KANWAR MAZA 1&2 BY Aisha Adam (Ayshercool)

Author :  AYSHERCOOL Category :  African Stories & Novels

Chapter   89 / 128

264K to 267K   out of 382K words

maganar tana ha?i?ancewa.

Yayi mata shiru, bai ce uffan ba.

"Kuma saura abubuwan da ka ke yi mini, duk sai na rama".

"To, idan kin gama, ki kwashe abincin ki je ki san yadda za ki yi da shi"

Ba ban ha?uri, ta kwashe ta fice abun ta

Ya dafe kansa, rumaisa gaba Wayanta danger ce, yana duba nasihar ammi ne a kan yayi ha?uri da ita, duk abun da za ta yi masa, y din ga duba girman sadaukarwar, da ta yi masa. Gefe ga shawarar da bashir ya bashi kan Ya aure ta, a kan ya bi ta a hankali su saba, dan ya samu bayanan da yake son samu a wurinta, idan ya tsananta ba zai samu ba.

"Allah ka shiga lamarina" ya furta a hankali ya tashi ya bi bayanta.

Ya ganta tana hawowa sama, bai san me ta je yi ?asa ba, ya ce "Ki shirya, gobe in Allah ya kaimu da safe, zan kai ki makaranta"

?ata fuska ta yi, dan sam ko zancen makaranta ba ta so. Ya juya ya koma Wakinsa.

Da asuba ta yi wanka, ta yi salla, tana tantama dai-dai ma ta yi wankan, ko ba daidai ba, dan ba za ta iya tunawa complete yadda mama ta koya mata ba, kuma ita ba za ta tambayi takawa ba.

Haryanzu rumaisa tana Wokin sababbin kayan kitchen, dan haka haryanzu ba ta gaji da shiga kitchen ta yi girki ba.

Ta dafa tea, ta fito da biscuit, ta nufo falo, takawa ta gani a kan dining, ga kayan karyawarsa a kan dining, baba uwani kuma dur?ushe a gabansa, ba ta san me take ce masa ba.

Kai tsaye ta nufi dining Win, ba ta kula su ba, ta je ta hau saman dining table abun ta, ta fara ?o?arin haWa tea.

Baba uwani ta yi shiru, ta daina maganar da take yi.

"Barka da safiya ranki ya daWe".

Rumaisa ta ce "Yauwwa sannu".

"Meye haka, zaki hau saman dining?".

"Idan na zauna a kan kujera, bana jin daWin zama a kan tebur Win, gara na hau sama, ya fi daWi, ka san babu a house".

Ya girgiza kai ya ce wa baba uwani, "Je ki kawai, ma ?arasa maganar".

Tunani rumaisa take yi, me baba uwani take gaya masa, da ba za a faWa a gabanta ba.

"HaWa mini tea zan karya, ki je ki Wauki jakarki mu tafi"

"Ni na kawo maka da zan haWa maka, ita wadda ta kawo makan ta haWa maka mana"

Hannu ya saka ya janyo ta ta baya, ya jawota ta ?eya tana kallo fuskarsa.

Ya ce "Da ni ki ke?".

"A'a da kaina nake" ya hankaWata ta tashi zaune, tana ?i??ifta id.

Ta janyo kayan tean, ta fara haWa masa, tana yi tana tura baki ta mi?a masa.

Ita kuma ta yi ?erere a kan table, tana karyawa.

Ba ta gama na ta ciye-ciyen ba, ta ji ta ?oshi, ta tashi ta kwashe kayan.

Sai wurin ?arfe tara da rabi, sannan suka fita, ya tafi kaita makaranta.

Tsari da ginin makarantar, ba ?aramin burge rumaisa ya yi ba, ta tabattar wa da kanta, akwai banbanci a tsakanin makarantarsu, da wannan, hatta ajinsu, basu da yawa, ga kujeru masu kyau, ga fankoki ko ina ga kayan wasa, ajinsu har da projector, da ake haska musu komai, duk wani abu na koyo da koyarwa akwai makarantar nan, makarantar ta burge rumaisa.

