KANWAR MAZA 1&2 BY Aisha Adam (Ayshercool)

Author :  AYSHERCOOL Category :  African Stories & Novels

Chapter   85 / 128

252K to 255K   out of 382K words

dariya ya ce "Bayan ka ce ba zaka bani iman ba, ai ni na zaci kai zaka aureta"

Adam ya Wan Sata fuska ya ce "Please mu bar wannan zancen"

Jabir ya ce "Shikenan, tun da baka so"

***
Rumaisa ta rasa abun da yake yi mata daWi, zaman shirun nan duk ya isheta.

Ta saman benen take kallon harabar gidan, da gidajen da ke ma?wabtaka da nata, duk manyan gidaje ne, sannan kowane gida a rufe yake, ko gilmawar mutane ba ka gani, sai dai a cikin mota.

Mai gadin ta ga ya tashi ya buWe gate, nan da nan ta fara murna ta yi ba?i.

Ta koma Wakinta da sauri, ta saka hula a kanta, ta fito, sai dai ta yi turus lokacin da ta ga baba uwani, da wasu matasan mata guda biyu.

Jiki a sanyaye ta ce musu "Ina wuni?"

Baba uwani ta yi murmushi ta ce "Ranki ya daWe ai mu zamu gaisheki, barka da wannan lokaci? Mun same ki lafiya?"

"Lafiya ?alau" ta amsa a Wan tsorace.

"To kamar yadda giwa ta yi miki bayani jiya, ga ma'aikatanki nan, sannan kuma ni ce cikon ta ukun, zamu zauna tare da su a nan, na din ga lura da yadda zasu gudanar da aikin".

Rumaisa ta ce "To sannunku".

Baba uwani ta ce "Yauwwa, wani Wakin zamu zauna, da kayanmu muka zo".

"Ku zaSi duk wanda ku ke so" rumaisa ta yi maganar tana kallonsu.

Ta nemi wuri ta zauna a falo, baba uwani ta za?e ta fara dudduba Wakunan da suke saman benen.

Ta shiga Wakin rumaisa, ta ?are masa kallo, ta fito tana faWin "Allah ya taimake ki, ashe an shirya miki kayan, ko takawan ne ya shirya miki su?"

Rumaisa ta ce "A'a ni na yi"

"Masha Allah, to bari Wauki wancan Wakin, tun da na ga Wayan kamar babu kowa a ciki"

Ita dai rumaisa ba ta ce komai ba, ta ?are ta shiga kitchen tana dudduba kayan kitchen Win Rumaisa.

Ganin sun isheta da kallo, sauran mata biyun da ko sunayensu ba ta sani ba, ya sanya ta tashi ta koma Wakinta.

Ta buWe window ta cigaba da kalle-kallenta, ta hango baba uwani a bayan gidan, tana waya. Ba ta jin mai baba uwani take cewa, sai dai da alama kamar wayar ta ta ta sirri ce.

Baba uwani kuwa cikin ladabi take waya da Samha.

"Ki buWe kunnenki da kyau ki saurareni, bana son a samu kowane irin akasi a kan aikin nan, ki zuba mini ido sosai, duk abun da yake faruwa ki din ga sanar da ni, ina fatan kin gane?"

"Na gane ranki ya daWe, duk abun da ki ka ce in Allah ya yar??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????da zan yi, zan zuba ido sosai da sosai"

Samha ta ce "Yayi kyau".


Da la'asar Adam ya dawo, rumaisa ma sam ba ta san ya dawo ba, saboda wunin Waki ta yi, ko haWa hanya ba ta son yi da baba uwani.

Gyaran murya ya yi, hakan ya sa ta waiwaya ta ganshi a tsaye.

Ya shiga Wakin ya ce "Me ki ke yi ke kaWai a Waki?".

"Bakomai"

"Ke ki ka ce wa baba uwani su zauna a Wakin saman nan?"

Ta jinjina masa kai alamar eh.

Ya ce "To na ce su koma ?asa, ba haka ake yi ba. Ga kayan abinci can na sayo, na zuba a kitchen Win ?asa, zasu din ga girki suna kawo mana, sannan zasu din ga yin duk wani aiki na gidan nan, banda gyaran Wakina, ke zaki din ga wannan ai kin iya ko?" Ta jinjina masa kai.

"Bana son body language, amsa mini zaki yi"

"Eh na iya".

"Good, ki fito zan nuna miki abu".

