[11/18, 3:16 PM] Mmn Rayyan: ❣❣❣❣💕💕💕💕💕💕💕❣❣❣❣💕💕💕💕❣❣ *MATAR DOCTOR* ❣💕💕💕💕❣❣ *Assalamu alaikum yan uwana* *Sunana Rukayya Zubairu Aliyu* *Nakasance abociyar karanta novels na Hausa plus na turacin wannan dalilin ne yasa ni rubuta wani dan lbri wanda nake sa ran zai nishadantar yakuma fadakar daku in shaa Allah* *Wanna novel din ban yishi dan cin fuskar wani ko wata bah kuma ban rubutashi akan rayuwar wasu bah it's just an imaginary story wanda na kage shi da kaina* *Kuyi min afuwa akan duk wani errors dazaku dinga gani domin wannan shine first novel dina wanda na fara rubutawa* *In dedication to my family* *Rukky Bae* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 1⃣********5⃣ *_Lagos_ ** Kwance yake akan makenken gadon shi ya rufe kanshi acikin wani silky blanket mai matukar kyau bacci yake sosai hankalinshi kwance ya rufe koina na jikin shi sbd sanyin da ake yi a garin na Lagos.. Bude kofa akayi a hankali wata dattijuwa ce fara sol da ita da gani xata kai 40-42 yrs sanye take cikin wani hadadden lace purple mai touches na pink yayin da kanta yake daure da goggoro pink haka tasa wani flat shoes pink da jakanta duk kalar pink tashiga cikin dakin.. Hangoshi tayi akan gado a hankali ta isa inda yake ta yaye bargon a hankali inda ta barshi dadai kan kirjin shi zama tayi akan gadon tasa hannu acikin gashin shi tana yamutsawa a hankali... Kadan kadan ya fara bude idon shi tarr ya sauke su a kanta murmushi ta sakar mishi turo baki yayi cikin shagwaba kafin yayi magana tace masa "baby get up we r almost late" kallon ta kawai ya tsaya yana yi .. Bude baki yayi a hankali kamar bazai yi magana bah yace "Momma where r we going to?? Baki kawai ta sake tana kallon shi tace masa "au kamanta yau Sunday ne zamu je church?? Hannun shi daya yasa ya barbaza gashin kansa yace mata "Momma nifa gaskiya bazan je bah" ido ta zaro waje tace bazaka ba kamar ya? Komawa yayi ya kwanta tare da jawo bargo ya rufe kanshi da nufin komawa bacci.. Kallon shi ta tsaya yi can ta nisa tace "get up baby munyi latti fah yanzu kusan to 8 ne.. Kuma kasan 8 on d dot za a fara services Yace Momma am nt going " tace masa "Y" cike da mamaki Bude fuskar shi yayi kadan kafin yace mata "I hate all this religious stuff sbd haka bazan je ba sai kun dawo ya juya ya gyara kwanciyansa Baki ta bude zatayi magana sai taji an bude kofa wani dattijo ya shigo sanye cikin suit baki yasa farin riga a ciki hade da bakin neck tie kafafunshi sanye suke cikin bakin cover shoes fari ne amma ba sosai bah zaa iya zai kai kimanin 55-56yrs.. Cemata yayi my dear kufa nake jira! Kafin tayi magana yakai kallonsa wajen gado a mamakance yace badai son bai tashi ba.. Matar tace yace bare je ba what!!! Yayi exclaiming tace yes haka yace .. Ranshi ne ya baci cikin fushi yace zaka tashi ko sai ranka ya baci?? Bude fuskan shi yayi fuskar nan babu annuri yace "Dad bazan iya zuwa ba" ran Baban ne ya kara baci cikin tsawa yace Why??!! Yace Dad kai na ne kemin ciwo sosai yana maganan ya riqe kanshi hannu bibbiyu.. Nan da nan suka rude suka ce oh! Sorry koma ka kwanta sai mun dawo duk suka manna mishi kiss a kumatu tare da rufa mishi bargon suka fice a dakin... *Rukky Bae*😏😏 [11/18, 3:16 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣💕💕💕❣❣❣❣💕 *MATAR DOCTOR* ❣❣💕❣❣💕❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏 2⃣6⃣**********3⃣0⃣ *********** Ummiey ta nisa sannan tace yau harda cikakken tarihin mu zan baki sannan ta fara kamar haka.. _sunan Khadija Abubakar_ _Ni yar asalin Garin Gombe ce_ _domin mahaifina da mahaifiyata duk yan garin Gombe ne_ _ni kadai Allah ya basu shiyasa na tashi cikin gata da kuluwa_, _amma duk da irin gatan dana tashi dashi baisa iyayena sun sangarta ni bah_ ..... _Nayi karatun boko da islama duk a garin Gombe domin Baba na babban malami ne wanda ake ji dashi a garin Gombe sannan ya kasance jika ne a wajen sarkin Gombe_ _Mahaifiyata mai suna *janan* layin su daya da mahaifina yawan haduwan su da kuma son karatun ta yasa suka shaqu har sukayi aure_ _Tun bayan auren su mahaifiyata data samu cike baya kwari yake barewa_ _Sai bayan shekara 10 Allah yasa ta samu ciki na wanda saida ya fara girma suka san tana dauke da ciki_ .... _Murna wajen Baba na ba a magana sbd farinciki har sadaqa saida yayi kuma ya tara almajirai ya ciyar dasu_ _Bayan watanni mahaifiya ta haife ni cikin qoshin lafiya_ _Ranar suna aka rada min Nana Khadija amma anfi kirana da Nana sbd sunan kaka ta naci ta wajen uba_ _Murna sosai dangi Mama da Baba sukayi wanda saida aka yanka raguna biyu da sa biyu_ _kyautukku kuwa na same su sosai nida Mama_ _Haka iyaye na suka cigaba da kula dani har na fara girma_ _Baba kuma tun bayan haihuwata ya samu budi sosai yana tafiye tafiye_...... _Bayan shekuru muka dawo Makarfi sakamakon koyarwa da Baba ke yi_ _Anan na karasa karatuna har muka hadu da mahaifin ku wato pharouk Ibrahim Makarfi_ _wanda soyayya mai karfi ta kullu a tsakanin mu har ta kaimu ga aure_ _Barrister Pharouk Ibrahim Makarfi lawyer ne wanda yake aiki tuquru sakamakon haka yayi ta samun karin girma mun zauna a Abuja, Kano, Jigawa, Lagos dadai garuruwa da dama_ _Saida muka shekara 4 da aure kafin na haifi yayan ku Ibrahim wanda ake kira Khaleel domin yaci sunan kakan ku_ _Bayan na haifi Khaleel da shekara 3 sai na haifi Saleem_......... _Tun daga nan ban sake haihuwa bah gashi Allah ya dauramin son 'ya'ya mata amma Allah bai bani bah domin likita yace mahaifa ta is weak bazan iya daukan wani ciki bah_ _Nan na fawwalawa Allah komai kuma na gode masa domin ya bani kyautan yara har biyu_ _Kwatsam bayan shekara 8 sai gani da ciki mun yi mamaki sosai kuma munyi farin ciki lokacin muna Lagos mahaifin ku yace minene abin mamaki_? .. _kadan daga ikon Allah kenan_ _Haka naita renon ciki na har ya girma_ _Bayan wata 9 na haifo ki sak kamata amma baki dakko haske na bah sai kika dakko kalan Baban ki inda kika ci sunan Ummata wato *JANAN*_ _nan mahaifin ki yace gaskiya 'yar nan tawa sai *DOCTOR* zata aura_...... _Mukayi dariya_ _Anyi taron suna na gani na fada domin nuna tsantsan murna da farinciki_ _Bayan shekaru 3 muka dawo Kaduna da zama anan aka saki a makaranta_ _ko ina kika shiga ana sanki_ _da muka je makarfi nan kikaji ana ce miki_ _*MATAR DOCTOR*_ _haka bakin ki ya kama sunan har makaranta duk haka ake kiran ki_ _har kika fara girma_ _Wata rana da dare kika tashi da zazzabi mai zafi kikayi ta suma numfashin ki yanata daukewa sai suma kike yi a daren muka kaiki asibiti sai kuka nake yi muna zuwa aka shiga dake emergency ashe asthma ce ta kama ki amma batayi karfi bah_ _After like 6 hours kika fardo daga dogon suman dakikayi a nan ne *Doctor* ya shigo yace za a samiki drip ayi miki allura_ _kuka kika fara ke bakya son allura da kyar akayi miki_ _After one week aka zo discharging din mu nan doctor ya shigo ya bamu sallama ya yace babu magana ne *MATAR DOCTOR* nan ta turo baki tace ni ba *MATAR DOCTOR* bace daga yanzu tunda kayi min allura bana san *doctor*_ ......... _Tun daga lokacin kika tsani a kiraki *MATAR DOCTOR* har yanzu_........ *Rukky Bae* [11/18, 3:17 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣💕💕❣❣❣❣❣❣❣ *MATAR DOCTOR* ❤❣❣❣❣❣❣❣❣💕💕💕💕❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏 3⃣1⃣***********3⃣5⃣ *************** Ummiey tace kin ji tarihin mu kuma yanzu kinji dalilin kiran ki da sunan koh?? Murmushi tayi sannan ta goge hawayen ta tace "Swt bro ai ka dena cemin *MATAR DOCTOR* koh?? Shida Ummiey duk suka sa dariya sbd yanda tayi maganan kaman me neman gafara..... Gira daya ya dage sannan yace harda wani 'sweet" dan kiyi min dadin baki koh??.... Tace "a'a ba haka bane ai dama u r my swt bro"... Ummiey tace "ni kunga kar ku ishe ni da surutu kuje kuyi sallah".... Baki dayan su suka tashi dan sauke farali...... *7:30pm* ******** *Lagos* Sun gama shopping suna hanyar dawowa.... Zaune suke a cikin mota kiran Camry gabaki daya glasses din motan tinted ne ko ina a rufe yake ya kunna A.c gashi ya kure karan speakers din motan sai over speeding yake yi haka al'adar *Godwin Williams Albert* yake.... Wakan Mr. Romantic kawai ke tashi daga motan inda yake bin wakan tiryan tiryan yana kada kai alamun wakar na mishi dadi... Haka ma Annabelle sistern shi tana daga gefe tana rawa abun ta har suka iso gida a haka..... Horn ya dannawa aka wage musu gate din katon mansion din su.... Ma'ikata sai sunnu da zuwa suke musu amma duk cikin su ba wanda ya amsa.... Sai can Godwin ya bude baki kamar bazai yi magana bah yace "Moses get d stuffs out of d car" yana tafiya yana maganar... Suna shiga parlorn suka tarar da iyayen su na jiran su har rige rige suke su karasa suka manna musu peck a goshi da kumatu sannan Momma tace "time 4 dinner" "shall we?? Nan suka ce "yes" sannan suka wuce dining area inda cook tayi serving din su fried rice with chicken Kiev sai pineapple nd coconut juice nan suka fara ci suna hira(babu table manners) a nan ne Godwin ke fada ma iyayen shi cewa asibitin da yayi housemanship sun turo mishi da request suna son aiki dashi sai Teaching hospital Kano, Asibitin ABU Zaria, Teaching hospital Abuja, Barau Dikko Kaduna, prvt hospital Lagos..... Momma ta ijjiye spoon tace "wanne ka zaba aciki? Yace mata "Barau Dikko Kaduna" a tare duk suka ce "what?? Yace "yap" Annabelle ta marairaice tace "haba babyn Momma me yasa zaka tafi KD" y nt ka karbi offer din prvt hospital na Lagos din?? "Momma tace ko Abuja! Amma Kaduna is far frm here we can't let u go cuz we gonna miss u a lot" murmushi yayi yace I will miss u more" amma Kaduna really need me cuz yanzu ake gyara hospital din basu da qualified doctors especially *surgeons* sannan kuma nurses din wajen basa aiki da kyau ana complain sosai da asibitin kuma that will be d best hospital where I can show my skill nd my profession" Ajiyar zuciya suka ja sannan suka ce shikenan tunda kayi insisting akan Kadunan kake so! Wish u all d best! Nan suka cigaba da cin abinci har suka gama..... Godwin yace zai je daki ya kwanta sbd kanshi ya fara ciwo kuma zai yi research akan wani ciwon..... Nan ya manna ma dukkan su gudnyt kiss kafin ya wuce daki.... Yana zuwa ya watsa ruwa sannan yasa pyjamas ya hau gado tare da jawo laptop ya shiga dube dube bayan like 30mins ya ja bargon shi ya fara bacci....... ******************** *kaduna* *8:30pm* Janan ne da iyayen ta da yayyin ta bayan su idar da sallan isha'i zaune a wani gefe na dakin inda akayi decorating dinshi tamkar wajen da za ayi kamu suna cin abin ci kowa yayi shiru sai cin abincin sa yake inda Janan ke ci tare da Abbiey da Ummiey a plate daya while ya Khaleel da ya Saleem ke ci a plate daya(cin abinci tare da yan uwa yana kara ma mutum tausayi da kuma son dan uwan shi sannan abincin yana kara albarka) Suna kammalawa Janan tayi saurin tashi ta kwashe plates din sannan ta tawo da ruwa a bowl tare da liquid soap ta je wajen Abbiey din ta ta durkusa tare da kamo hannun shi tana wankewa har ta gama sannan taje ta wankewa Ummiey nata hannun sai wajen yayyinta suma ta wanke musu (haka take yi aduk lokacin da suka gama cin abinci har sun saba da haka) wuce wa kitchen tayi ta dauraye plates din sannan ta fito dauke da glass jug nd cups acikin tray... Kunun ayan ta zuzzuba kana ta mika musu sannan ta dau nata ta zauna tana sha...... Abbiey ne ya kurbi kunun ayan tare da lumshe ido wani dadi yana ratsa shi a haka har ya shanye kana yace Allah yayi miki albarka *Muhibbaty* tace ameen Abbiey.... Ya Saleem yace "my black sisi an iya aiki" Janan ta turo baki tace "am nt black" Ya khaleel yace "rabu dashi he is jealous princess, u hv a beautiful nd glowing skin" murna ya cika ta tace "that's my luvly bro high five" nan suka tafa aka cigaba da hira.... Anan ne Abbiey yake ce mata "ya lbrin exams ne? Tace "Alhamdulillah" yace "yaushe result zai fito? Tace "in d nxt 2 weeks in shaa allah" duk suka ce "Allah ya kaimu " Haka sukayi ta hira har zuwa 9:30pm sannan Abbiey yace"time to sleep "duk suka mike kowa ya wuce dakin shi..... Janan na shiga daki taje tayi wanka kana ta sa wani pink riga da wando na bacci... Gado ta fada tare da jan bargo tayi addu'an bacci ( Falq, Nas, Ikhlass, Aayatul kursi, sannan tace"Bismikallahumma ahaya wa bismika amuut "( da sunan ka Allah nake raye kuma da sunan ka zan mutu) ta shafa sannan ta juya gefen dama ta fara bacci........ *Rukky Bae*😏😏😏😏😏 [11/18, 3:17 PM] Mmn Rayyan: ❤❣💕💕💕❣❣❣❤💞💞💞❣❣❣❣❣❣❣❣❣ *MATAR DOCTOR* ❣❣💕💕💕 *Rukky Bae* 1⃣1⃣********1⃣5⃣ Nafi minti 30 ina jiranshi amma bai fito ba dakin motsa jikin na koma dan dubo shi, da mamaki naga baya cikin dakin waige waige na shiga yi can na hango kofa a cikin dakin.. A hankali na karasa wajen kofan na shiga sai na ganni a bedroom din wannan saurayin kafin inyi magana sai na ganshi tsaye jikin mirror yana gyara gashin kansa wanda da alama yanzu ya fito wanka yana sanye da dogon wando baki tare da wata farar riga wacce ta dan kamashi kadan. Idona na daga don kare mashi kallo *Ya Salam*!! abunda na furta kenan sakamakon kallon saurayin nan da nayi Fari ne sol, mai dauke da gashin kai mai yawa wanda ya sha gyara, gefen fuskar shi man's pride dinshi ne kwance(saje) wanda ya matukar kara mishi kyau, yanada manyan idanu masu dark brown eye balls, madaidaitan eye lashes ne a saman idanun nashi, girar shi a hade suke, yanada dogon hanci sai bakin shi dan daidai mai dauke da lips red kamar ya shafa janbaki, yanada tsawo sosai sannan kirjin shi a bude yake hannayen shi daga sama sun dan bude alamar karfi kenan... Gaba daya daka kalle shi zaka san wannan shi ake kira jarumin namiji domin kallo daya zaka masa kasan yanda izza da kwarjini.. Sweater baka mai ratsi ratsin fari ya daura akan farar shirt din dake jikin shi hade da feshe jikin shi da turarruka kala kala cikin dan kan kanin lokaci dakin ya karade da kamshi... A hankali ya juyo ya tafi wajen shoe rack dinshi ya dakko wani lallausan slippers fari tas yasa sannan ya juya ya dakko wayar shi kirar IPhone 7 plus hade da earpiece mai manyan kunne dake kan side drawer ya sanya waka hade da manna earpiece din a kunnan shi sak ya fito kamar wani bature... Kofar ya bude ya fara sauka a hankali. Fito wa yayi gaba daya daga shashen shi ya tafi sashen Maman shi.... Dakin ta ya duba yaga basu dawo bah wucewa yayi dining room jawo daya daga cikin kujerun wajen yayi waenda colour dinsu black nd red ne ya zauna manyan warmers ne a ajiye kan teburin sai kayan tea, cornflakes, cups,spoons, plates,intercom da dai sauran wasu abubuwa duk akan table din.. Wayan shi ya dauka yana daddanawa, can ya daga kai yaga past 12 noon intercom din ya dauka a hasale ana dauka a tsawace yace now!! A raina nace nyc voice duk da da fada yayi maganan... Ko 5sec ba ayi bah sai ga wata yar budurwa tazo sanye da uniform din yan aiki, jikin ta nata rawa ,tsugunnawa tayi bakin ta na rawa da kyar ta iya furta s..o..r.. ry sir Harara ya banka mata tare da jan tsaki da sauri ta tashi ta fara serving din shi chips, plantain and egg gefe guda kuma ta zuba mishi liver sours, wani bowl ta dauka ta zuba mishi ferfesun fresh fish, da sauri ta hada mishi tea jikin ta sai rawa yake mistakenly ta zuba mishi ruwan zafi a kafa aarrrrghhhh!! ya saki kara yana kallon kafar shi yanda yayi ja abunka da farin mutum Nan da nan ta rude ta fara kuka durkushewa kasa tayi tana kokarin riko kafan lafiyayyan mari ya tsinka mata wanda har kwakwalwan kanta taji bata gama recovering daga marin da tasha ba yace get lost from here kuma karki manta ki kwashe tsummokaran ki ki bar gidan nan!!! Kuka take sosai tana cewa pls sir hv mercy on my pls Juyowa yayi yace what did u jst say?? Mercy?? Ban san inda na baro shi bah ban ma dashi daman na tsaneki bana san aikin ki Momma tace dole sai ke gashi yanzu kin qona min kafa kiyi maza ki fice min da gani b4 I loose my temper stupid gal kawai mitchww yaja tsaki kuka take harda majina ta tashi jiki a salube ta bar wajen dan tasan in har maman shi ta ga abun da ya faru da danta tor tasan yau hala har police station a kaita da sauri ta hada kayanta yan aikin wajen suna tayata kuka sbd suna san aiki da Sandra dan akwai kokari haka suka dan harhada mata kudi suka bata tana waiwayan gida tana daga musu hannu ta fice a gidan...... [11/18, 3:17 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣❣💕💕💕💕💕💕❣❣❣❣❣💕💕💕💕❣ *MATAR DOCTOR* ❤❣❣❣💕 *Rukky Bae*😏 6⃣*******1⃣0⃣ Bargon ya kara ja yadan yi murmushi kafin ya cigaba da baccin shi.... Tsayawa nayi in kallon yanda dakin ya tsaru matuka idona nakai kan gadon da yake kwance makeken gado ne irin Italian bed din nan kalan ash, black nd white ne juyawa nayi na kallo wajen da wardrobe din ke manne a bango shima same colour yake da bed din haka shoe rack din abin mamaki harda mirror wande yake shaqe da turarurruka designers masu matukar kyau da tsada shima dai same colour ne a taikace dai furniture na dakin set ne.. Daga kai nayi na kalli bangon idan aka bi duk dakin aka saka wallpapers a side daya na bangon naga wani koton plasma TV manne a bango daga kasa wani hadadden stand ne baki aka daura DVD da decoder... Juyawa nayi naga wasu tsadaddun curtains suma ash, black and white an kamasu da wani irin ribbon mai kyau ji nayi na taka wani abu mai laushin gaske kasa na kalla wani dan karamin center carpet ne a tsakiyan dakin shima dai colour din dakin ne haka nayi ta kalle kalle kamshi hade da sanyin A.C na ratsa ni mamaki kawai nake wai wannan dakin Namiji ne.. Waigawa nayi naga still dai baccin yake daga kai nayi na kallo wani koton wall clock mai haske da sheqi naga karfe 9:30 na safe fita nayi domin ganin yanayin gidan ina fita na waiga dayan gefen naga an rubuta *My gym room* sauri nayi na shige dakin don ganin dakin motsa jikin ina shiga kawai na tsaya kallo dakin ya tsaru inda aka cika shi da kayan motsa jiki iri iri both wanda ake amfani dasu da wuta dakuma waenda baa anfani dasu da wuta a gurguje na kalli *gym room* din na fita karo nayi da step wajen sakkowa kalla nayi ashe dakuna ne a sama kasa na sakko inda naci karo da wani wajen kamar *bar* inda akasa drinks da cups kala kala tamkar a cikin show glass baki na tabe na cigaba da kallon dakin inda parlorn shima yaji furniture da penti ash, black and white dakin dai yaji kayan more rayuwa .. A zuciya ta nace maybe wannan ne favorite color dinshi Haka naita shige shige ina kallon haduwa da tsaruwan gidan tamkar a turai... Waje na fita gaba daya. Baki na wangale "Ma shaa Allah" haka na fada ina kallon farfajiyan gidan wanda yasha ado da flowers kalakala ga wasu fitulu da akasa kamar hasken farin wata..... Juyawa nayi naga parking lot inda motoci sun fi 10, su Vibe, Benz, infinity, discussion continue, Camry, High lander, Range Rover, CRV da dai sauran su wasu ma ban taba ganin su bah... Da sauri na fito waje inda naji layin shiru haka ya tabbatar mun GRA ne.. Karo nayi da katon gate mai kalan golden brown daga kai nayi naga an rubuta daga sama *Mr. Williams Albert's House* jin jina kai nayi nace wannan mansion haka kamar baza a mutu bah!! agogon hannu na duba naga 11:30am Cikin gidan na koma naga ma'ikata da uniform sai kai kawo sukeyi wuce su nayi na koma side din wannan dude din dan ganin ko ya tashi... Shiga dakin nayi na dudduba bangan shi bah bayi na bude don ganin ko yana ciki........ Idon na ware ina kallon bayin wanda yaji tiles har jikin bango akayi tiling rigunan wanka na gani da towels a jikin wani abu an shanya farare tas dasu gefe washing machine ne sai wani steps da zai kai ka wajen wanka inda yaji glass Jacuzzi ne aciki...gaba daya bayin fes yake kamar baa shiga sai kamshi yake gaskiya bayin ba karamin haduwa yayi bah Fita nayi dan dubo shi motsi naji a dakin motsa jikin nashi dan lekawa nayi naga yana ta faman exercise sai goge gumi yake.. Kokarin leko fuskan shi nake amma na kasa waje na koma ina jiran shi. *Rukky Bae*😏😏 [11/18, 3:17 PM] Mmn Rayyan: ❤❤❣💕💕❣❣💕💕❣💕❤ *MATAR DOCTOR*❣❣❤❤💕💕💕❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 3⃣6⃣************4⃣0⃣ Washe gari tunda Janan ta farka sallan asubah bata sake komawa bacci bah... Zaune take tana adhkar bayan ta gama adhkar din ta kunna karatun Alqur'ani.. Qira'ar Sheikh Shureim kawai ke tashi cikin suratul-Furqan haka tai tabin karatun cikin kwarewa tanayi tana murmushi domin tana matuqar son qira'ar gashi ta iya sosai ga muryar ta mai zaqin sauraro dalilin haka yasa yan Islamiyan su ke san karatun ta kusan kullum sai tayi karatu idan suna rehearsal din karatun saukan su.. Karfe 7:30am ta kammala karatun sannan ta rufe Alqur'anin tare da kashe karatun... Direct kitchen ta wuce domin yi musu breakfast.... Tsayawa tayi tana tunanin abunda zata dafa musu can tace "yes na tuna me zan dafa" Pancakes da chelsca buns tayi sannan ta dafa ruwan shayi mai kayan kanshi harda na'a na'a ta saka gidan sai kamshi yake yi.... 8:30am on d dot ta gama hada breakfast din sannan ta fitar dashi inda suke cin abinci.... Kitchen din ta koma kana ta gyara shi ta wanke duk abinda tayi amfani dashi... Daki ta koma ta cire kaya tare da daura towel ta wuce bayi don yin wanka... Tana fitowa ta nufi wajen mirror tare da zama kan stool din dake wajen... Comb ta dauka ta taje kanta man gashi ta shafa sannan ta yi parking gashin a tsakiyar kanta.... Lotion dinta ta dauka ta shafa sannan ta shafa humra da turarurrukan ta har a kai ta shafa ( wasu na cewa shafa turare akai yana kawo furfura amma ni ban yarda bah sbd furfuran wasu baiwa ce ta wasu kuma tsufa ne ta wasu kuma wahala ce ta fiddo musu furfuran).. Tana gamawa ta wuce wajen wardrobe din ta ta fiddo wani atamfa riga da zani ta sa zani ya zauna cas a jikin ta hips din nan sun fito gwanin ban sha'awa dama gata ta iya daura zani ( mata da yawa basu iya daura zani bah sai skirt koh wando wanda ba al'adar mu bace..... Mace ta daura zani shine al'adar Mutan Arewa) komawa tayi ta sake peshe jikin ta da turare sannan ta daura dankwali tana kokarin fita kenan wayanta ya fara ringing wajen bedside drawer ta matsa ganin suna Aisha Bashir rubuce kan screen din yasa ta daka tsalle jikin ta har rawa yake ta dauki wayan ta haye gadon sannan suka fara magana.... Waya sosai sukayi sannan Eesher take tambayan Janan "yaushe za a manna musu result? Tace sunce "in 2 weeks time" sannan sukayi sallama da juna suna masu farin ciki Daga kai sama tayi taga past 9 da sauri ta fito.. Wajen cin abinci ta nufa taga ita suke jira hakuri ta basu sannan ta zauna suka fara cin abincin.... Suna kammalawa Ya Khaleel yace " princess D food taste very good " haka ma Ummiey da Abbiey suka ce.. juyawa tayi wajen Ya Saleem tace "kai fa baka ce komai bah tadan murguda baki"..... Cewa yayi "naji duk suna wani koda ki kin iya girki ne bayan baki kai ni iyawa bah"..... Ummiey "tace ai gaskiya ne ko ka fita iyawa ne? Yace "Eh yau ni zan mana dinner na huttashshe ki black sisi" Ya Khaleel ne yayi magana yace "tab! Gaskiya mun yafe haka kawai mu kwana da yunwa? Me ka iya in banda dafa indomie sai jagwalgwalo??...... Saleem yace "karfa ka manta bording skul nayi kuma Bayero Uni nayi babu mai dafa mun abinci" babu abinda ke burgeni a girki kaman soya miya " Dukkan su suka fashe da dariya sannan Abbiey yace munji amma mu bamu san ka iya girki ba sai yau".. Ko kayi catering skul ne bamu sani bah?? Anyway munji ka iya amma baza mu yarda ka mana dinner bah gaskiya"......... Saleem ya marairaice yace naji amma ku bari muyi competition tsakanina da black sisi aga wanda zai cinye" Janan tace "wow! A very good idea" na yarda muyi... Khaleel yace nine time keeper while Ummiey da Abbiey sune panel of judges... Agree? Suka ce "yes" yace "good amma balloting zakuyi sbd kar wani yace anmasa san kai" Nan ya dakko paper da pen ya mika ma su Ummiey su rubata abun da zasu dafa Ummiey da Abbiey suka yi kuskus sannan suka yi rubutu a papern sannan aka ce Saleem shine Babba ya fara dauka hannu yasa zai dauka sai ruwan ido yake har ya dau daya zai bude Janan ma tazo daukan dayan sauri yayi ya ajiye wanda ke hannun shi karap ya dauke wanda Janan ke shirin dauka Ya Khaleel yace "maza dai garin ruwan ido kadau wanda yafi karfin ka" yace "oya kowa ya bude nashi" Saleem na ganin nashi yayi popping idon shi waje ita kuma Janan ta tuntsire da dariya kana suka miqa ma Ya Khaleel dan fadan abun da suka dauka............... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/18, 3:17 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣❣💕❣❣❣❣❣💕💕 *MATAR DOCTOR* ❣❣❣💕💕💕❣❣❣❣❣❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 4⃣6⃣************4⃣7⃣ *************** Nan su Janan da Saleem suka fara girki. Saleem sai zufa yake yi... Su Ummiey ne suka shigo don yin inspection duddubawa sukayi kana suka koma parlor sai dariya suke ma Saleem sbd da gani har ya fara gajiya Miya Saleem ya fara daurawa nan yayi ta soya miyar har tayi baki ta fara kauri.. Janan ce ta bude fridge ta dakko ruwan sanyi ta dan kora sbd kaurin miyan Saleem ya fara damun ta... Bude nata girkin tayi gani tayi ya kusa nuna sai kamshi yake yi murmushi tadan sake kana ta rufe tukunyar.. Saleem dai yaga cewa lallai Janan zata riga shi gamawa sai yace" black sisi mudai kar ayi mana half done mu kasa ci ko kuma cikin mu ya baci naga sai wani sauri kike yi" Dariya take son yi amma ta daure tace" don't worry bazan muku half-done bah" Kallon ta yayi sai can yayi noticing ashe miyar ta fara konewa maggi kusan guda 10 ya zambada da half spoon na gishiri..... Janan ce take son yin dariya sai tace "bari in danje inyi fitsari" tana zuwa dakin ta ta zauna a qasa sai kwasar dariya take har da hawaye fuska ta wanke a toilet kafin da kyar ta tashi ta koma kitchen din tana shiga taga Saleem na kokarin rage gas cookern... Tsayawa tayi tana kallon shi taga dai da gaske zai rage kuma zai sa shinkafar tayi ciki biyu.. Da sauri ta karasa tace "aa! Ya Saleem ya haka kuma? Keya ya fara sosawa yana fadin" dama...dama naji kamar abincin na kauri ne" baki ta murguda mishi tace "nidai ka barmin abuna Sun ci 1hr acikin tym dinsu Saleem bai dade da daura tuwon shinkafan bah.. Itako Janan saura kadan abincin ya nuna.. Chapman drink ta fara hadawa sannan ta fasa kankara ta zuba a cikin Saleem kuwa dama shinkafar ruwa kadan ya samata yana budewa ya tallatso mishi a hannu da sauri ya wurgar da murfin auuuchhh!!! Ya saki kara yana yarfe hannu... su Ummiey ne suka shiga suke tambayar shi lfya?? Ruwa ya debo a bowl ya tsoma hannun shi sannan yace "am OK na dan kone ne" fita sukayi... Suna fita ya sa dakko muciya da gari yana tuqa tuwo!!! ((imagine yanda Saleem ke tuqa tuwo hahhhha)) duk ya bata wajen da gari gashi sai zubawa yake yana tuqawa.. Ya Khaleel ne ya shigo yace " 40mins left 4 u guys" u better start rounding up"Janan tace "am almost done"....... Hango Saleem yayi yanta fada da muciya me zeyi in ba dariya bah!! Sai faman dariya yake can yace "well-done bro!! Saleem ko iya kuluwa ya kulu bai ce komai ba ya cigaba da aikin shi... Khaleel ne ya shiga binciken wayan shi bai gani bah can ya hango na Janan dauka yayi ya fara daukan Saleem video yana tuqin tuwo Janan na daga gefe ta riqe cikin ta sai dariya take yi aiko Khaleel sai video yake musu. Yana gama tuqawa ko sulala bai bari tuwon yayi bah ya dakko mara da kula ya fara kwashewa duk yabi ya qona hannun shi!! Da sauri ya gama kwashewa sbd saura musu 20mins a kada bell.... Tashi yayi ya dakko pineapple ya fara ferewa sai zabtarewa yake sannan ga baki bakin jikin abarban bai cire bah citta mai uban yawa ya kwaso a fridge ya wanke ko kankarewa bai yi bah ya hada ya fara blending... Itako Janan har ta gama nata girkin sai kamshi yake yi ta wanke komai tayi mopping wajen sannan ta jere abincin a katon tray har tayi hanyar fita sai ta juyo taga yanda Saleem ke zufa gashi ya bata wajen da yake aiki ga uban kwanuka sai taji tausayin shi ajiye trayn tayi akan wani table sannan ta nufa wajen shi tace "Swt bro bari in tayaka koda wanke plates ne" kallon ta yayi sannan yace "babu ruwan ki dani kawai ki tafi nima na kusa gamawa, ina da 20mins kuma nasan zanyi covering up b4 d tym" tari ne ya sarke shi itama zatayi magana kawai sai tari sbd gingern da Saleem ke blending yayi over.. da kyar ta lallaba ta kwashe kayan ta ta wuce dining area ta ajiye nan Ya Khaleel ya duba tym sannan yayi rubutu a wajen sunan Janan. Saleem sai tari yake yi amma ya toshe bakin shi kar a ji shi... Bai gama blending bah ya tsula ruwa a ciki kawai ya dakko rariya ya tace sannan ya zambada sugar a ciki... Cokali ya dauka ya dan dana da sauri ya zubar a cikin sink hade da kuskure baki sai yamutsa fuska yake sbd dacin da juice din yayi!! Kwankwason shi ya rike tare da dafe kai da hannu daya yana kallon shirgin wanke-wanken shi tsaki yaja yace "dama na bari tayi min gashi ni ba wani iya wanke-wanke nayi bah" gaban sink din ya nufa ya fara wanke-wanke gashi da manja yayi amfani da kyar suke fita sai zufa yake gogewa duk ya bata wajen da ruwan kumfa... Ya gama wanke na kan sink din saura na kan table juyawa yayi dan ya dakko sauran kwanukan santsi ya debe shi tiiiimmmm!!! Ya fadi a kasa baya ya riqe yana cije lebe yafi minti 2 ahaka Khaleel na daga bakin kofa yana video taping dariya yake son yi amma ya daure Da kyar Saleem ya iya tashi yana daddafa jikin bango har ya isa wajen plates din yana kwaso wa Khaleel ya danna bell din yace" time up!! Saleem kamar ya daura hannu a ka ya saki ihu.. Haka ya kwashe abincin ya fita dashi.... Su Ummiey ne suka shiga kitchen din sannan suka dudduba wajen Janan very clean nd neat while portion din Saleem very rough rubutu sukayi kana suka fito zuwa dining area.. Nan aka kira su... Umma ta kalli Saleem tayi rubutu tana rubutu tana dariya sbd apron din Saleem yayi kaca-kaca sannan ta juwa wajen Janan ta kalleta sannan tayi rubutu ita kuma apron din stains kadan kadan ne a nata ba kamar na Saleem bah daya cabe yayi baki bah.. Tana gamawa ta mika ma Abbiey ya duba.. Sannan yayi gyaran murya ya fara magana kamar haka "Saleem kayi kokari sosai amma baka gama aikin ka akan lokaci bah kuma ka duba neatness dinka dana environment din dakayi girki gaba daya babu tsafta a ciki".. Wajen Janan ya juya sannan yace "Muhibbaty kinyi kokari kema sannan kin gama akan lokaci, environment dinki is neat sannan apron dinki is neat but not very neat sbd akwai stains a jiki.. Yanzu mun gama da bangaren nan saura bangaren tasting abinci amma shi ba yanzu zamu dan-dana bah sai bayan mun dawo daga sallan Isha'i sannan za a dandana aba kowa marks din shi.. Gaskiya kunyi kokari sosai.. Yanzu kuje kuyi wanka ku sake shiri kai Saleem ka taho masallaci ita kuma tayi a dakin ta.. Nan kowa ya tashi ya wuce dan yin sallah Bayan sallan isha'i Abbiey ya fito daga masallaci ya hadu da wani makocin shi Malam Yusuf suka gaisa anan M.Yusuf ke tambayan ina yaron shi Saleem nan Abbiey yace yawwa M.Yusuf bismillah muje gidan nawa sai ku gaisa daga nan ka tayamu judging kada danka yace anyi masa sankai.. M.Yusuf yace name fah? Nan Abbiey ya fada mishi komai dariya M.Yusuf yayi yace "dan nan nawa akwai rigima" Gaba daya suka dunguma sukayi gidan su Saleem din.. Suna shiga kowa ya hallara a wajen cin abinci kafin aka bubbude aka zuzzuba a plates.. Abbiey ne yayi magana yace"tor ga M.Yusuf nan sai tayamu judging yanzu dana wa za a fara?? Na Saleem ko na Muhibbaty? Ya Khaleel ne yace a fara dana Saleem sbd shine Babba kowa a wajen yace gaskiya ne. sannan aka bude na Saleem ba abinda ke tashi in banda kauri... Cokali suka dauk dan dan-danawa lomar farko da kyar suka hadiye sbd maggi da gishiri yayi over ga tuwon danye ko dahuwa bai yi bah gashi yayi tauri.. Pineapple nd ginger drink din suka dauka dan sha ko zasu ji dan sauki sauki aiko suna sawa a baki har rige rigen zubar wa suke acikin wani dan bowl sbd tsabar dacin da drink din yayi gashi yayi baki Abbiey da Ummiey suka kalli juna sukayi ya mutsa fuska a tare... Kan Saleem a kasa sbd yasan beyi abun kwarai bah Na Janan suka bude ba abinda ke tashi sai kamshi a hankali suka sa cokali suka fara dan-danawa sai da sukayi wajen loma 5 sannan suka dan-dana drink din lumshe ido sukayi sbd gardi da sanyin daya ratsa su.... Bayan sun gama Abbiey yace "M.Yusuf muna so muji daga bakin ka" nan M.Yusuf yayi gyaran murya yace "gaskiya sunyi kokari amma dana abincin ka bai dahu bah gashi yayi tauri kuma yayi gishiri sannan drink din ginger yayi yawa kuma yayi daci sannan yayi baki amma kayi kokari nxt time sai ka gyara".... Ke kuma Janan naki yayi dadi sosai sai dai kinso ki cika yaji, drink din ma yayi dadi sannan kinyi kokari keep it up nxt time sai ki yi wanda yafi haka.... Nan Ummiey da Abbiey suma suka fada yanda suka ji... Kafin suka fadi marks din kamar haka... Saleem yanada 5/20 a neatness sai 8/30 a girki=13/50. while Janan nada 18/20 a neatness sai 27/30 a girki=45/50... Godiya sukayi kana Janan taje wajen Ya Khaleel suka kashe yace " I trust u princess".... Saleem ko daurewa kawai yake yi amma kamar zai yi kuka. Nan aka ce kowa yazo yaci abinci.. shi kanshi Saleem da kyar ya iya yin loma biyu haka ma drink din yana dan danawa ya hadiye da kyar idon shi duk yayi ja Khaleel ne ya miko mishi ruwa yace gashi kasha harara Saleem ya galla mishi kafin ya amshi ruwan tas ya shanye abincin Janan ya janyo ya fara ci shi kanshi ya tabbatar da banbanci dake tsakanin abincin su..... Bayan sun gama Ummiey tace to Saleem yanzu dai kaga kokarin da Hulwaty ke yi koh?? Keya ya sosa yace Ummiey ai sbd tuwo nayi shiyasa kuke ganin ta fini iyawa... Gaba daya dakin suka tuntsire da dariya sbd har yanzu Saleem beyi given up..... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/18, 3:17 PM] Mmn Rayyan: [10/13, 7:12 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤❣💕💕💕❣❣❣❣❣💕❣ *MATAR DOCTOR*❣❣❣❣💕💕❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣6⃣**************5⃣7⃣ Janan na shiga gida ta tarar Ummiey harta gama girki.. Sannun da gida tayi mata tare da gaisheta da aiki.. Ummiey ta shafa kanta sannan tace "da alama Hulwaty yau kin gaji" murmushi Janan tayi kafin tace "wallahi Ummiey na gaji ga kuma yunwan da nake ji".. Cemata tayi "ai na gama girki kije kice"..."Jazakillah Khairan Ummiey" sannan ta wuce kitchen ta debo abincin... Tana fitowa zata zauna Ummiey tace "duk yunwan da kike ji iya abincin da zaki ci kenan??koma ki karo dan nasan wannan bazai ishe ki bah Kallon abincin tayi ganin ya kai rabin plate tace "Ummiey ni gani nake kamar ma bazan iya cinyewa bah" da mamaki Ummiey ke kallon tace "Hulwaty har yau baki san cin abinci ko? Wannan abincin ne zai ishe ki? Kamar wani dan yaro zai ci?murmushi Janan tayi tace "Ummiey zai ishe ni Inshaa Allah" ni bana so inyi qiba kamar Mmn Hafiz"(( matar cousin dinta ne Mmn Hafiz)) dariya Ummiey tayi sannan tace "aka ce miki abinci ne kawai kesa qiba? Ko kaci abinci ko baka ci ba indai jikin mutum na qiba ne zeyi " dariya Janan tayi sannan ta dau cokali hade da yin "Bismillah" ta fara cin abincin da kyar taci dayawa sannan ta kora da ruwa tace "Alhamdulillah" Ummiey dake zaune tace badai har kin koshi bah? Tace wallahi Ummiey na koshi dayawa har naso inyi over feeding" Ummiey dai sai kallonta take har ta wuce kitchen ta rufe sauran abincin data rage" parlor ta dawo suka danyi hira da Ummiey sannan tace "Ummiey bari inje indan watsa ruwa in kwanta kaina yana so ya min ciwo" Paracetamol ta bata... Karba tayi zata wuce daki Ummiey tace "tsaya a nan kisha nasan in kika je daki ba sha zakiyi bah" kai tadan sosa sbd Ummiey ta gano ta karban maganin tayi tasha sannan ta wuce dakin ta tayi wanka ta kwanta dama tana fashin sallah........ *********** Da kyar Godwin ya kammala abunda zai yi ya wuce gida.. Disney chicken ya biya yayi take away kafin ya wuce gida. Gaba daya ya kasa samun natsuwa.. Tuki yake amma hankalin shi baya kan titi saura kadan ya kwashe dan adaidaita.. Waka ya sa ko zai dan sami natsuwa amma ina ya kasa wakar ma tamkar tana kara mishi zafi ne hannun shi ya buga da karfi a kan steering motan yace "damn it!!... Idon shi duk sunyi ja ga wani ciwo da kanshi yake mishi na fitar hankali.. Da kyar ya karasa gida. A gigice yayi parking.. abincin da brief case dinshi duk a motar ya barsu ko kofar be rufe bah jikin shi sai rawa yake yi.. Key ya ciro ya bude kofa.. Dakin baccin shi ya wuce straight gado ya haye ko cover shoes nashi bai cire bah bargo yaja ya rufe duka jikin shi har kai sannan ya rufe ido da niyyar yin bacci amma ina.. Daya rufe ido sai yaga Janan ga kunnen shi yaki daina amsa kuwwar muryarta da take mishi Sallama. Noooooo!!ya saki ihu hade da toshe kunuwan shi sannan ya miqa hannu wajen bedside table da kyar ya dakko sleeping pills din da yake sha da rarrafe ya shiga bayi ya kunna pampo ya dauki maganin har guda 5 yasha instead of 2.. Yau ko takan bottle water bai bi ba ..Kanshi ya tara a bakin pampan har saida gashin kan ya jiqe sharkaf sannan ya sake rarrafawa ya haye kan gadon tare da sake rufa da bargon baifi 40secs da kwantawa ba bacci mai nauyi yayi awon gaba dashi... Se wuraren 5:30pm ta farka hade da yin salati a gurguje ta fada toilet ta kuskure baki sannan ta wuce parlor tana zuwa ta ga ba kowa dakin Ummiey ta wuce da sallama ta shiga taga bata nan motsi taji a bayi alaman akwai mutum a ciki.. Kitchen ta wuce ta dan daura musu dinner.. Ta rasa me zata dafa. Tana tsaye Ummiey ta shigo tace "har kin tashi? "na tashi Ummiey.. Me zamuyi dinner dashi ne? Tace "nima na rasa abunda za a dafa amma ki dafa ko mene ne"... "Tor" ta amsa tana dariyar mugunta.. Dafa dukan Couscous tayi mai kayan lambu yaji hanta gidan sai kamshi yake yi.. Zobo ta dafa mai kayan kanshi da abarba sai da ya huce sannan ta hada ta fasa kan-kara ta zuba a ciki.. Karfe 7:30 ta kammala girkin sannan ta wanke komai ta goge kitchen din.. A tray ta daura kayan ta kai inda suke cin abinci.. Plates da cups ta kwaso ta ajiye.. Sai bayan sallan isha'i su Abbiey suka dawo.. Wajen cin abincin suka nufa Janan na bude cooler kamshi ya fara tashi nan ta zubama kowa... Saleem bai lura da abinda Janan ta dafaba sbd hankalin shi nakan wayar shi. Saida ya gama sannan ya karaso ya zauna ba inda idon shi ya sauka sai kan plate din da aka zuba musu abinci.. Ido ya zaro waje yace "black sisi me nake gani kamar couscous" dariya take san yi amma ta basar dama tasan Saleem ya tsani couscous shiyasa ta dafa.. Bata bashi amsa bah ta cigaba da cin abincin ta.. Saleem ko kamar zeyi kuka yace "Ummiey kinga abunda black sisi tayi min koh"? Tasan bana cin couscous shine ta dafa" Ummiey ma bata amsa shi bah sbd ka'idar su ne ba a magana in ana cin abinci ... Haka ya zauna ya zabga tagumi gashi gwani ne wajen cin abinci kuma yau ba karamar yunwa yake ji bah... Can ya tashi ya nufa kitchen indomie guda biyu da kwai biyu ya dauka ya dafa duk ya kosa yaci dan cikin shi sai qugi yake masa.. Yana kammalwa ya juyo duka a plate sannan yaje ya zauna a kan kujera ko wajen su Ummiey be koma ba sbd yanda bai son ya sake hada ido da couscous.. Suna gama cin abincin Janan ta kwashe kayan ta kai kitchen sannan ta wuce gun Saleem tace "Ya Saleem inzo muci tare? Harara ya dalla mata sannan yace "me zaki ci? Tace "indomie" yace "ji bakin ki kamar indomie ta bazaki cishi bah ai kin san bana cin couscous amma kika dafa sbd haka bazan bada bah" "oops! Sorry Ya Saleem na manta baka cin couscous" yace "yanzu ai kin tuna" kin tafiya tayi ta zauna tana kallon shi saida ya ci kusan rabin plate kafin yace "zo muci kafin kisa in kware duk kin kafe ni da idanun ki" da sauri taje ta dakko fork ta zauna suka fara ci loma 1 tayi ta dauke kwan guda daya daya rage ta ruga da guda daki sannan ta daga murya tace dama na koshi kwan nake so inci.. Abbiey, Ummiey, Ya Khaleel saida safen ku" da gudu Saleem yayi hanyar dakin ta tana ganin shi tayi saurin rufe kofar harda sa key.. Jikin kofar ya tsaya yace "idan na kamaki sai kin gane ruwa shayi ne"... tace Ya Saleem gudnyt".. Kwafa yayi sannan ya koma ya cigaba da cin indomien shi duk sai yaji indomien salap.. Badan yunwan da yake ji ba da bazai ci bah.. Abbiey yace "ina zatan Tom and Jerry sunyi halin nasu" Ummiey da Ya Khaleel suka tuntsire da dariya.... Wayar ta taji tanata ringing a cikin jakar data dawo dashi dazu daga asibiti.. Kafin ta ciro har ta tsinke.. Dubawa tayi taga 8 missed calls da txt msgs guda 2 miss calls din ta fara dubawa taga bakuwar numb sannan ta bude txt din ta fara karantawa kamar haka _Angel da fatan kin shiga gida lfya.. tunda muka rabu nake kewar ki na kira baki dau wayar bah_ Na biyun ta bude ta fara karantawa kamar haka _Angel pls ki dau wayar inaso inji muryar ki na kasa samun natsuwa Allah dai yasa ba wani abu bane ya same ki_ _Ur husband 2 be in shaa Allah_ _Imran Mahmoud Sambo_ Murmushi tayi kamar zata kira sai ta fasa..niyyar ajiye wayan tayi sai ga kira ya shigo tana duba taga Imran ne a hankali ta daga tare da furta "Assalamu alaikum" saida ya lumshe ido sannan ya sake ajiyar zuciya yace "Waalaikumussalam Angel kin wahalar dani tunda na dawo nake kiranki baki dauka bah me yasa? Ko abinci na kasa ci" hakuri ta bashi tare da fada mishi tana kitchen ne bata san yana kira....hira sosai sukayi yana kara jaddada mata yanda yake santa.. Ya tambayeta shin ta karbi kokon barar shi kokuwa?? A kunyace tace ka bani 1 week in yi shawara" ido ya zaro yace "1week is too much pls ki dan rage ko zuwa gobe ne" da kyar ta yarda nan da 3 days zata bashi amsa sannan sukayi sallama.. Bayi ta shiga tayi wanka sannan tasa kayan bacci ta hau gado tare da yin addu'a taja bargo ta fara bacci.... Sai 3:30am na dare Godwin ya farka jikin shi duk a mace ga yunwa ta addabe shi dan tun breakfast be sake cin komai bah da kyar ya tashi yana dafa bango ya shiga bayi yayi brush abincin daya siyo ya fara dubawa bai gani bah can ya tuno yana mota Key ya dauka ya nufi motar a yanda ya barta haka ya same ta ciro brief case nashi yayi da abincin gate din gidan ya kulle sannan ya shiga ciki ya yi warming abincin ciki microwave ci yake amma baya jin dadin abincin saida ya gama ci sannan yadan ji karfi amma har lokacin kanshi ciwo yakeyi sai dai ya rage ba kamar dazu bah.. Bedroom ya koma yana zuwa yaga wayar shi na haske koda ya duba sai yaga missed calls sun kai 20 ga msgs wayar ma sai warning b3 low take yi tsaki yaja ya kashe wayar ko duba waenda suka kirashi be yi ba yasa a caji.. Kaya ya cire ya shiga bayi yayi wanka da ruwa me zafin gaske a nan ne yadan ji dama dama.. Yana fito wa yasa pyjamas dinshi ya janyo laptop ya bude mails nashi har wajen 4:30 na dare yana kan laptop sai can ya kashe ya sake komawa bacci dan maganin dayasha bai sake shi bah... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/18, 3:17 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣💕💕💕❣❣❣❣ *_MATAR DOCTOR_*❣❣💕💕💕💕❣❣❤ *_Rukky Bae_*😏😏😏 6⃣1⃣~~~~~~~~~~6⃣2⃣ Kasa karasa maganan sukayi sakamakon ganin junan su .. Godwin da karfin hali shine ma ya iya bude baki yayi magana "nxt tym in kina tafiya ki dinga duba hanya bawai ki dinga tafi anyhow bah" kallon shi kawai take yi sbd tsabar haushi "am nt in d mood" iya abinda tace kenan kawai ta fara tattare takardun bata sake kallon inda yake ba balle magana ta sake hada su.. Har ya duqa zai tayata kwashewa sai kuma ya fasa kawai yayi wuce war shi ko waigen ta be sake yi bah... "wannan wani irin mutum ne? Shi kullum haduwa dashi babu wani alkhairi? Gashi da shegen girman kai.. Me ya dauki kanshi" Mitchww ta ja tsaki haka tayi ta mita cikin ranta tana kwashe takardun.. Wasu mata da suke zaune a gefe suka zo suka fara tayata kwashe files din "baiwar Allah kiyi hakuri wasu haka suke sun san kirikiri suke da laifi amma basa daukan laifin su.. Shifa ya bige ki sbd yana tafe yana amsa waya amma ya daura miki laifin".. a haka har suka gama kwashe mata files din "muje mu raka ki dan naga files din sun miki yawa" "Nagode sosai Allah ya saka muku da alkhairi" har kofan dakin theater suka raka ta ta shiga ciki ta ajiye na hannun ta sannan taje ta karbo na hannun su ta kara musu godiya "babu komai ki kara hakuri kinsan komai na duniya dan hakuri ne" "Allah ya biyaku" "Ameen" suka juya suka wuce ita kuma ta koma ciki.. Da kyar aka lalubo file dinta duk yayi kura sbd ta dade bata zo asibitin ba. Fada Dr. Magaji ya fara ma mijin ta "meyi haka? Tun yaushe ya kamata ace kun dawo asibitin nan baku dawo ba se yau kasan halin da take ciki kuwa? Se da nayi muku kashedi ku dawo akan lokaci amma baku ji bah. Na ja muku kunne har kai na kira na fada maka amma a banza. Baka damu da halin da take ciki kenan ba. Kasan sharrin fibroid kuwa? Har ya kai da tana bleeding" tabur ya buga yace "I will get back to u" office din shi ya wuce ya bar mijin matar a tsaya ko motsi ya kasa kamar ruwa ya cinye shi.. Dr. Magaji ya dawo cikin saurin sanye da kayan operation bayan yayi alwala a office din shi, hand gloves yake sawa ko kallon sashen mutumin be sake yi bah ya shige ciki.. Da sauri da sauri ya fara fiddo kayan aiki. Dr. Magaji se sai specialist wanda ke hada alluran anesthesia sai kuma wata likita guda daya mai suna Dr. Salma sannan su Janan. Duk tsaye suke a gaban gadon matar bayan an canza mata kaya zuwa na operation kwata-kwata bata san inda kanta yake bah.. Dr. Salma ce ta fara sterilizing wukake da karafunan da za ayi amfani dashi.. Dr. Magaji ya karbi alluran anesthesia ya miqawa Janan yace "kiyi mata sbd kar muna cikin aiki ta farka tunda suma tayi zafin operation zai iya sa ta farka".. Jikin Janan ya fara rawa idon ta yayi raurau.. Ganin haka Dr. Magaji ya fasa bata ya miqa ma Aisha aiko ta karba tayi ma matan ita kuma Zee ta sa mata drip. Duk da likitoci basa ba nurses su sama patient drip ko suyi musu anesthesia amma shi ya basu sbd yaga they r very intelligent kuma suna da natsuwa.. Duk suna tsaye aka kunna fitulun operation nan da nan suka fara aiki Janan ta kasa jurewa sai kuka take yi.. Alama yayi mata da hannu taje waje sbd yanda hankalin ta ya tashi.. Kamar dama jira take yi ta fice da sauri.. A benci dake waje ta zauna tare da daura kanta a cinyar ta tai ta faman rusar kuka.. Ganin kuka bazai mata magani bah ta tashi ta wuce masallacin dake cikin asibitin..Nafila ta dinga jerowa tana roqon Allah ya tashi kafadun matar sannan Allah ya ba su Dr. Magaji sa'a bayan ta idar ta dakko Al'qur'ani mai girma ta fara karantawa a nan ne taji zuciyar ta tayi sauki.. Ta kai kusan awa 1 a cikin masallacin kafin ta koma wajen bencin da ta zauna dazu.. Wayar ta ce ta fara ringing tana dubawa taga _Nurulqalbee_ Imran kenan. Murmushi tadan yi sannan ta dauka "Amincin Allah ya tabbata a gareka Nurulqalbee (Hasken zucia ta)" bangaren Imran wani sanyi ne ya ratsa shi "Kema amincin Allah ya tabbata a gare ki Angel" "Da fatan kana cikin qoshi lfy" "Alhamdulillah Angel me ya faru dake naji muryan ki so dull kamar baki lfya ko kuka kika yi ne ban sani bah cuz naji muryan ki yana cracking" "wata patient ce ta ta bani tausayi shine nayi kuka" "haba Angel daga fara aiki yau se kuka? Ki kwantar da hankalin ki zaki saba kinji" saida ya tabbatar hankalin ta ya fara kwanciya sannan yace "angel na kosa in je neman izini wajen Abbiey in dinga zuwa wajen ki zance bana so in fara zuwa ba tare da izinin shi ba sbd bin ka'idar addinin musulunci" tayi farin ciki sosai da jin abinda ya fada tana kara jinjina hankali irin na Imran "Allah ya baka ikon zuwa"... Yace "Ameen" Haka suka yi ta waya har tsawon wani lokaci kafin sukayi sallama.. Dr. Magaji ya fito yana share gumi da hanky bayan sun share awanni biyar a dakin theater.. Da sauri mijin matar ya tashi ya je wajen Dr. Magaji "Likita ya take? Ancire mata? Likita mata ta ta farfado? "biyo ni office" iya abinda yace kenan ya wuce.. Da sauri mutumin ya bi bayan shi..... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/18, 3:18 PM] Mmn Rayyan: ❤❣💕💕❣❣💕💕❤❣❣ *MATAR DOCTOR*❣💕💕💕💕❣❣❣❣💕 *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣8⃣**************5⃣9⃣ Sai 10:00am Godwin ya farka daga bacci.. Bayi ya fada yayi wanka tare da brushing bakin sa.. Yana fitowa ya shirya cikin farar riga da bakin pencil trousers slippers irin na maza mai laushi fari ya sa sannan ya wuce parlor ya zauna tare da janyo laptop din shi yayi banciken sa.. Dakin shi ya koma ya ciro wayar shi wadda ya barta a chargy tun jiya.. Kunnata yayi ya fara dubawa missed calls ya gani rututu Momma, precious, Dad ,Lawal duk yaga sun kira shi.. Inbox nashi ya duba nan yaga msgs duk precious ce tayi mai su duk dai kan be dau wayar ta bah. Momma ya fara kira suka gaisa sai shagwaba yake zuba mata anan ya fada mata jiya ciwon kanshi yafi na kullum amma yasha magani yaji sauki.. Sun sha hira sosai kafin ya kashe ya kira Dad shima dai haka sukayi hira amma rabi akan ya riqe addinin su ne. Shidai Godwin jinshi kawai yake yi.. daga karshe ya kira precious suka sha luv.. Yaso ya kira Lawal ya kawo mishi breakfast amma sai ya fasa Dr. Magaji ya kira ya fada mishi ba zai zo asibiti bah yau cuz tun jiya yake fama da ciwon kai.. Nan Dr. Magaji yace ba matsala tunda yau short day ne ya bari Monday sai ya zo... Yana gama wayan ya shiga kitchen sbd yunwa ya fara damun shi. Rasa abun da zai ci yayi gashi be iya komai bah kuma baya san yayi break da tea nd bread.. Parlor ya koma ya dakko wayar shi wani app na yanda ake koyan girki ya shiga nan yaga girke-girke iri iri method of preparation na pancake da Quaker oat ya duba sai kuma yanda ake omelette murmushin jin dadi yayi.. Tsayawa yayi dan nan ake yinta cuz be ma iya kunna gas cooker bah.. Lebe ya cije sannan ya bude kitchen cabinet.. manual na gas din ya dakko ya duba a haka ya kunna gas din nan ya fara aiki. pancake ya fara yi duk ya qona hannu sannan omelette sai oat daga karshe kitchen din duk yayi kaca-kaca ga pancakes da omelette duk sun qone haka ya kwashe a tray ya wuce dining table ya zaune sai zufa yake yi.. Yana kai pancake bakin shi da kyar ya hadiye haka ma omelette din duk basu soyu ba gashi sun qone dan ba karamin wuta ya cika musu bah. Kasa ci yayi haka ya ture su gefa oat din ya dan sha gashi be koshi ba dan yunwa sosai yake ji. Kitchen ya koma ya dakko wayar shi ya kira Lawal yace "Lawal ka kawo min breakfast kuma akwai aikin da zaka min"..... Cikin minti 30 sai gashi ya zo dauke da leda.. Godwin ya karba ya fara cin plantain, chips da kwai saida ya qoshi sannan ya ce " Lawal ina so ka samo min masu aiki guda 2 mai gadi sai wacce zata dinga yimin girki da sauran aikace aikacen gida. U no my style nd choice". Murmushi Lawal yayi yace "yes little master ka bani daga yau zuwa gobe" "aa yanzu kaga karfe 11:30 zuwa yamma nasan zaka samo su cuz bazan iya bari sai gobe bah zan dinga biyan su 30k every month" masu tsafta nake so bana san kazamai. "ur wish is my command little master" sannan ya wuce dan nemo yan aikin... Karfe 8 na dare Lawal ya shigo gidan tare da yan aiki guda biyu mace da namiji.. Nan yayi musu bayanin yanda za su gudanar da aiki.. Dakin kusa da gate a ka ba Iro mai gadi ita kuma Agnes aka bata dakin baya.. Harda uniform ko wani rana da kalan da za su saka... Janan na dakin ta tana gyaran wardrobe dinta wayar ta ta fara ringing Zee ta gani a jikin screen din da sauri ta dauka suka gaisa nan Zee ke ce mata "ai rannan Imran yazo gidan mu muyi hira sosai kan ki nan yake fada min yanda yake sanki wallahi na tayaki murna samun saurayi irin Imran sai an tona Dan Allah kema ki so shi sbd kun dace kuma wallahi dagaske auren ki zai yi mudai muna roqan ki ki so shi cuz bai taba soyayya bah.. Ai ni tuwo na mai na.. Allah dai ya nuna mana tym din biki" dariya sosai Janan tayi kafin tace "sannu yar campaign kin zo kiyi mai campaign ne koh? "aa ba wani campaign wallahi kun dace can't wait to see ur cute babies" "lallai Zee ke har kin fishi zaqewa"... Sosai sukayi hira kafin suka yi sallama ****** Yau kwana 3 dai dai Imran ya kira Janan dan jin kota amince! Kasa bashi amsa tayi dan kunyar da take ji nan ya gane ta karbi soyayyar shi amma saida ya takura mata sai ta fada mishi.. cikin jin nauyi ta fada mishi ta karbi soyayyar shi.. Hamdala yayi daga nan suka sha soyayya saida waja jen 9:00pm ya barta.. Juyawa tayi tana addu'a taji Alamar txt ya shigo wayar ta. Saida ta kammala addu'an sannan ta dauka ta duba kamar haka _My Luv 4 u is natural, u r my soul mate, my hrt desire u just d perfect blood in my veins.. I can't explain hw much I luv u but I promise to luv u till eternity.. Gudnyt my Angel_ _I so much luv u_ Ta karanta msg din yafi sau a qirga kafin ta kwanta bacci cikin jin dadi da kwanciyar hankali.. *Rukky Bae*😏😏😏 [11/18, 3:18 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣💕💕💕💕💕💕💕❣ *MATAR DOCTOR*❣💕💕❣❣❣❣❣💕💕 *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣4⃣**************5⃣5⃣ *Waye Imran* Imran Mahmoud Sambo d'a ne ga Alhaji Mahmoud da Hajia Firdausi... Su 6 ne a gidan shine Namiji daya a gidan kuma first born sai kannen shi mata 5.. Yayi pry da sec sch duk a Lagos sai yayi karatun likita a ABU Zaria.. Matashi ne mai jini a jika kyakkyawa asalin dan Zaria... Yanada tsawo amma ba sosai bah komai dai nashi moderate.. Ma'abocin tsafta, hakuri, ladabi,biyayya da riqon addini,fara'a.. Saidai be iya fushi dan ba karamin shakkar shi kannen sa keyi bah.. yanada kimanin shekaru 28 a duniya aboki ne wajen Khaleel Yayan Janan domin tare sukayi ABU inda shi ya karanci Likitanci while Khaleel ya karanci Engineering... Yanzu haka shi cikakken Medical Doctor ne....Wannan kenan.. *Thursday* *7:30am* Janan, Aisha, Zainab duk zaune suke suna jiran a kira sunan su..Messenger yace "Zainab da Aisha likita daya zai musu interview while Janan ita wani Dr. zai mata nata interview din sbd office dinshi aka kai nata file din.. Zainab aka fara kira daga ita sai Aisha duk a office daya inda aka rubata Dr. Magaji a jikin tag ... Sai zaman jiran ayiwa Janan suke yi sbd Dr. din da zai musu bai dade da zuwa bah kuma ga layi dan itace ta kusan 14 kuma da wuri ta zo.. Sai wajajen 2:55pm aka kira Janan duk bata cikin walwala sbd an raba musu office dasu Zee ga zaman jiran da sukayi tayi.. Da kyar ta tashi idon ta duk ya ciko da kwalla sbd bakin ciki haka ta dinga tafiya kamar kwai ya fashe mata a ciki.. Knocking kofan tayi tafi 2mins kafin daga ciki aka ce "come in" a takaice.... Gaban ta sai faduwa yake yi cikin rawar murya tace "As..sala..mu alai..kum".. be dago ba bare yaga wacece sbd muryar ta ta haifar mishi da wani mummunan faduwar gaba a take kanshi yayi masa nauyi.. Rubutu yake yi amma ya kasa cigabawa gaba daya jikin shi ya dauki rawa.. A zuciyar shi yace "what d hell is wrong with me" gaba daya natsuwa ta gagare shi.... Janan kanta a kasa sai tsayuwa take gashi be dago bah bare ya bata wajen zama. Sun fi 3mins a haka can dai ya dage ya dago a hankali dai dai nan itama ta dago "Ya Salaam! Abunda tace a hankali kenan sbd tsoro bata manta fuskar shi ba shine dai same guy din daya watsa mata cabalbali ranan Monday.. Bangaren Godwin kuwa zufa ne yafara keto mishi ta ko ina ya rasa dalili.. ido ya kafeta dashi Allah yaso shi sanye yake da bakin sunglasses idan ba haka ba da sai taga yanayin shi.. A kasalance yace "sit" da sauri ta zauna a wani kujera dama duk ta gaji da tsayuwa... Karfin A.c ya kara sannan ya cire suit din jikin shi ya rage sai shirt din ciki.. "What's ur name? Abunda yace kenan.. Janan Pharouk Makarfi tace mishi... File dinta ya dakko ya miqa mata ba tare da ya kalleta bah yace "am tired I can't attend to u nw. U can come bck tmrw" ranta ya baci sosai bayan jiran da tayi zai ce mata ya gaji.. Hannu ta mika a hankali zata amsa.. Fasa bata yayi can yayi wani tunani sannan yayi rubutu a yar paper ya miqa mata hade da file dinta ba tare da yayi magana bah.. Fushi tayi ko tambayen shi me zatayi da paper'n bata tsaya yiba kuma bata san ya zatayi bah.. Har ta kai bakin kofa tasa hannu kan handle din kofa yace "HEY((Ke))" tsayawa tayi ba tare da ta juyo bah shima bai damu ya dago bah yace "kiba messenger paper'n"..... Ko tanka mishi batayi bah ta fita... Tana fita taba messenger yar paper sannan ta juya ta kalli tag din dake manne a saman office din taga an rubu *Surgeon "G"* tsaki kadan taja ta wuce wajen su Zee ta fada musu abunda ya faru.. Ba karamin haushin shi suka ji bah da sukaji shine wanda ya bata mata kaya rannan ga wulakancin da ya sake yi mata yau.. Har sun tashi za su tafi messenger yace ta shiga office din Dr. Magaji kallon juna sukayi dasu Aisha sannan ta wuce.. Tana sallama ya amsa cike da fara'a kafin ya bata wajen zama yace " kece Dr. Godwin ya aiko nan ko? Mamaki ne ya kamata bayan yace ta dawo jiya ashe nan ya turota wani murmushi ne ya subuce mata tace "Eh nice Baba" a hankali Dr. Magaji ya dago ya kalleta sbd yaji dadin sunan data kirashi dashi. Nan yayi mata tambayoyi da yawa ta bashi amsa yanda ya kamata "smart gal Monday zaku fara zuwa aiki" ... Godiya taimishi sannan ta fita tana jin dadi straight wajen kawenyata ta nufa ta rungume su tace "office din Dr. Magaji zamuyi aiki" suma duk sunyi farinciki sannan suka fito bakin gate.. Zee ce tace "ku tsaya yanzu za a zo a dauke mu" a tare Janan da Eesher suka ce wane? Imran ta basu amsa Aisha tace "ni ko in tambaye ki mana" Zee tace "inaji" mene ne alakan ki da Imran ne wai? Murmushi Zee tayi sannan tace cousin dina ne.. First born din Uncle Mahmoud Yayan Daddyn mu" jin jina kai sukayi... Basufi minti 5 sai gashi yazo sai da yakai Zainab da Aisha kafin ya dau hanyan gidan su Janan sai hira yake mata ita kuma kunya shi take ji duk ta kosa su kai gida.. A daidai kofar gate din su ya tsaya zata fita ya waigo yace "Dan Allah ki bani aron minti 2 a lokacin ki zan dan yi magana dake" kai kawai ta daga alaman ta yarda... Jingina yayi da hannun motar yana fuskantar ta sannan yace "Janan tun randa muka hadu a plaza kika shiga raina Dan Allah ki bani dama in nuna miki irin son da nake miki kece mace ta farko dana fara so a rayuwata"... Sai da ya kashe mata jiki da kalaman soyayya sannan yace "ki bani numb dinki zan kiraki da dare in na dawo aiki inji hukuncin da kika yanke Allah ya zaba mana abunda yafi alkhairi" a hankali tace "Ameen" bashi numb din tayi sannan ta wuce gida cike da kunya ga wani farin ciki da take ji a ranta" *Rukky Bae*😏😏😏 [11/18, 3:18 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣💕💕❣❣💕💕💕❣ *MATAR DOCTOR*❣❤❣❣❣💕❣❣❣💕 *Rukky Bae*😏😏😏 6⃣0⃣ *Monday morning* Janan shirye cikin fararen kayan nurse riga da wando se dan karamin hijjah tayi kyau sosai a gurguje ta karya tayi ma Ummiey sallama ita kuma Ummiey se addu'a take zuba mata.. Horn din Abbiey ne ya sata fitowa da sauri sbd shi ze yi dropping dinta.. Dai dai bakin gate ya ajiye ta sannan ya bata 500 na abinci da transport godia tayi mishi tare da daga mai hannu har ya wuce tana kokarin shiga ciki sai ga Zee ta sauka daga adaidaita tare suka shiga cikin asibitin.. Kokarin shiga office din Dr. Magaji sukeyi se ga Eesher nan da sauri sai faman haki take yi tace "Gud morning babes" dariya sukayi kafin suka amsa mata suna tambayan "lfya kike haki kamar wacce a ka biyo da gudu? "ba dole inyi haki ba ina ta faman kiran wayan ku be shiga bah gashi ina tunanin nayi latti ko kyakkyawan breakfast ban yi ba na fito sai uban sauri nake yi, Alhamdulillah