Kan takawa ya tafi, sai da aka kai shi har ajin su rumaisa, ya kalli ruma ya ce "Yau ga ki a makarantar ?a?an Sarayi da suke sace muku kuWi suna karatu. Sannan ba zan lamunci ina biyan kuWin makaranta in tarar ba kya karatu ba, kullum zan din ga tambayarki me aka koya muku. Ban da surutun banza, da ciye-ciye. Na bayar da ordern abinci a wani restaurant, za su kawo miki abincin break, tun da kin ce ke ba za a dafa a gida ki ci ba".

"To, kai zaka zo ka Waukeni, ko gida zan tafi?".

"Dama ke ki ka kawo kanki?"

"Ahh na san hali ne, kar ka tafi ka barni, ka ga kayan wasa a makarantar nan, zan sha lilo, idan na din ga hawa ina sufa...."

"Ba shi na kawo ki yi ba, karatu zaki yi, wuce ki shiga aji"

Rumaisa ta shiga ajin, tana ?arewa ajin na su kallo.

***
Takawa kuwa da ya tafi hanya, Bashir ya kira a waya, ya ce masa zai shiga bamfai su haWu su yi magana.

Haka kuwa aka yi, ya haWu da Bashir, sai dai bai shiga ciki ba, a shiya fito haraba, suka haWu.

"Allah ya taimake ka, ya amarya yaushe za a gayyaceni cin abincin amarya ne?" Yayi maganar cikin zolaya.

Adam ya ce "Idan ma da wasa ka ke yi, to ta iya girki".

"Ahha haba dai?"

"Ka bari kawai bashir, yarinyar nan caza mini kai kawai take yi, Ammi ta bata masu aiki, amma ta ce kar su kuma dafa abinci su kai mata, wai kar ayi mata asiri. Jiya fa horon yunwa ta yi mini, mun samu saSani da safe, na fita aiki ta hana ayi girki, wai ta dafa mai da yaji ta bani, na yi magana, wai ramawa ta yi. Wallahi ha?urina na daf da ?arewa, duk maganar da ta zo bakinta, idan zan mutu haka za ta faWa mini"

"Adam, sai ka yi ha?uri, ka san yadda yarinyar nan take tun farko, kuma ka san ba shiri ku ke yi ba, dole ka yi ha?uri da ita, idan ka nuna mata halin muzurai, ba zaka samu abun da ka ke so ba".

Adam ya yi ajiyar zuciya ya ce "Na gaji ne, gashi familynmu, sun fara yar mata da maganganu, ka san ba ta da kunya ba za ta yi shiru ba. Ga matar da take tare da ita tana yi mana aiki, baba Uwani na san zaka santa, ita ma sun fara faWa, ita duk abun da yake dama to ita hagu za ta yi".

Bashir ya yi dariya ya ce "A dai ?ara ha?uri, zai wuce?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? in sha Allah".

"To, Allah ya sa, gata can dai na kaita makaranta. Jabir ya gaya wa Jamil rumaisa ce yarinyar da ta tsinci sabir, ya kuma tayar da jijiyoyin wuya a kan, dan me na Soye masa yana jami'in tsaro kuma yayanta. Abun da nake so da kai shi ne, ko da zance zai zo, ya san tare da kai mu ke bincike, kar ka gaya masa komai".

Bashir ya ce "In sha Allah, ba zan bayar da wata ?ofa na kowane bayani ba, sai mun yi nasara in sha Allah".

"Allah ya amince, na gode sosai " suka yi sallama Adam ya tafi.

Da daddare bayan ta dawo, tana ta murna, ta sha lilo har ta gaji, sai dai ba ta gane turancin da ake yi, dan malamansu har da turawa.

Tana Wakinta, ta baje textbooks Win aka bata tana kallon hotuna, Adam ya shigo hannunsa ri?e da wayarsa, rumaisa na Waga kai ta kalli takawa, ta yi sauri ta rufe idonta, da hannunta, saboda daga shi sai dogon wando babu ko riga a jikinsa.

"Gaskiya ka daina shigo mini Waki tsirara"

"Dalla karSi" yayi maganar a kausashe, ta Wan zame hannunta Waya ta karSi wayar, ta duba ta ga kira ne, ta saka a kunnenta.

"?anwar maza, ?anwar maza".

"Yaya Aliyu, ashe baku manta da ni ba, tun ina kuka har na daina".

"Saboda kin samu duniya ko?".

Ruma ta ce "Ba wata duniya, ina mama? Ba za ta zo ba ko?".