Ta tashi ta bishi, zuwa kitchen Win saman benen.

Ya nuna mata kayan tea, manyan gwangwanayen madara da na milo, kayan biscuit na ciye-ciye da sauransu.
Sai cartons na lemuka, da kayan marmari ya ce "Gashi nan, wanda zaki kai Waki ki kai, wanda za su saka miki a fridge kuma sai ki nuna musu".

"To an gode" ta faWa a sanyaye.

Gani yake yi kamar an sauya rumaisa, duk wannan tsabar rashin jin da tsaurin ido, duk ta yi sanyi, sai dai a ransa ya ce ba a yabon Wan kuturu.


Kasancewar tun a yau su baba uwani suka fara gudanar da ayyukansu, sun yi abincin dare, suka kai wa su rumaisa sama.

Ruma ko kallon abincin ba ta yi ba, ta din ga cin kayan marmari, sai da ta ji ta ?oshi.
Ta haWa madara da milo, fal a kofi ta tafi da shi Waki, ta din ga sha ta gaji ta ajiye sauran ta yi bacci.

Ba ta san ma Adam ya dawo ba, sai da asuba ta ji yana babbuga mata gefen gado ta tashi ta yi sallar asuba.

Ta buWe ido ta kalleshi ya ce "Ke ba kya iya tashi salla dole sai an tasheki ne? Kuma haka ki ke kwana da fitila a kunne?"

Ba ta ce komai ba shi kuma ya fice. bayan ta yi sallar, ta Wan yi baccin safe ta tashi, ta shiga banWakinta, yanzu duk ta san yadda ake amfani da kayan toilet Win, da idan za ta yi alwala, sai ta kunna hot water ta fara, tana tsaka da yi, ta ji ruwan zafi yana ?ona ta, yanzu kuwa duk ta gane kansu.

Wankanta ta yi a nutse, ta fito tana goge jikinta da ruwa, ta tsaya a gaban mudubi tana kallon kanta.

Baba uwani ta yi sallama, da kayan mopping a hannunta.

Rumaisa ta razana tana neman hijjabi ta saka, kasancewar daga ita sai towel.

Baba uwani ta ce "Haba ranki ya daWe, ai na haifeki, meye na damuwa kuma, gyara miki Wakin zan yi".

Rumaisa ta girgiza kai ta ce "Ki bar shi kawai zan gyara da kaina, kaya zan saka".

"Ki saka kayanki kawai, aikina zan yi".

A Wan hasale rumaisa ta ce "Ki bar shi kaya zan saka".

Ta kalli rumaisa, ba wata uwa a jikin nata sai tsirfa. Ta juya sumi-sumi ta bar Wakin.

Guntun tsaki rumaisa ta ja ta ce "Wannan mata meye damuwarta ne? Bana son shishshigi", rumaisa ta saba yawonta a gidansu, babu suturar kirki ba ta damu ba, amma ba ta yadda wani na waje ya ganta ba. A gaggauce ta saka kayan, tana son ta yi magana da adam Kafin ya fita.

A falo ta tarar da adam yana danna system, babu alamar zai fita yau.

"Ina kwana" ta faWa ba dan ta na tsammanin ya amsa ba, aikuwa bai amsa Win ba.

Ta Wora da cewar "Dama, tambayarka zan yi, yau tun da juma'a zaka Wauko mini Sabir Win, ammi ta ce za a din ga kawo shi, juma'a zuwa ranar lahadi, sannan dan Allah ka kira mini yaya Aliyu a waya, dan Allah su zo".

Ya kalleta ya ce "Da ni ki ke ko da system Wi na, ko akwai wani bayan ni a nan?" kallonsa ta yi da mamakin rainin hankalin da ya yi mata ta ce "Da kai nake mana".

"Bani da suna ne ko yaya?"

Rumaisa ta ce "Ka na da shi".

"Ok, ya sunana?" Yayi maganar yana tsareta da ido.

Har ta buWe baki za ta ce Adam, sai ta ji sunan yayi mata nauyi a bakinta, gashi ya tsareta da ido, yayi mata kwarjini sosai.

"Papa" ta faWa a hankali.

Adam ya ce "Waye hakan?"

"Saboda Sabir, na ji ya fara koyar faWan sunanka"

?an rausayar da kai ya yi, a ransa ya ce "Ashe kina da hankali wasu lokutan '.