na hadu daku sai mu shiga".. Knocking kofar sukayi daga ciki a ka ce "come in" da sallama suka shiga cikin office din sannan suka duqa suka gaida Dr. Magaji da fara'a ya amsa musu yana me jin dadin yanda suke girmama shi.. Kujera ya nuna musu duk suka zauna.. Bayani ya fara musu kamar haka "Alhamdulillah yau ta kasance Monday wato tushen aiki a yau zaku fara aiki ina fata zakuyi aikin ku tsakani da Allah kuma ina so in ja hankalin ku akan hakuri tare da juriya sbd wannan aikin naku saida hakuri sbd aikin taimako ne sannan ina so ku kasan ce masu sympathy(tausayi) akan marasa lfya ko mai girma ko kankantar patient koda ba addinin ku daya ba ta haka ne zaku cimma burin ku kuma zaku sami lada mai tarin yawa daga wajen Allah (SWT) sannan ku girmama duk wani wanda ya girme ku kar ku kasance daga cikin nurses masu dakawa duk wani mara lfya tsawa da fatan za kuyi anfani da wannan shawara dana baku" A tare suka hada baki wajen cewa "In shaa Allah zaka same mu masu gaskiya da riqon amana a wannan aikin namu tare da jajjircewa wajen bawa duk wani patient kulawa har in da karfin mu ya kare" Dr. Magaji yace "Allah ya albarkaci rayuwar ku ya taimake ku" "Ameen" duk suka amsa.. Mai kawo katinnan marasa lfya ne ya shigo da files masu yawa a hannun shi saida ya gaishe da Dr. Magaji su kuma su Janan suka gaida shi kafin ya ajiye files kan table din Dr. Ya fita.. Daya bayan dayan marasa lfya suka dinga shigowa suna fadawa Dr. Matsalolin su duk su Janan suna kallo.. Wata mara lfya ce ta shigo bayan ta gama yiwa likita bayani ya juyo ya kalle su Janan yace " 'ya'yan albarka wa zai fada min matsalar matan nan? Shiru suka yi se can Aisha tace " tana fama da matsalar appendix" jin jina kai yayi yace haka ne.. Kirji matar ta dafe tace "appendix kuma? "Yau na shiga uku likita kana nufin sai an fede ni? kuka ta fashe dashi.. Zainab ce ta tashi ta matsa kusa da ita tare da dafa kafadar ta tace "ki kwantar da hankalin ki ba lallai bane ayi miki operation wannan fargaban da kike sawa kanki zai iya haifar miki da hawan jini" a hankali matar ta goge hawayen ta tace "tor likita yanzu mene ne abun yi? Shiru yayi yana kallon su Janan yana jiran amsa daga bakin su.. Janan tace "dubaki za a fara yi idan har appendix din beyi kwari bah ma'ana beyi girma ba tor za a baki magunguna waenda zasu narkar dashi amma idan yayi girma to dole za ayi miki operation a cire miki shi sbd in ya fashe a cikin ki ze iya damaging miki hanji da kuma kayan cikin ki" "Excellent" inji Dr. Magaji. Wani gado ya nuna mata yace ta kwanta a kai haka ta kwanta ya gama gwaje-gwajen sa sannan yace "be yi girma ba zan rubuta miki magunguna sai kije pharmacy ki saya bayan wata 2 sai ki dawo idan ya narke shikenan idan kuma be narke ba sai anyi operation" yar paper ya miqo mata rubuce da magunguna.. Godiya ta mishi tare da sama su Janan albarka.. Tana fita mai kawo katinan marasa lfya ya shigo da sauri yana fadin "likita ga wata mata an kawo rai a hannun Allah" da sauri Dr. Magaji ya tashi yace dasu Janan su dakko gadon da ake tura marasa lfya su biyo bayan shi.. Cikin sauri suka dakko suna binshi a baya.. Suna zuwa suka ga patient din a sume sai bleeding take yi.. Janan na ganin jini ta runtse ido jikin ta ya fara rawa gabaki daya ta rude ta kasa natsuwa babu abinda take furtawa sai "innalillahi wa innailaihirraji'un"..waenda suke tare da ita sai kuka suke yi. Da sauri Dr. Magaji yace su Janan su dauketa su azata bisa gadon.. Gefe Janan ta koma tana kuka ko ina a jikinta rawa yake yi.. Ganin haka Dr. Magaji yace su Aisha da 'yan uwanta su dauke ta su daurata a kai.. Haka suka daura a kan gadon suna turata da sauri Dr. Magaji na gaba suna binshi a baya.. Straight dakin theater suka wuce... Inda yake ajiye files ya fara dubawa Janan na tayashi amma ya kasa ganin file din matar "ya salaam!! Abunda ya furta kenan ga matar kwance hopelessly gashi babu file dinta kuma kafin su bude sabon file wani aiki ne. Da sauri yace "Janan jeki store room inda muke a jiye files din marasa lfya ki nemo min file din Halima Adam in baki gani ba ki kwaso duka files din dake gefen "H" ki taho min da su.. Yana gamawa Janan ta fita cikin sauri tana zuwa ta dinga dubawa bata gani bah haka ta kwaso files din da suka fara da "H" ta fito sai faman sauri take yi idonta duk kwalla sbd ta tsorata da yanayin patient din gaba daya hankalinta baya tare da ita ga files din sun rufe mata hanya.. Bata ankara ba tayi karo da mutum duk files din suka warwatse gasu da uban yawa... Dagowa tayi da niyyar masife ko waye tace " are u blin......daidai nan shima ya bude baki yana fadan "what the... A maqogaron shi sauran maganan ya maqale ita ma haka ta kasa karasawa........ *Rukky Bae*😏😏😏 [11/18, 3:18 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣❣💕❣❣❣❣💕💕 *_MATAR DOCTOR_*❤❣❣💕💕💕❣❤❤ (( *_2016_*)) *_Rukky Bae_*😏😏😏 6⃣7⃣****************6⃣8⃣ Alhamdulillah! Anyi operation lfya kuma sun fito lfya. A hankali matar ta fara samun sauki.. Kullum likitoci da Nurses suna duba ta. Tun daga lokacin Dr. Magaji ya dau nauyin ciyar dasu Janan kullum daga gidan shi ake kawo musu abinci.. Yana jin dadin aiki dasu suma suna jin dadin aiki a karkashin sa.. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya. Inda yanzu Janan ta fara sabawa da yima patients alluran anesthesia da kuma sa musu drip. Tunda suka fara aiki da Dr. Magaji kullum 2:30pm yake sallaman su sbd Islamiyan da suke zuwa har yana cema Janan da Aisha "lallai lallai idan saukan ya rage 2 weeks ku fada min kar in manta" suka ce "in shaa Allah za mu fada maka"..... Gefe guda kuma ita da Imran soyayya na kara karfi inda yayi mata alkawarin yana dawowa daga seminar daya je a London ze zo wajen Abbiey neman izini... Ashirin da biyar ga wata aka biya su albashi. Ba karamin farinciki suka yi bah. A ranan Janan ta shiga kasuwa bayan sun tashi daga aiki ta siyo ma Ummiey atampa karamar _Sheraton_ ta saima Abbiey agogunan fata guda 2 baki se kuma light brown Ya Saleem da Ya Khaleel ta siyo musu takalma na maza se kuma Nurulqal dinta tasai mai turaren _Gentle guy_... Har ta fito se ta hango wani shagon Arabian perfumes karasawa tayi ta siya guda 2 _Ameer oud da Alharamain Madina_ tana gama siyayya ta tsare adaidaita ya kaita gida... ***Da dare bayan sun gama cin abinci taje ta dakko kayan data siyo tare da canjin daya rage seda ta ba kowa nashi suna ta murna hade da yaba hankali irin na Janan cuz she is jaz 18yrs zata shiga 19 amma tayi abunda wasu 'yan 25yrs baza su iyi bah Ummiey da Abbiey sun samata albarka sosai Ya Khaleel da Ya Saleem se godia suke mata murmushi tayi sannan tace "kun cancanci fiye da haka"... Canjin daya rage ta ajiye a gaban iyayen ta tace "Ummiey,, Abbiey ga sauran canjin daya rage kuyi anfani da shi.. Kanta Abbiey ya shafa yace "Muhibbaty babu abinda za muyi dasu kinga ki ajiye a wajen ki sbd in bukata ta taso miki kinji! Ummiey tace "kwarai kuwa ki riqe ai naki ne Mamana Allah dai yayi miki albarka tare da yayyin ki baki daya" "Ameen" suka amsa.. Janan bata ji dadin haka ba amma bata san yin jayayya da iyayen nata haka ta hakura.. Hira suka dan yi kafin kowa ya wuce makwancin sa.. Tana shiga ta dauki turaren da ta siyo ma Imran ta shaqa tare da lumshe idon sannan ta bude drawer ta ajiye da niyyar in ya dawo ta bashi as a gift.. Har ta sa kayan bacci ta kwanta wayar ta ta fara ringing ko bata duba ba tasan Imran ne sbd wakar _Aashiqui_ ta sa mai.. Sunyi hiran soyayya sosai har yake fada mata nxt week ze dawo kuma cikin week din zai zo wajen Abbiey.. Tayi murna ba kadan bah se da ta fara hamma sannan yace "gwara in barki ki kwanta kar ki fara min sambatu" murmushi tayi kamar yana ganin tace gudnyt nd swt drmz" shi kuma yace "gudnyt nd chocolate drmz I luv u" da sauri tace "bye" ta katse wayan sbd tasan halin Imran yanzu se yace itama sai tace tana son shi..... ~A week later~ Imran ya dawo Nigeria cike da farin ciki ji yake kamar ya tafi gidan su Janan ya ganta sbd ba karamin missing dinta yayi bah amma se ya fasa yafi son se an bashi izini sannan ze je wajen ta su hadu... Bayan ya koma gida ya kirata ya fada mata ya dawo tayi murna sosai tare da mai Allah huta gajiya... Ranar Thursday da yamma Imran ne tare da Faisal yayan Zee wanda suke kusan sa'annin juna shirye su cikin kaftan harda hula suka zo gidan su Janan se da ya kirata ya tambayeta Abbiey nanan ta tabbatar mai da ya nanan.. Bayan sunyi sallama Abbiey ya fito suka gaisa sannan ya kai su parlon baki yace "Bismillah ku zauna a kujera" cikin jin kunya suka ce "aa Abbiey kasa ma yayi" bayan sun zazzauna Abbiey ya tashi ya bude fridge ya dakko ruwa da drinks hade da glass cups guda 2 ya aza kan tray ya ajiye musu... Faisal yayi gyaran murya ya farama Abbiey bayanin dalla dalla yana sauraren shi se da ya gama sannan Abbiey yayi ma Imran yan tambayoyi shi kuma ya bashi amsa Abbiey ya kara da "Alhamdulillah nayi farinciki da nuna soyayyar ka ga 'ya ta da kuma izini na daka zo nema kuma ka tabbatar min da auren ta zakayi ba wai da wasa kazo bah.. Tor na amince ka dinga zuwa sau 2 a sati ku kara fahimtar juna kafin magabata su shiga cikin maganar" "mun gode mun gode Abbiey Allah ya kara girma" Haka suka bar gidan Imran baki yaki rufuwa dan murna suna shiga mota ya kira Janan ya fada mata yanda sukayi da Abbiey sosai taji dadi har suka kusa gidan su Faisal Imran na waya da Janan seda sukayi parking a kofar gidan sannan sukayi sallama.. Abbiey na shiga gida ya fadawa Ummiey komai ita ma tayi farin ciki jin yanda Abbiey ya yaba da hankalin Imran.. Yace "ina so in kara bincike a kanshi kin san rayuwar yanzu se a hankali" "gaskiya ne" inji Ummiey sannan ta cigaba "Uhum kaga ikon Allah ko? Bakin ka ya bi 'yarka da kake kiranta *MATAR DOCTOR* gashi likita yazo neman auren ta" yace "kedai bari Allah mai iko Allah yasa abokan rayuwa ne su" "Ameen thumma ameen" Ummiey ta amsa... _Shawara ga iyaye.. Ya nada kyau iyaye su dinga yiwa 'ya'yansu fata nagari ba wai su dinga binsu da mugun fata ba domin bakin iyaye ba karamin tasiri yakeyi ba akan 'ya'yan su_ ... _Allah yasa mu dace ameen_ ******* Yau ta kama Friday su Janan na zuwa aka ce list ya fito na Nurses domin za a canza su daga office din da suke zuwa wani.. Addu'a kawai su Janan suke yi sbd basa son a canza su daga office din Dr. Magaji.... Suna dubawa suka ga Aisha zata dinga aiki tare da Dr. Salma ita kuma Zee an barta da Dr. Magaji Janan kuma an hadata da Dr. Godwin... Ba karamin haushi suka ji da aka raba su kuma ranan Monday za su fara aiki da sabbin likitocin da aka hada su... Ita dai Janan ta kasa magana gabadaya bata san ganin Dr. Godwin balle har tayi aiki karkashin gashi kuma babu daman a canza sbd tun daga ministry of health aka tsara list din kuma an aika ooffice din ko wanni Doctor.. Haka suka ta jimami shi kanshi Dr. Magaji be ji dadin abunda ya faru bah amma babu yanda ze yi... Gaba daya ranan sun kare shi cikin rashin walwala Janan kamar tayi kuka dan bakin ciki... _Har na kosa in fara ganin drama tsakanin Dr. Godwin da Janan.. Kuma nasan kun kosa masoya na_😜 *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/18, 3:18 PM] Mmn Rayyan: ❤❣❣❣💕💕❣❣❣💕❣ *MATAR DOCTOR*❤❣❣❣❣❣❣❣❣❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 6⃣3⃣***************6⃣4⃣ Suna shiga office din Dr. Magaji ya zauna sannan ya ba mutumin waje yace ya zauna.. "likita Dan Allah kayi min bayani" se zufa yake yi yama cire hular kanshi sai fiffita yake duk da A.c da fankan dake cikin office din.. Remote Dr. Magaji ya dauka ya kara karfin A.c sannan yace "ka zauna tukunna se in maka bayani mana" jiki a salube ya zauna.. "Malam Adam gaskiya banji dadin abun da kuka yi kai da matar ka ba sbd ba karamar hatsari ta shiga bah domin fibroid din ya zama chronic amma munyi nasaran cire shi" "Tor Dr. Yanzu ya take ta farfado?" "bata yi