Author : FATIMA IDRIS UMAR Mhizz Teemah Category : KDP NOVELS
taɓa tsaya wa ta ƙare wa
anguwan nasu kallo ba, tana fita taga wata mota baƙa tintek ce ba'a ganin wanda
yake a gaban gidan nasu tana zuwa ta tsaya a gurin ta rasa ma ya zata yi ta musu
magana gashi kuma hajijiya take ji daure kawai take yi idon ta har ja yayi kana
ganin ta kasan ba lafiya tana tsaye se lumshe wa idon ta yake yi saboda hajijiya da
take ji, buɗe marfin motan gidan baya akayi wani saurayi baƙi ya fito kuɗin kawai
ta mika masa bata ce komai ba maimakon ya amshi kuɗin se ya jawo ta ta faɗa cikin
motan ya rufe da sauri na gaban mota ya ja ta da mugun gudu,anguwa dama shiru ne ba
kowa a layin haka suka ɗauki titi suka fara gudu ita kuwa suna jefa ta cikin motan
ɗayan na gefe ya shaƙa mata cocain take ta suma dama hajijiya take ji gudu kawai
suke yi a titi lokacin wurin ƙarfe 9:00 na dare suna cikin gudu kuwa sun sha wata
kwana sega wata danƙareriyar mota ita ma zata shawo kwana kawai suka gwaru wancen
motan ya buge wanda AYRAH take ciki ai take motan da AYRAH take ciki yayi sama
sannan ta faɗo ƙasa yata gangarawa sannan ya kife.
TOH FA MY PEOPLE FREE PAGE YA ƘARE KUYI MAZA KU HANZARTA BIYA KAR AYI BAKU 😌
SE MUN HAƊU A BOOK TWO 2 MY PEOPLE
GAME BUKATAN BIYA ZE IYA TUNTUƁA NA TA WANNA NUMBER09060413321
Semun haɗu a BOOK TWO 2
️️️️️