A zahiri kuma ya ce "Me ki ka yi wa baba uwani, na ga ta fito daga Wakinki, kamar ranta a Sace?".

Ta Wan tura baki ta ce "Ba abun da na yi mata"

"Bana son ?arya"

"Ba ?arya nake ba, zuwa ta yi wai za ta gyara mini Waki, ni kuma daga wanka na fito ban saka kaya ba, kawai cewa na yi ta bar shi zan gyara da kaina shikenan fa"

"Ba ta haifeki ba, me za ta gani?"

Da sauri ta kalleshi ta ce "TaS, ni wallahi ba zata ganni ba".

"To me za ta gani?" Shiru ta yi ba ta bashi amsa ba.

Ya girgiza kai ya ce "Kasancewar ta na yi miki aiki, ba ya na nufin ki rainata bane, ita ce babbar hadimar ammi, muma muna girmamata. Ga abinci can sun girka, ki je ki karya".

"Na ?oshi" ta faWa cikin jin haushi, dan ita ba ta ga abun da ta yi wa baba uwani ba.

"Kin ?oshi saboda me?"

"Ni so nake na din ga girka abincina da kaina, ammi ta ce kar na yarda da kowa, kar na je ayi mini aisiri a cikin abincin"

Tattara hankalinsa ya yi a kan rumaisa sanannan ya ce "Waye zai yi miki asirin?"

Ta ce "An ce a gidan sarauta ana asiri, dan haka ni ba zan ci wannan abincin ba".

"Ai dama me hali baya fasa halinsa, kin huta, sai dai idan ba zaki ci abinci a gidan nan ba, idan ki ka sake na ganki a kitchen da sunan zaki yi girki, sai na saSa miki, ba zaki haWa mini gobara a gida ba, kuma ki cigaba da ina magana ki na yi mini gatsali, zaki ga yadda zamu yi da ke"

Ya mayar da hankali a kan system Win sa.

Jin sa kawai take yi, amma ta yi wa kanta al?awarin ba za ta ci abincin nan ba.

Ya tashi ya shiga Wakin sa, ya fito da mukullin motarsa, ya fice ba tare da ko kulata ya yi ba.

Yana fita ta sauka ?asan benen, ta tarar da su baba uwani suna aikace-aikace.

Tana ganin rumaisa ta saki fuska tana faWin "Uwar Wakina, sannu da fitowa, kina bu?atar wani abun ne?"

Rumaisa a ran ta ta ce, ji matar nan kamar ba yanzu ya ce ta fito ranta a Sace ba.

"Bakomai, Takawa ne ya ce mini, kin fita daga Wakina ranki a Sace, kamar baki ji daWin abun da na yi miki ba, ki yi ha?uri dan Allah. Sannan zan din ga yin aikin saman, zan din ga gyara komai".

Baba uwani ta ce "A'a ba haushi na ji ba uwar Wakina, ai zamanki muke yi, kar ki damu dolenmu mu gyara miki, ai ke hutuwarki kawai zaki din ga yi"

Ruma ta ce "A'a na iya aiki, zan din ga yi da kaina". Baba uwani ta bi rumaisa da kallo, ta shiga cikin kitchen Win, ta Webi indomie, da abubuwan da take bu?ata.

"Indomie zaki ci? Ko in turo barira ta dafa miki".

"A'a na iya girki" ta juya ta nufi stairs.

Mamaki ne ya cika baba uwani, sai a yau ta fuskanci yanayin rumaisa fetsararriya ce.

Ko da rumaisa ta je kitchen Win ta na saman bene, babu gas a cylinder ta, dan haka a kan electric ta dafa indomie da tea ta zauna a kitchen, ta ci kayanta, ta yi wanke-wanke.

"Ke amarya kina ina ne" ta ji muryar Aliyu a bazata.

Da gudu ta fito falon, ta Wane jikin Aliyu tana murna.

Shi da mai sunan baba ta gani, ta saki Aliyu ta nufi mai sunan baba.

Murmushi yayi ya ri?eta da hannu Waya ya ce "Ya kike?"

Take ta fara kuka ta ce "Yaya shi ne ku ka ?i zuwa"

"To yanzu ba gamu ba, idan kuka zaki yi zamu koma".

Ta share hawayen ta ce "na daina"

Zama suka yi Aliyu yana ta kallonta yana "Inyee amarsu ta ango, to yanzu ma mama ba ta san zamu zo ba, wai kar mu saka ki kuka, yaya Umar ya ce mu zo mu ganki"

"Aikuwa kuka na din ga yi, yau ne kawai ban yi kuka ba".