"Mijinki sun yi waya da mama, ta ce kar a kawo ki"

"To Meyasa, bani ita".

Mama ta karSi wayar ta yi sallama ta ce "?ar auta".

"Mama shi ne ki ka ?i zuwa, kuma ki ka ce kar a kawoni".

Mama ta ce "Ke tafi can, ba gaki nan ba abun da ya same ki ba".

"Ni dai dan Allah ki zo, ko in ta yi masa kuka, tun da kin fi son sa"

Mama ta ce "Shi wa?".

"Mijina" ta bata amsa kai tsaye.

"Sannu mara kunya, ai dama ban ce nawa ba ne naki ne".

Ruma ta ce "Mama albishirinki".

"Goro"

"Kin ga haWaWiyar makarantar da ya kaini, kamar a turai, kin ga liluka kuwa? Ga fankoki har da malamai turawa, baki gani ba, baki taSa zuwa gidana ba ma, gidana haWaWWe, duk ya sai kayan daWi ya zuba mini"

Mama ta ce "Sai ki je ki same shi, ki yi masa godiya, dan na san baki yi ba"

"TaS, mama yaushe zaki zo to?"

"A'a ni ba zan zo gidanki ba, amma dai idan ya kawo ki shikenan". Za ta yi wa mama taSara, mama ta kashe wayar.

Rumasai ta share hawayenta, ta bishi Wakinsa, ta tarar yana banWakin, ta ajiye masa wayarsa ta fice.

Kwanci tashi asarar mai rai, yau juma'a rumaisa kwana biyar da fara zuwanta makaranta, kuma wata guda cif, da Waura mata aure.

Takawa ya Waukota daga makaranta, ta ga ya canza hanya, maimakon su tafi gida.

"Ina kuma zamu je?".

"Sayar da ke, na yi tsafi da ke, kamar yadda aka ce na yi da aisha" ya bata amsa.

"To ai dai bani na faWa ba ko?"

Tana gane gidansu zai kaita ta ce "Yeee zan ga Ammi zan ga Sabir da Anty Iman".

Da haka suka ?arasa, cikin murna ta riga shi shiga sashin Ammi.

"Oyoyo ga ruma"

"Ammi, kin ga na fara zuwa makaranta, kin ga jakata"

Ammi ta yi murmushi, ta ce "Masha Allah, Allah Ya sanya albarka"

Iman ta ce "Congratulations Anty rumaisa".

"Thank you anty iman"

Takawa ya shigo, ya tarar da rumaisa a kusa da ammi tana nuna mata litattafanta.

Wato rumaisa ko kumyar nan ta sirka ba ta da ita.

"Ammi ina Sabir?".

Ammi ta ce "Yayi bacci"

"To bari in gama nuna miki litattafaina, sai na je na ganshi".

Ammi ta dubi Adam ta ga yanayinsa, kamar mara lafiya, ta ce "Takawarka lafiya, ya aka yi ne? Na ga yanayin ka kamar akwai damuwa"

Ya ce "Bakomai" tare da kashingiWa.

Ta kalli rumaisa ta ce "Rumaisa, ko akwai matsala ne?".

Ruma ta gyara zamanta ta ce "Eh, dama ?ararsa zan kawo miki tun rannan, dan dai bamu zo ba ne, na ce sai na gaya miki, kin ce duk abun da yayi mini na gaya miki".

Ammi ta ce "Subhanallah, meyafaru?"

Ya kalli rumaisa yana jiran ya ji me za ta ce "Wai cewa yayi zai ?ara aure, saboda ba ni da nono!!!"



Tir?ashi!.



Ayshercool

*Chat me on what's app, to subscribe yours 08081012143, ? 500 via 0009450228, aisha adam jaiz bank*

Paid book ne, ? 500 via 0009450228, aisha adam jaiz bank, sai shaidar biya ta 08081012243, ga masu bu?atar vip post, suna iya garzayawa arewabooks su yi searching sunan book Win. Kar ku manta da subscribing YouTube channel Winmu na Cool hausa novels, domin samun daWaWan litattafan hausa na sauraro, ciki har da ?anwar maza da yake daf da fara zuwar muku a kan channel Win*

https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels

Susbcribe my YouTube channel please =?O?


Sai da falon yayi tsit na wucin gadi, Adam bai taSa tunanin wautar rumaisa ta tsananta har haka ba. Ji yake tamkar yayi layar zana ya Sace daga wurin.

