qyaleta,wanda ko a iya hala ya barta ta tabbata ya gama da ita......ya kalli jikinta yadda ranshi keso ta cikin hasken fararen qwayayen dakin,wadanda suka yiwa dakin qawanya tarwai kaman rana. Wai inji bahaushe yace ko a jikinsa wai an mintsini kakkausa,sam baima fahimci bayaninta ba.....don a sannan ba wannan bane a gabansa.........yanaso ne ya huce duk wani haushinsa a kanta......koda tayi mu'amala da maza million......yanason dasa mata stamp dinsa......wanda zata mutu tana tunawa MUHAMMAD JADDA daban yake da sauran maza,sau daya tak a rayuwarsa yakeson ya aje mata wannan tarihin da zai kasa goguwa a ranta,daga rana irin ta yau bayajin xai iya sake bin hanyar da mazan da basu da adadi suka bi.

Randa tace masa baida abun bayarwa......ragowarsu fareeda,tsananin kai zuciya nesa kawai yayi.......a daren yaso yayi mata yadda ba zata sake marmarin bin wani d'a namiji ba.....amma a yau yana jin zai tattara mata duka hukuncin da ko maza dari ta taba bi tabbas sai gabbanta sun gaya mata.

Maidata yayi jikinsa gaba daya,ya manneta cikin jikinsa da wani irin tsatstsauran riqo kaman zai ballata. Hatta da bakinta sai daya kasheshi tas ta hanyar sakayashi cikin nasa bakin dake fidda qamshin mint leaves,yadda numfashinsa ke fita da dumi sosai yake ratsa qofofin hancinta yana aikewa qwalqwalwarta wani irin saqo me rikita lissafi,matsanancin tsoro ya shigeta na yadda a yau komai nashi da nata suke gauraya waje daya......yawun bakunansu.......numfashinsu,dumin fatarsu dama laushinta,qamshin jikkunansu na lausasan turarukansu dama komai da komai. Cikin tsakiyar wannan firgicin......tana tsaka da tunanin mafita ta tsinci baqon abu yana wanzuwa a jikinta.......baqon abu mafi gigitarwa da debe hankalin diya mace musamman a sanda bata tsammaceshi ba.

Wani irin azaba ta ziyarci kwanyarta irin wadda bata taba ji ba,duk da bakinta toshe yake da nashi amma hakan bai hana wani irin gunji fita daga hancinta da bakinta ba,ba wata kalma data samu daman fita.....amma gunjinta abune da idan kana dab da dakin kana iya tsinkayen motsin fitarsa.

Yadda yake samarwa kansa gurbi a hanyar da wani yanayi da yayi masa kama da sabon muhalli sai abun ya gigitashi da wani irin mamaki. Zato yake daga gareshi ne......baiyi yadda ya dace ba,don ko a mafarkan da ya sha yi bai taba darsawa a ranshi zai samu wani abu me kama da sunan budurci watk virginity a tattare da ita ba,don haka ya sake mata dukka qarfinsa ya kuma soma samawa kansa hanya da dukka kuzarinsa zuciya na gaya masa ya fanshe duk wata kebewarta da wani d'a namiji karon farko kuma na qarshe kaman yadda ya tsara hakan ya kasance.

Sake gigicewa tayi da kalar azabar da takeji

"Ban taba yi ba......ka qyaleni!" Abinda takeson ta fada kenan amma bai bata daman haka ba. Ci gaba yayi da abinda ya saka a gabansa,yana jin wani irin yanayi da bai taba tsintar kansa a ciki ba yana mamayarsa. Yana sake kutsawa yana sake shiga mamakin abinda yaketa taraswa din,wani irin abu yakeji saman kansa me kama da hauka......kowanne hanya da kunnuwansa zasu isar masa da wani sauti har yakai ga kwanyarsa don ta tantance abinda ya dace yayi da wanda bai dace ba.....limit din daya kamata ya tsaya da wanda zai wuce dukka sun toshe,wata duniya daban ya zarce wadda baya ganin komai kuma bayajin komai.......daga shi sai abinda ya sanya a gaba kawai.