Aliyu ya ce "Ke, na ga wasu mata a ?asa su waye?".

Rumaisa ta ce "Wai hadimai ne, su suke aikin gidan".

"Saboda me, ke baki iya bane?".

"To ya zan yi, ammi ta ce gidan yayi mini girma ba zan iya aikin nikaWai ba".

"Ke, wannan dattijuwar za ta yi saka ido, kamar mara gaskiya kin ga yadda ta din ga binmu da kallo, wai su waye mu daga ina muke?"

Rumaisa ta ce "Ni ina ruwana, tun da ba a kaina suke ba".

Mai sunan baba ya ce "Da ruwanki mana, ki dai kula da kan ki sosai ".

Sallamar iman ce ta kaste musu hirar, rumaisa ta ce "Yeee, yau ba?ina da yawa"

Idonta bai sauka a na kowa ba, sai cikin na mai sunan baba.

Da sauri ta dur?usa ta ce "Ina wuni"

"Lafiya ?alau " ya amsa yana kawar da kansa.

Ta gaida Aliyu ma, ya amsa mata cikin sakin fuska.

Rumaisa ta karSi Sabir tana murna.

Kamar kullum, tsoro da fargaba ya mamaye iman, kasancewar, mai sunan baba a wurin.

"Anty iman, na zaci ba za a kawo shi ba fa".

"A'a za a kawo shi, amma ba bar miki za ayi ba, sai an haWa masa kayansa tukuna".

Zuwan Iman ya sanya mai sunan baba tashi ya cewa Aliyu su tafi.

Kamar rumaisa ta yi kuka ta ce "Mai sunan baba baku daWe ba fa".

"Eh, ai mun zo dai, tafiya zamu yi sauri muke yi "

Iman ta ce "Idan saboda ni ne, bari in tafi, takawa ya mayar da sabir Win".

Ta yi maganar tana tashi.

"Meyasa zamu tafi dan kin zo? Nemi wuri ki zauna ba zama zamu yi ba dama" ya mayar da idonsa kan rumaisa ya ce "Take care"

Daga haka yayi wa Aliyu alamar su tafi, rumaisa ta ce zata rakasu, amma ya ce ta yi zamanta, ya ajiye mata kuWi, suka fice.

Kuka rumaisa ta yi ta yi, iman tana rarrashinta, ita kan ta tana mamakin irin halina bawan Allah nan.

Kasancewar iman na nan, ga kuma Sabir, ya sanya rumaisa ta ha?ura, suka shiga kitchen ita da iman suka yi girki, iman ta tayata ta Webo wasu daga kayan abinci daga kitchen Win ?asa zuwa na sama.

Iman ta din ga mamakin yadda rumaisa ta iya girki.

Rumaisa ta ce "Hmm, tun ba a barina na yi a gida, in yi in jagwalgwala har na iya, yaya Abdallah tare muke girki, har a YouTube yake ganin girki mu gwada, daga baya na gane girkin wahala ce, na daina".

Iman har bayan la'asar tana nan, baba uwani na yi tana hawa benen, wai ko suna bu?atar wani abun.

Direba har ya zo Waukar iman, takawa bai dawo ba, haka ita ma iman ta tafi, gidan yayi mata shiru da yawa.

Sai yanzu take jin haushin tafiyar su mai sunan baba, ko a waya basu kira mata mama ba.

Baba uwani ta shigo falon da sallama da kayan abinci, ta ce "Uwar Wakina, ga abincin mai gida, da naki na dare".

Rumaisa ta ce "A'a ai mun yi girki da iman, mun rage masa".

"To wannan Win a koma da shi kenan?"

Rumaisa ta ce "Eh, abincin ma a daina kawowa kawai".

"Amma saboda me?".

Ruma ta ce "Saboda na daina wahalar da ku, na iya girkin nima"

'Amma ai giwa ba ta ce mana haka ba".

Ruma ta ce "Da gaske nake na iya, kar ki damu"

Baba uwani ta fara jin haushin, rashin yaddar da rumaisa take nuna wa yadda ta?i sakin jikinta da ita.

Rumaisa ba ta damu da sanin dawowa ko fitar Adam ba, idan ba wani abu take bu?ata ba, dan haka har ta yi bacci ba ta san ya dawo ko be dawo ba.