Ta kuma cewa "Ammi, kuma yana yawo babu riga a cikin gidan nan, kuma alhalin ni ba muharammarsa ba ce, Yaya usy ya ce yayyena ne kawai muharramaina, amma yake yawo ba riga, ina kallonsa, ko kunya ba ya ji".

Wani kallo ya yi wa rumaisa, amma ta share shi ta ce "Ai dama na rantse sai na faWa mata, ammi ta ce duk abun da ka yi mini na rashin kyautawa na gaya mata. Hmm ni? ko za a shekara nawa idan aka yi abu bana mantawa, ina ri?e da shi a zuciyata, ina sane sai yau na ce bari na gaya wa ammi".

Ammi ta yi murmushi cike da dattaku ta ce "Haba dai, wace irin kishiya ana zaman lafiya, tsokanarki yake yi kawai, wanda yake da wannan zu?e?iyar yarinya, ina ruwansa da wani ?ara aure. Kuma in dai saboda wannan abun ne, rai dai an fille wa fara kai, muna zaune Allah zai kawo su".

"Ammi ai hijjabi zan koma sakawa, ya daina saka mini ido, dama na ce gara in gaya miki, ba zan gayawa mama ba, saboda na fuskanci yanzu mama ta fi son sa a kaina, cewa za ta yi ?arya nake yi, kuma ita ta ce duk wanda ya gaya mini maganar banza, wadda ta saSa da tarbiyyar da take yi mana, in je in gaya mata. Shiyasa nake gaya mata komai, amma na san a wannan karon da zan gaya mata abun da ya yi, ba zata yadda ba".

"Da gaskiyarki kam, mama ta yi iya ?o?arin ta a kan tarbiyyar ku, bai kamata ta rushe ba, Allah ya cigaba da dafa muku, bar mini litattafan naki na cigaba da gani, duba Wakina, ko Sabir Win ya tashi, zamu yi wani sirri da ke".

Rumaisa ta tashi ta nufi Wakin Ammi, ka sa haWa ido Adam ya yi da ammi, ji yake kamar ya zama guguwa ya bar wurin, saboda takaici da kunya.

"Takawa" ya Wan Waga kai amma bai kalli ammi ba.

"Ka din ga sanin me zaka gaya mata, tun da ta ce ko za a shekara nawa ba ta manta abu, na ga hakan a cikin idonta, a hankali zaka nusar da ita abun da ya shafi sirrin aurenku naku ne, ta daina faWa, na san kana ha?uri amma ka ?ara nan gaba zaka ci ribar hakan in sha Allah". Ya jinjina wa Ammi kai ya tashi ya nufi Wakin ammi, bin bayan rumaisa.

Ammi ta ce "Dan Allah kar ka yi mata wani abun, Allah ya taimake ka, daga ni sai ku ta faWa, Iman ta riga ta tafi amsa waya, kar ka ce zaka yi mata wani abu".

"Babu abun da zan yi mata, Sabir kawai zan gani, a nan za ta wuni, a haWa masa kayansa, da shi zamu tafi, zan kaita gidansu gobe in Allah ya kaimu za su wuni a can, ba ta taSa zuwa gida ba".

Ammi ta ce "Masha Allah, babu laifi"

Rumaisa tana zaune a gaban sabir, da yayi ruf da ciki a kan gado, yake ta bacci, sai shafa sumar kansa take yi tana murmushi. Da hannu Waya ya Waga rumaisa ya juyota tana fuskantar sa.

"Me na yi maka?".

"Ban sani ba, ke wace irin yarinya ce sai ka ce na'ura mai ?wa?walwa, kanki gaba Waya baya gaya miki abun da ya dace, iya abun da aka zuba miki shi ne yake aiki a kanki, ammi fa sirikarki ce, ya dace ki gaya mata wannan maganar?".