Komai ya qarasa kwance masa sanda ya tabbatar ya gama bude kowacce hanya ya kuma kai qarshe,ya fara aiwatar da komai da wani irin tsumammen kuzari da bai taba tunanin ya jima haka a ajikinsa ba. A lokacin ne shima komai ya qarasa kwance masa,bakinta da yake rufe dashi ya gagara ci gaba da riqonsa ya sulale yana cusa fuskarsa tsakanin wuyanta da qirjinta.

"Hammm.......hammmmmmmmmaaaaaa" Ta samu kanta da fadi da wata lanqwasashiyar murya tana jin kaman mala'ikan mutuwa ne yake saukar mata.


"Yaaaaafffff......fffuuuuu......hammmmm" Ta sake hado kalmomin da zummar tsaidashi ko bashi haquri tana ji a ranta wataqila taci nasara ya saurareta,wataqila ya sassauta mata azabar da yake gana mata komai girman laifinta a gurinsa,wataqila ya.mata wannan alfarmar karon farko data taba neman alfarma irin wannan a wajensa.......saidai kuma inaaaa........wani azaba daya ratsa tsakiyarta sai dukka kalaman suka subuce mata,numfashinta kuma ya qwace mata.....duhu ya ziyarci idanuwanta da kwanyarta.

Yaji ya kuma ga kaman haruffan sunansa akan labbanta,saidai baisan ainihin abinda bakin nata ya fadi ba. Duk da ya fahimci inda komai ya dosa yana kuma ta qoqarin controlling kansa amma ya kasa.......ya kasa yiwa kansa waigi.......ya gaza tsaida kansa ko saisaita kansa koda na minti daya,bayajin kuma akwai wani abu dake da qarfin daidait nutsuwarsa a daidai irin wannan lokacin. Wani irin sabon kuzari yakeji a jikinsa da bai taba jin irinsa ba.....wani sabon qarfi yakeji tattare dashi,yana jin kaman akwai inda yakeso ya isa,akwai inda yakeso yakai dole dole......kaman idan bai isa wajen ba zai iya mutuwa.......kaman idan bai qarasa muhallin ba akwai wani abu maras kyau da zai iya faruwa dashi,yana jin wani abu can kusa da ransa dama zuciyarsa gaba daya,yana jin yadda yake shawagi cikin wani sarari da baisan iyakar fadinsa ba.

Wulgawar wani second cikin tunani da lokacinsa da wani irin gigitaccen yanayi shi ya dawo da hankalinsa jikinsa. Wani irin numfashi me dauke da wani irin sauti kamar numfashinsa yana shirin barin gangar jikinsa ya sauke......saukar numfashin da tafi kamanceceniya da gurnanin zaki,kowacce gaba a jikinsa ta saki ya aza mata dukka qarfinsa wani zazzafan gumi naci gaba da keto masa ta kowanne kafan gashi dake jikinsa. Qin sakinta yayi ko ya raba jikinsa da ita.......yana jin kamar idan ya matsa koda kuwa Inches biyu daga gareta zata bace masa......yana jin ko yaya ya motsa kadan zata iya subuce masa,yana jin kamar motsinsa yana iya sanyashi ya rasata. Wata qaqqarfar runguma yayi mata cikin ni'imtaccen ingarman qirjinsa. Jiqaqqen gumin dake tsakanin sumarta goshinta da wuyanta gaba daya ya dinga gangarowa yana cakuduwa da nasa,scents na turaren jikinsu ya sake zama wani irin me sanyi tsananin jikkunansu. Wani irin ni'imtaccen qamshi yakeji yana tashi daga jikinta.......qamshin daya zamewa hancinsa na daban,irin qamshin da zai iya rantsewa bai taba jin abu me dadi a hanci irinsa ba......all over her body ko ina idan zai iya tunawa wani irin qamshi me laushi yake fitarwa.