A cikin bacci yake jin kuka sama-sama, ya buWe idonsa ya ji ana taSa shi ana kuka.

Ya tashi sosai ya ce "Waye wannan?"

?ar siriryar muryarta ya ji tana cewa "Ka tashi zan mutu, dan Allah ka tashi!"

A burkice ya tashi, ya kunna fitilar wayarsa ya haskata, rumaisa ce a tsaye ri?e da hannunsa, tana kuka.


Ayshercool
08081012143

*Paid book ne, ? 500 via 0009450228, aisha adam jaiz bank, sai shaidar biya ta 08081012243, ga masu bu?atar vip post, suna iya garzayawa arewabooks su yi searching sunan book Win. Kar ku manta da subscribing YouTube channel Winmu na Cool hausa novels, domin samun daWaWan litattafan hausa na sauraro, ciki har da ?anwar maza da yake daf da fara zuwar muku a kan channel Win*


https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels

Susbcribe my YouTube channel please =?O?

A gigice ya tashi zaune yana tambayar rumaisa ko lafiya.
Idanuwanta duk sun yo waje, sai sauke numfashi take yi, hannunta Waya ri?e da cikin ta, tana kuka.

"Ki yi mini bayani, menene meya same ki?".

"Cikina ciwo, zan mutu dan Allah ka taimakeni, wayyo mama" a gigice ya sauka daga kan gadon, ya kunna fitila hakse ya gauraye Wakin.

Tana dur?ushe ta ri?e cikinta, hankali tashe ya buWe wardrobe Win sa, ya saka jallabiya, ya Wauki mukullin motarsa, ya tafi Wakinta da sauri, ya Wauko mata hijjabi, ya saka mata, ya ri?o hannunta.

Da ?yar take iya takawa, sai yarfe hannu take yi tana kuka, suka saukko ?asan benen.

Baba uwani na jin motsi but kamar fitar tusa ta fito, "Ranka ya daWe lafiya? Meya samu ?ar ta wa?".

"Ba ta jin daWi ne, zamu je asibiti".

"Innalillahi wa Innalillahi raji'un, meya sameki haka?"

Rumaisa ba ta amsa mata ba, ta cigaba da kuka.

"YallaSai ko biyoku zan yi, ko za a bu?aci wani abu, ba ka tafi asibiti kai kaWai ba, daga kai sai ita".

Adam ya ce "A'a baba uwani, ki yi zamanki dan Allah, ba sai mun wahalar da ke ba, zan iya kula da ita".

Ya saka rumaisa a mota, ya kunna ya fita.

A cikin motar ma, she was very restless, ta rasa in da za ta sanya kanta, ta juya nan ta juya can, sai kuka take yi.

"Ko dai wani abun ki ka ci ya Sata miki ciki? Ko kuma abincin da suka yi ne ya saki ciwon ciki, na ji da yaji abincin".

"Nima ban sani ba, cikina zai haWe da ?afata duk ciwo fa suke yi mini, na shiga uku".

"Meye wani kin shiga uku kuma, ki yi addu'a, sannu".

Wani private hospital suka je da yake kusa da su, aka buWewa rumaisa file ya shiga da ita.

Suka gaisa da likitan, ya tambayi abun da yake damun rumaisa.

Ta ce masa "Cikina ne da ?afafuwana, da bayana na farka na ji suna ciwo, na kasa bacci ciwo suke sosai".

Cikin tausayawa likitan ya ce "Wajen ina ne yake yi miki ciwon?"

Ta nuna masa mararta, ya ce "Kin fara al'ada ne?".

Cikin kuka, ta ce "Meye ma al'ada?".

"Period, ko in ce jinin al'ada" Adam ya bata amsa.

"Ban sani ba ko na fara, amma lokacin da ka watsa mini ruwan kwata, na yi rashin lafiya, na yi fitsari da jini, yaya Aliyu ya ce wai Al'ada ne".

Takawa ya ce "To kuma ruwan kwatar ne ya saka ki ka fara?"

Ta ce "Eh, tun da ai ni da ban taSa yi ba"

Likitan yayi murmushi ya ce "Za a kai wata nawa da farawar? Kuma tun daga wancan lokacin kina yi ne, har zuwa yanzu duk wata?".

"Ni fa na manta, cikina ne kawai yake ciwo" tayi maganar tana rimtse idonta.

Adam ya ce "Za ayi watanni takwas".

Likitan

85 / 128