Ta kalleshi ta ce "Meye wani sirika kuma, ni ammi babata ce, haka mama ta gaya mini, ka ci sa'a da ba komai na gaya mata ba, har da cewa nonona bai fi girman wake ba, duk wannan rufa maka asirin da na yi ba ka gode ba, ga? gingimen asirin da na daWe ina rufa maka"

Adam ya dafe kai ya ce "Innalillahi wa Innalillahi raji'un, ba dai aure ba, zan ?ara aure ba zan zauna da ke ba kamar namiji ba, ba zan iya ba daga nan ki je ki cigaba da faWa"

"Ni ba zan kula ka ba baban sabir, na san haushina ka ke ji saboda na faWi abun da ka ke yi, ni da kai idan na ce zan yi maka nasiha, ba yadda za ka yi ba, amma yanzu na san idan ammi ta yi maka faWa zaka yadda"

Rumaisa ta zubawa sabir ido, Ammi ta shigo, ta ce "Maman sabir, Haryanzu ba ki gama ganin sa ba?".

"Wallahi kuwa ammi, bana gajiya da kallonsa ni ai".

Ammi ta zauna a gefen gado ta ce "Zo ki zauna a kusa da ni mu yi sirri ?ar auta".

Rumaisa ta tashi ta zauna a kusa da Ammi, Ammi ta ce "Kin ga dai ba kya so ya yi miki kishiya ko?" Rumaisa ta ce "Eh".

"Meyasa ba kya so?".

"Kai, ammi duk mata kowa sai na ji ta ce ba ta son kishiya, shiyasa nima na ce ba na so".

"To ki saurareni ki ji, Abun da nake nufi da duk abun da ya yi miki na rashin kyautawa ki gaya mini, ba yana nufin ki din ga faWar sirrin aurenku ba, ya ce mini da wasa yake yi miki, kin ga kin sa ya ji babu daWi".

Ruma ta ce "Ammi, ba dan ya ji haushi na faWa ba, kin ga tsoro nake ji kar na yi wani abu da idan mama ta ji, ba zata ji daWi ba, ta ce na watsar da tarbiyyar da ta yi mini".

"Ba za ta ce haka ba, ai shi mijinki ne, sannan kar ki sake ki faWi irin wannan a gaban wani kin ji?"

"To ammi, in Allah ya yarda".

Ammi ta dafa kafaWarta ta ce "Yauwwa yarinyar kirki, Allah ya sa kin fara makaranta a sa'a, idan aka kwana biyu mai koya miki girki zan Wauko, har gida ta din ga koya miki ".

"Ammi na iya girki fa, ki tambayi iman ki ji, har shi papa ya san na iya"

Ammi ta ce "Waye papa kuma?"

"Baban Sabir "

Ammi ta yi murmushi, ta ce "Masha Allah, Allah Ya albarkaci aurenku"

Rumaisa ta yi gum ba ta amsa ba, dan ita auren nan ya isheta.

Rumaisa ta dage ta bi Iman kitchen, har da ammi a yin girki, sai dai ammin ya jinjinawa basira irin ta rumaisa, da ka ga yadda take gudanar da girkin zaka san, ta horu.

Wuni ta yi tare da ammi, ga iman ga sabir, jin su take tamkar wani Sangare na rayuwarta, da ganinsu kawai ke samar mata da nishaWi.

Da yamma, rumaisa ta silale ta fita harabar gidan, ba tare da sun sani ba, ta din ga zagaya fulawoyin gidan, da manyan bishiyu.
Wani zomo ta gani, fari tas da shi, yana tsalle-tsallen sa, ga sauran tsuntsye da suke kaiwa suna komowa.
Da sauri ta bi zomon, tana son ta kama shi, sai dai ta ga ta Sullo wani wuri.

Yana zaune a kan fararen kujeru, gabansa da litatafai, da system, ya tattara nutsuwarsa sosai a kan abun da yake yi.

Bayansa ta gano ta ce "Papa" a hankali ya waiwayo ya kalleta, ta Wan tsura masa ido, sai kuma ta ce "Laa ashe ba papa ba ne kai ne, na gane ka, da ka taSa sawa na shigo gidan nan" ta yi maganar tana ?arasawa in da yake.

Ya ce "Wow, ashe zamu sake haWuwa, sannunki, ya ki ke?"

"Lafiya ?alau" ta ?arasa maganar tana zama a kujerar da ke facing Win sa.

"Yau ya aka yi aka bari ki ka shigo, har ki ka zo nan?"

Da Wan mamaki ta ce "Wa zai hanani shigowa, to shi ya kawoni"

Mahmud ya ce "Shi wa?"

"Baban Sabir, ba ka san yanzu mijina ne ba?"

Ya Wan

89 / 128