"Dama haka matan suke?" Ya tambayi kansa yana qiyasta adadin shekarun daya dauka yana zaluntar kansa ta hanyar haramtawa kansa wannan nutsuwar da wannan ni'imtacciyar rayuwar.

Tunaninsa kaf ya dawo da baya da baya har zuwa sanda ya fara maidata mallakinsa.....har zuwa sanda ya fara keta gonar tasa.

"She's a virgin?" Labbansa suka motsa ya furta a fili saidai can qasan maqoshinsa,tamkar dai yana tsoron fada,tamkar dai yana tsoro kada kowa yaji. Yanajin yadda maqogoransa gaba daya ya soye kaman ba wani sauran yawu daya rage a jikinsa.

Wani qaqqarfan abu yaji yana mamayarsa bayan wani irin nauyi da yaji tamkar ya sauka tsakanin qirjinsa zuwa mararsa. Yana jinsa yayi wani irin sakayau tamkar ma idan ya miqe iska zata iya dibansa ta watsar. Wata irin nutsuwa da bai taba cin karo da irinta ba ke ratsashi,kaman sabuwar iska sabuwar rayuwa da kuma sabon ruhi aka bashi. Yana jin wani yanayi na daban na musamman na mamaye ilahirin bargo da jininsa. Idonsa ya runtse da qarfi yana fadin

"How did it turn out like this?,what's the story behind this??" Ya sake maimaitawa kaman me tsoron kowa da komai,kaman bayaso kowa yaji fitar sautin daga bakinsa. Kwanyarsa na cakudewa da kalolin tunanuka iri daban daban,negative da positive dukka lokaci guda.

Dif!. Kowanne lantarki dake kansa ya dauke ya daina aiki na wasu sakanni kafin kuma a hankali engine din karbo saqo da aikewa ya soma motsawa yana dawowa saitinsa. Fuskarta da yanayin reaction dinta kukanta dukka hade da magiyarta lokacin da yake yunqurin kaiwa bangon da yake muradi.......yadda labbanta suka dinga motsawa.....yadda oily eyes dinnan da bai taba lura da tsananin haskensu da sheqinsu ba irin yau suke jujjuyawa cike da tsoro firgici da razanin kasancewarsu abu guda

"Wannan shine tsoron da akan gani idanun kowacce d'iya mace a darenta na farko......ranarta ta farko da zata fara sanin d'a namiji?" Ya tambayi kansa sannan ya amsawa kansa da cewa.



*_DUNIYATA LITTAFIN KUDI NE(PAID BOOK),KAI TSAYE KI TUNTUBI WANNAN NUMBER_*
08187255862


๐ƒ ๐” ๐ ๐ˆ ๐˜ ๐€ ๐“ ๐€
_Zafafabiyar_

ฬถBฬถOฬถOฬถK ฬถ2

โฑงษ„โ‚ฒษ„โ‚ฅโ‚ณ

๐™‹๐˜ผ๐™‚๐™€ 75



75



"Yes...yes" Zamewa yayi daga gareta yana rage mata nauyin daya aza mata. Tafukan hannayensa gaba daya ya sanya yana qoqarin dago fuskarta da sumar kanta ta zame labule a tsakaninsu,fiye da rabin hankalinsa yana kan dukiyar fulaninta da suke wani irin fusgar hankalinsa suke sanyashi jin kaman ya qare rayuwarsa a tsakaninsu ba tare da ya motsa ko ina ba. Hannu ya sanya ya yaye sumar data rufe fuskartata jikinsa gaba daya yana rawa ya kasa samun daidaito. Tari Tarin abubuwa keta kutse cikin tunaninsa suna fara masa tilawa.....tun daga randa furucin farko ya fara hadasu da ita,yanata qoqarin tuna abinda ya soma gaya mata.......yanata qoqarin tuna da wanne harshe yare ko lafazi zaiyi amfani ya fahimtar da ita HAQURI bisa Tarin kalamansa marasa dadi da ma'ana wadanda baisan adadin yawansu ba.

49 / 119