regaining conscious nata ba sai nan da 2 hours zata farfado..Yanzu dai zaka bada ledan jini biyu mu samata cuz ta zubda jini dayawa amma b4 then kaje kayi clearing bills naka sannan muyi admitting dinta har se ta samu lfya. In an sallame ta bayan 6months zaku sake dawo wa a dubata" wani takarda Dr. ya mika mishi yace "ka kai lab in sun gani zasu gane" "Nagode Dr. Nagode Allah ya saka da alkhairi" "Ameen amma Dan Allah nxt tym ku kiyaye kar haka ta sake faruwa" "In shaa Allah hakan bazai sake faruwa ba likita" Da sauri ya bar office din yana fita daidai nan su Janan na turo matar shi a gadon marasa lfya da wani abu a bakin ta kamar matacciya.. Da gudu ya fara bin su yana hawaye "Dan Allah ku tsaya inga lfyar matata" "Kayi hakuri bazamu iya tsayawa anan ba sbd hayaniya da kuma mutane ka bari in ta farfado sai kazo ka ganta amma yanzu ka bimu kaga dakin da zamu kaita" haka yayi ta binsu yana hawaye gwanin ban tausayi seda yaga dakin da aka kaita sannan yaje yayi clearing bills ya wuce lab din dake asibiti ya nuna musu yar takardar da Dr. Magaji ya bashi. "ka sha madara ko malt sbd jiri" ba musu yaje ya siyo malt da peak yasha sannan ya koma wajen nurse yace "na shirya" kadan nurse ta diba a sirinji tace ya jirata wajen wani machine ta nufa ta gudanar da test dan tabbatar da bashi da wata cuta sannan tace ya kwanta a wani karamin gado aka fara diban jinin.. Seda ya kai awa 2 kafin suka bashi izinin tafiya "babu dai wani abu ko?? Kana jin jiri? Zaka iya tafi? Akwai inda yake maka ciwo" "zan iya kuma bana jin komai babu inda yake min ciwo nagode" Dakin da aka kwantar da ita ya nufa yana zuwa aka barshi ya shiga sbd babu kowa a wajen ta kuma any moment zata iya farkawa.. Ya kai kusan 10 mins kafin ta fara bude ido tare da turo abinda aka sa mata a baki.. Salati ta fara yi daganan kuma ta fara sambatu "wayyo likita ciki na yana ciwo karku kashe ni ciki na yana min ciwo bana so me nake yi a nan!! Haka tayi ta ihu.. Da sauri mijin ta yaje ya riqe mata hannu yana kuka "kiyi shiru kinji a asibiti muke basa san ana ihu anan" "Ina ruwana da asibiti? Kai waye" "nine mijin ki Adam sannu kinji" "bana san ganin ka ka fita a dakin nan ko in kashe ka😳 hannun ta ta fizge kafin ya ankara har ta cire drip din da aka sa mata nan da nan jini ya fara zubowa.. Wani ihu ya sake "Nurse kuna ina jini! Jini yana zuba!!" da gudu su Janan suka shigo ganin matar sukayi a kwance tanata jijjiga tana bankarewa. "Hasbunallahu wa ni'imal wakeel" abunda suka fada kenan Janan da Zee suka tafi wajen matar da gudu suka rirriqe ta ga jini se tartsowa yake yi duk fararen kayan Janan sun baci har fuskar ta sbd ita ke tsaye ta gefen da matar ta cire drip din gabaki daya ta fita a hayyacin ta.. Idanun matar suka fara qaqqafewa nan da nan suka sake rudewa gashi su ba sanin taimakon da zasuyi mata bah mijin na ganin haka ya saki wani razananne ihu ya tafi luuuuu ya fadi qasa.................... *Rukky Bae*😏😏😏[2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: ❤❣❣💕❣❣❣❣❣❣❣ *_MATAR DOCTOR_*❣❣❣💕💕💕❣❣❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 *_((2016))_* 6⃣5⃣**************6⃣6⃣ "Innalillahi wa innailaihirrajiun" ana wata ga wata!! Ga mata ga miji.. Sun rasa yadda za suyi ga Aisha taje siyo musu abinci sbd tun breakfast basuci komai bah "Zee dawo ta nan ki danne mun wajen dake fidda jinin nan ina zuwa" ba musu Zainab ta saki hannun matar ya tafi sharaf! Ya fadi kan gado.. Kallon juna sukayi ita da Janan cike da tsoro a gurguje ta koma side din da Janan take ita kuma Janan ta fita da gudu ko takan jinin dake jikin ta bata bi ba.. Ko knocking kofar bata yi ba ta shiga da sallama kamar an hankado ta "lfya Janan kika shigo haka duk jikin ki jini? "Baba patient! Patient da mijin ta! "me ya faru da patient? Calm down nd talk to me" da sauri da sauri tayi mishi bayani.. Ko secs 2 be kara ba ya fita cikin hanzari daga office Janan na binshi a baya ya nufi dakin da matar take suna shiga yaga halin da suke ciki ita da mijin ta "Janan taimaka min mu turo gadon ta zuwa emergency room ke kuma Zainab ki yayyafa mishi ruwa yanzu zan turo wani Dr. yaga halin da yake ciki" Gudu gudu sauri sauri haka suka nufi dakin emergency.. Oxygen aka fara sa mata domin numfashin ta yayi sama yana barazanar daukewa.. "Daughter kije ki gyara jikin ki in kin gama ki tafi gida sbd kayan ki ya baci da yawa kuma ki dena yawan kuka ke nurse ce be kamata zuciyar ki ta dinga yawan karaya haka bah"... Jiki a salube ta fito daga emergency room din daidai ta fito shima Dr. Godwin ya fito daga office din shi bata lura da shi ba.. Gefe ya koma yana kallon ta a ranshi yana fadi "ita kuma wannan meke damun ta haka duk jini a jikin ta? Ganin tayi hanyar sauka daga steps yayi sauri ya sha gaban ta "Ke! Miye haka? Jikin ki duk jini kina kokarin shiga cikin mutane kamar baki san aikin ki bah" ko kallon shi bata yi bah tace "excuse me" ganin beda niyyar matsawa ta kauce zata bi dayan gefen da sauri ya sake tare ta haka suka dinga yi har wajen sau 3 gajiya yayi da draman da suke yi ya fizgo hannun ta ya fara janta sai kokarin kwace hannun ta take amma ta kasa "miye haka wai! Ka sake ni! Ka sake ni!..be tanka ta ba kuma be seke mata hannun bah seda suka zo daidai bakin kofar office dinshi yasa key ya bude har lokacin be sake mata hannu bah.. Bayi straight ya wuce da ita sannan ya ciro hanky fari sol daga aljihun wandon shi ya fara goge mata jinin kan fuskar ta wanda har ya soma bushe wa. Be damu da yanda take ture mishi hannu bah se da ya gama goge mata fuskar tas sannan ya jawo hannun ta ya daura mata hankyn akan tafin hannun nata "goge ki fito" ya juya ya fita da harara ta rakashi sannan ta tara hannun ta a pampo ta matso hand wash ta dinga wanke hannun tana istigfari "shi wannan besan haramun bane namiji ya taba macen daba muharramar shi bace! Koda yake ba musulmi bane shiyasa yake abunda yaga dama" haka taita dirje hannun har hand wash din ya kusa karewa sannan ta barshi. A hankali ta dan goggoge jikin ta sbd kar kayan ya jike sannan ta wanke fuskar ta.. "a bayin zaki kwana ne? Seda ta murguda baki kamar yana ganin ta kafin ta bude bayin ta fito yana tsaye ya jingina da bango yayi crossing kafafun shi hannayen shi duka biyu ya zurasu cikin aljihun wandon shi yana facing kofar bayin. Dan nesa dashi ta tsaya amma bata dago bah ganin be tanka bah yasa tayi hanyan waje "Ke! Ya kirata.. Cak ta tsaya ita batayi gaba ba kuma batayi baya bah. A hankali ya tako yazo daidai gaban ta ya tsaya kanshin turaren shi na _Fresh guy_ yana dukan hancin ta. Ganin batada niyyar dago kai ya sunkuyo da kanshi daidai fuskarta yace "baki iya godia bane" "tnx" tace a takaice ta cigaba da dosan bakin kofa. Tana daura hannu kan handle din kofan ya "ban baki izinin tafiya bah karki sake ki kara koda 1 step forward ne" fadi take a ranta "ikon Allah mutum sekace ubana se wani bani orders yake yi kamar a karkashin shi nake aiki gaskiya ya iya rainin wayau" katse mata zancen zuci yayi ta hanyar daura mata lab coat akan kafadar ta. ''wear this nd follow me" kamar kar tasa se kuma tayi tunanin gwara tasa kawai tunda batada wani zabin.. Tana cire hannu daga jikin handle din shi kuma ya bude ya fita.. Haka taita bin shi ba tare da sanin ina za su bah.. Wayar shi ce ta fara ringing yana dubawa ya Dr. Magaji da sauri ya dauka "Hello Dr." "Surgeon G kana ina ne? "Gani zan fita me ya faru" "kazo emergency room yanzu pls"! Ya fada demandingly. "OK, ok gani nan zuwa" kudi ya ciro a aljihun shi ya ya miqa mata "gashi ki hau taxi Dr. Magaji ya kira ni" Mamaki ne ya cika ta a zuciyar ta tace "O! Dama shi a nufin shi gida ze kai ni? Tab! Allah ya kyauta in bishi ko in karba kudin hannun shi" "ki karba kina wasting min tym" firgigit ta dawo daga duniyar tunanin da ta fada "no! Nagode inada kudin transport" "OK, ya miki kadan koh! Let me add more 4 u" wasu kudin ya sake kara mata a kai "take" qin karba tayi ya miqa hannu zai riqe mata hannu tayi saurin maida su baya... Ya fahimci kwata kwata bata so ya tabata wani killer smile ya mata wanda shi kadai yasan nufin shi.. Da sauri ta juya ta fara tafiya shima cikin sauri ya sake miqa hannun zai janyo ta baya wayar shi ta fara ringing dauka yayi cikin azama ya fara sauri "am on my way" ya katse wayan. Yana waigawa yaga Janan har ta bace mishi daga gani.."zaki zo hannu" Da sauri ya karasa emergency room din ya shige.. Cikin sauri Dr. Magaji yace "stitches din da aka mata ya kwance sbd jijjigan da tayi yanzu haka wajen bleeding yake jinin ta se karewa yake yi she is suffering" ya dafe goshin shi hannun daya.. Se da Dr. Godwin ya dubata yace "aiki ya dawo baya yanzu se mun koma dakin theater" da sauri aka turata dakin theater.. Shi kuma ya canza kaya. A waya aka kira lab attendant ta kawo jinin mijin tare da wani leda biyu zuwa dakin theater da sauri ta kawo aka jona ma matar ga oxygen a hancin ta aka fara mata aikin.... _Best of luck_ Wajen su Zee ta koma amma bata basu lbrin abunda ya faru bah se dai tace musu ta bar matar a emergency room. Rakata suka yi inda aka kwantar da mijin matar wanda ya farfado amma an bashi gado ya huta.. Wayan Ya Saleem ta kira yana dauka yace "black sisi ya akayi ne" "Ya Saleem pls kazo ka dauke ni a asibiti bazan iya dawowa da kaina ba jinin wata patient ya bata mun kaya" "jini kuma? Bari in juyo dama yanzu na wuce asibitin ku naje refilling gas kawai ki fito bakin gate" sallama tama su Zee sannan ta wuce. Tana fita ta ganshi.. A mota ta bashi lbrin duk abunda ya faru da matar.. Ba karamin tausayawa matar yayi bah. A haka har suka kai gida. Tana shiga daki ta wuce tayi wanka ta sa dogon riga mara nauyi tayi sallah. Dakin Ummiey ta leqa taga tana barci. Kitchen ta koma ta deba abinci taci tasha ruwa seda ta bari abincin yadan fada mata ta koma dakin ta ta kwanta dan huce gajiya. **** Da dare bayan sun gama cin abinci Abbiey ke tambayar ta ya aikin. Nan ta labarta musu komai suma dai duk sun tausayawa matar addu'a sosai suka mata Allah ya bata lfya.. Daga nan kowa yaje ya kwanta............ *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: ❤❣❣❣💕❣❣❣❣💕💕 *_MATAR DOCTOR_*❤❣❣💕💕💕❣❤❤ (( *_2016_*)) *_Rukky Bae_*😏😏😏 6⃣7⃣****************6⃣8⃣ Alhamdulillah! Anyi operation lfya kuma sun fito lfya. A hankali matar ta fara samun sauki.. Kullum likitoci da Nurses suna duba ta. Tun daga lokacin Dr. Magaji ya dau nauyin ciyar dasu Janan kullum daga gidan shi ake kawo musu abinci.. Yana jin dadin aiki dasu suma suna jin dadin aiki a karkashin sa.. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya. Inda yanzu Janan ta fara sabawa da yima patients alluran anesthesia da kuma sa musu drip. Tunda suka fara aiki da Dr. Magaji kullum 2:30pm yake sallaman su sbd Islamiyan da suke zuwa har yana cema Janan da Aisha "lallai lallai idan saukan ya rage 2 weeks ku fada min kar in manta" suka ce "in shaa Allah za mu fada maka"..... Gefe guda kuma ita da Imran soyayya na kara karfi inda yayi mata alkawarin yana dawowa daga seminar daya je a London ze zo wajen Abbiey neman izini... Ashirin da biyar ga wata aka biya su albashi. Ba karamin farinciki suka yi bah. A ranan Janan ta shiga kasuwa bayan sun tashi daga aiki ta siyo ma Ummiey atampa karamar _Sheraton_ ta saima Abbiey agogunan fata guda 2 baki se kuma light brown Ya Saleem da Ya Khaleel ta siyo musu takalma na maza se kuma Nurulqal dinta tasai mai turaren _Gentle guy_... Har ta fito se ta hango wani shagon Arabian perfumes karasawa tayi ta siya guda 2 _Ameer oud da Alharamain Madina_ tana gama siyayya ta tsare adaidaita ya kaita gida... ***Da dare bayan sun gama cin abinci taje ta dakko kayan data siyo tare da canjin daya rage seda ta ba kowa nashi suna ta murna hade da yaba hankali irin na Janan cuz she is jaz 18yrs zata shiga 19 amma tayi abunda wasu 'yan 25yrs baza su iyi bah Ummiey da Abbiey sun samata albarka sosai Ya Khaleel da Ya Saleem se godia suke mata murmushi tayi sannan tace "kun cancanci fiye da haka"... Canjin daya rage ta ajiye a gaban iyayen ta tace "Ummiey,, Abbiey ga sauran canjin daya rage kuyi anfani da shi.. Kanta Abbiey ya shafa yace "Muhibbaty babu abinda za muyi dasu kinga ki ajiye a wajen ki sbd in bukata ta taso miki kinji! Ummiey tace "kwarai kuwa ki riqe ai naki ne Mamana Allah dai yayi miki albarka tare da yayyin ki baki daya" "Ameen" suka amsa.. Janan bata ji dadin haka ba amma bata san yin jayayya da iyayen nata haka ta hakura.. Hira suka dan yi kafin kowa ya wuce makwancin sa.. Tana shiga ta dauki turaren da ta siyo ma Imran ta shaqa tare da lumshe idon sannan ta bude drawer ta ajiye da niyyar in ya dawo ta bashi as a gift.. Har ta sa kayan bacci ta kwanta wayar ta ta fara ringing ko bata duba ba tasan Imran ne sbd wakar _Aashiqui_ ta sa mai.. Sunyi hiran soyayya sosai har yake fada mata nxt week ze dawo kuma cikin week din zai zo wajen Abbiey.. Tayi murna ba kadan bah se da ta fara hamma sannan yace "gwara in barki ki kwanta kar ki fara min sambatu" murmushi tayi kamar yana ganin tace gudnyt nd swt drmz" shi kuma yace "gudnyt nd chocolate drmz I luv u" da sauri tace "bye" ta katse wayan sbd tasan halin Imran yanzu se yace itama sai tace tana son shi..... ~A week later~ Imran ya dawo Nigeria cike da farin ciki ji yake kamar ya tafi gidan su Janan ya ganta sbd ba karamin missing dinta yayi bah amma se ya fasa yafi son se an bashi izini sannan ze je wajen ta su hadu... Bayan ya koma gida ya kirata ya fada mata ya dawo tayi murna sosai tare da mai Allah huta gajiya... Ranar Thursday da yamma Imran ne tare da Faisal yayan Zee wanda suke kusan sa'annin juna shirye su cikin kaftan harda hula suka zo gidan su Janan se da ya kirata ya tambayeta Abbiey nanan ta tabbatar mai da ya nanan.. Bayan sunyi sallama Abbiey ya fito suka gaisa sannan ya kai su parlon baki yace "Bismillah ku zauna a kujera" cikin jin kunya suka ce "aa Abbiey kasa ma yayi" bayan sun zazzauna Abbiey ya tashi ya bude fridge ya dakko ruwa da drinks hade da glass cups guda 2 ya aza kan tray ya ajiye musu... Faisal yayi gyaran murya ya farama Abbiey bayanin dalla dalla yana sauraren shi se da ya gama sannan Abbiey yayi ma Imran yan tambayoyi shi kuma ya bashi amsa Abbiey ya kara da "Alhamdulillah nayi farinciki da nuna soyayyar ka ga 'ya ta da kuma izini na daka zo nema kuma ka tabbatar min da auren ta zakayi ba wai da wasa kazo bah.. Tor na amince ka dinga zuwa sau 2 a sati ku kara fahimtar juna kafin magabata su shiga cikin maganar" "mun gode mun gode Abbiey Allah ya kara girma" Haka suka bar gidan Imran baki yaki rufuwa dan murna suna shiga mota ya kira Janan ya fada mata yanda sukayi da Abbiey sosai taji dadi har suka kusa gidan su Faisal Imran na waya da Janan seda sukayi parking a kofar gidan sannan sukayi sallama.. Abbiey na shiga gida ya fadawa Ummiey komai ita ma tayi farin ciki jin yanda Abbiey ya yaba da hankalin Imran.. Yace "ina so in kara bincike a kanshi kin san rayuwar yanzu se a hankali" "gaskiya ne" inji Ummiey sannan ta cigaba "Uhum kaga ikon Allah ko? Bakin ka ya bi 'yarka da kake kiranta *MATAR DOCTOR* gashi likita yazo neman auren ta" yace "kedai bari Allah mai iko Allah yasa abokan rayuwa ne su" "Ameen thumma ameen" Ummiey ta amsa... _Shawara ga iyaye.. Ya nada kyau iyaye su dinga yiwa 'ya'yansu fata nagari ba wai su dinga binsu da mugun fata ba domin bakin iyaye ba karamin tasiri yakeyi ba akan 'ya'yan su_ ... _Allah yasa mu dace ameen_ ******* Yau ta kama Friday su Janan na zuwa aka ce list ya fito na Nurses domin za a canza su daga office din da suke zuwa wani.. Addu'a kawai su Janan suke yi sbd basa son a canza su daga office din Dr. Magaji.... Suna dubawa suka ga Aisha zata dinga aiki tare da Dr. Salma ita kuma Zee an barta da Dr. Magaji Janan kuma an hadata da Dr. Godwin... Ba karamin haushi suka ji da aka raba su kuma ranan Monday za su fara aiki da sabbin likitocin da aka hada su... Ita dai Janan ta kasa magana gabadaya bata san ganin Dr. Godwin balle har tayi aiki karkashin gashi kuma babu daman a canza sbd tun daga ministry of health aka tsara list din kuma an aika ooffice din ko wanni Doctor.. Haka suka ta jimami shi kanshi Dr. Magaji be ji dadin abunda ya faru bah amma babu yanda ze yi... Gaba daya ranan sun kare shi cikin rashin walwala Janan kamar tayi kuka dan bakin ciki... _Har na kosa in fara ganin drama tsakanin Dr. Godwin da Janan.. Kuma nasan kun kosa masoya na_😜 *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [11/5, 8:08 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❣⚜ *MATAR DOCTOR*⚜❣❣❣❣⚜⚜❤❣❣⚜⚜❣❤❣❤❤❣⚜⚜⚜❣❤❣⚜⚜⚜⚜❤❤ *Rukky Bae*😏😏😏 6⃣9⃣••••••••••••••••••••7⃣0⃣ *Sunday* Zaune suke gaba ki dayan su a parlor Abbiey yayi gyaran murya ya fada musu komai game da zuwan su Imran sannan ya kara da cewa "Muhibbaty na yaba da hankalin yaron nan sbd ya fada min yanda kuka hadu sannan kuna waya amma be taba zuwa kuyi hira ba sbd be tambayi izini na bah.. Hakan kuma da yayi ya kara mishi kima da daraja a waje na.. Allah ubangiji ya tabbatar mana da alkhayrin dake ciki" duk suka amsa da ''Ameen" amma banda Janan wacce take ji kamar ta nutse a wajen dan kunya gaba daya ma ta kasa dago ido ta kalle su se wasa take da yatsun kafar ta.. Abbiey yace "zaki iya komawa dakin ki dan naga duk kin takure waje daya" ai kamar jira take yi ko rufe baki be gama yi ba ta tashi a guje ta wuce daki... Murmushi yayi tare da girgiza kai sannan suka cigaba da magana anan yake cewa Khaleel da Saleem "ku bazaku fito da mataye ba ko? So kuke in bar duniya ba tare danaga jikoki na ba kenan kai Khaleel yanzu ka doshi shekaru 29 kai kuma Saleem yanzu kana 26 lokaci fa yana kurewa duk da dai aure lokaci ne amma har da niyyar mutum Dan Allah ku yima kanku fada" duk suka yi shiru sbd sun san gaskiya Abbiey ya fada Khaleel yace "Abbiey kayi hakuri in shaa Allah nan bada dadewa ba zamu yi aure ku taya mu da addu'a" Ummiey da bata ce komai ba tunda suka fara magana tace "Allah ya baku mataye nagari sannan kuma ku kara qaimi wajen yin addu'a.. Allah ya zaba muku mafi alkayri" duk suka amsa da "Ameen" sannan Abbiey yace "Allah yayi muku albarka ku tashi ku tafi".. A tare suka tashi suna amsawa da Ameen sannan duk suka fice ...... Janan na zaune a daki tana duba wasu takardu har yanzu zuciyar ta babu dadi sbd maidata office din 'surgeon G' da akayi amma dai yanzu tadan ji sanyi a ranta sakamakon yabon da Abbiey yayi wa Imran.. Tana cikin tunani wayar ta tafara ringing ko ba a fada ba Imran ne. Da sauri ta dauka bayan sun gaisa ya ce "Luvly Angel yau In shaa Allah zan zo bayan magrib hope u r free"... Shiru tayi ta kasa bashi amsa "Angel r u there? "yeah ina ji amma dan ban 2 mins I will call u bck" ding! ta katse wayan. Da sauri taje dakin Ummiey tayi sallama aka amsa mata sannan ta shiga ta same ta kwance a kan gado amma ba barci take yi bah. Gefen gadon Janan ta zauna tana wasa da hannun ta ta kasa magana. "Hulwaty akwai magana ne? Naga kin yi shiru kin kasa magana" "em.. em.. dama.. dama" tashi tayi daga kwanciyar da tayi sannan ta dafa kafadan ta tace "Hulwaty feel free nd talk to me kin san dai babu wacce ta fini a wajen ki ba ma wannan ba ko kin manta we r frnds ke fa da bakin ki kika ce am ur bestie? "ban manta ba Ummiey u r my best nd u will always be" "so tell me am all ears" "Ummiey dama em...em ya kira ni wai if am less busy after magrib ze zo shine na zo in fada miki sbd ban san ko akwai abinda zan yi miki bah kuma ban san ko tym din yayi daidai ba nd I hv to ask 4 ur permission b4 I can make any decision" Tunda ta fara magana Ummiey ke kallon ta kafin ta nisa tace "ke ta daban ce Angel" da sauri ta dago tana kallon Ummiey sbd tayi mamakin sunan da ta kirata dashi cuz Imran kawai ta taba ji yake kiran ta da sunan.. Ummiey ce ta tsamota daga duniyar tunanin data fada ta hanyar kamo hannayen ta tana murzawa kafin ta cigaba "babu abin da za kiyi min koma akwai na yafe kuma tym din it's okay se dai ina so in kara tunatar dake duk da nasan kin sani amma wajibi na ne in sake fada miki a matsayi na na mahaifiyar ki..ki riqe mutuncin ki a duk inda kike ki sani duk abinda za kiyi Allah yana kallon ki kuma shedan babu abinda bazai iya ba domin a cikin wani hadisin mazon Allah (SAW) yana cewa: _"a duk lokacin da baliga mace da baligi namiji su kebe a wani waje su biyu to lallai ne shedan ze kasance cikon na ukun su"_ A cikin wani hadisin ma mazon Allah (SAW) ya kara cewa: _"kada dayan ku ya kebe da mace face a tare da ita akwai muharramin ta_ Hulwaty ki kula da kyau domin yanzu zamani ya canza shedan yana matukar yin tasiri akan mutane especially masoya sbd haka u hv 2 b very careful" Rungume Ummiey tayi tare da fadin "Jazakillah khairan Ummiey u like no other" "oya tashi kije daki ki kira shi ki fada mishi ze iya zuwa" fuska ta rufe cike da jin kunya kafin ta miqe ta fita.. Daki ta koma sannan ta kira shi ta fada mishi.. Yayi murna sosai sannan yace "at long last zan zo in sake ganin cute face din luvly Angel dinta".. Kin san miye? "aa sai ka fada" "kin fi ko wace mace kyau a duniya komai naki is unique nd special no words to describe how beautiful u r Angel" "Hmm Nurulqalb akwai ka da iya tsara zance ur words r cool kai kanka u r so cool in short komai naka is cool.. Yanzu dai mu bar wannan maganan se anjima in ka zo" "OK luv se kin ganni take care of ur self 4 me" "bye banda over speeding kayi driving a hankali" "as u wish my lady" ❤❣❤❣❤❣❤❣❤ ❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [11/6, 12:41 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤ *_MATAR DOCTOR_*❣⚜⚜❤❣❤⚜❣⚜⚜❤❣⚜⚜❤❣⚜❤❣⚜❤❣⚜❤❣⚜❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 7⃣1⃣ 4:00pm Malam Ahmad yazo yi ma Janan lesson bayan ya dawo daga garin su. Ba bata lokaci ta fita tayi mishi ya gajiyan hanya anan take fada mishi saura 2 months ya rage ayi saukan su.. Yayi farin ciki sosai.. Nan yake tambayan ya mutanen gida? Tace "kowa lfya lau sun ce a gaishe ka" "Ma shaa Allah ina amsawa nima kafin in tafi zan leqa mu gaisa" Karatun baya yace ta karanto mishi. Bayan ta karanta tace "Malam na kara amma ban san fassaran ba" "karanto inji se in kara miki tare da fassaran" Tiryan tiryan ta karanto mishi har se da ta kai inda ta tsaya. "gaskiya kin yi kokari kuma kin kyauta da kika kara sbd baki tsaya tunanin bananan ba ki ajiye kice se na dawo Allah ya albarkaci ilimin ki" "Ameen Malam" Kari yayi mata sannan ya fassara mata duka se wajajen 6:00pm suka gama karatun. Bayan ta ninke tarduman har ta wuce ya kira ta ya miqa mata wata bakar leda yace "gashi ki ba Ummiey tsaraban kauye ne kema na kawo miki ridi da kwakumeti duk suna ciki kuma ki mata iso ina so mu gaisa" "Allah ya saka da alkhayri Malam mun gode" Tana shiga gida ta fada ma Ummiey Malam yace su gaisa ga kuma tsaraba ya kawo a baki.. Hijjab Ummiey ta saka sannan ta fita.. Bayan su gaisa ne take mishi godian tsaraban daya kawo musu. "a haba babu komai ai ba ma shida yawa... "aa me yawan kenan mun gode sosai" Sallama suka yi ta koma ciki shi kuma ya wuce.. Kayan kadi ya kawo musu harda daddawa Ummiey tayi murna sosai tace "a lallai zamu sha miyar kuka kenan" Janan tace "ai fa! nasan Abbiey ze yi murna idan yaga anyi miyar kuka" Suna zaune suna cin ridin har aka fara kiraye kirayen sallan Magrib duk suka miqe dan gabatar da sallah Ummiey ce ta shigo ta tarar da Janan kan sallaya tace "Huwalty ki tashi ki shirya kafin ya karaso" "toh Ummiey na" Fita Ummiey tayi ita kuma Janan ta shiga bayi tadan watsa ruwa. Tana fitowa ta bude wardrobe riga da skirt na atampa purple nd white tasa... Body spray kawai ta fesa ta shafa mai bata shafa komai a fuskar ta ba dama ita ba ma'abociyar kwalliya bace.. Ribbon ta dakko tayi parking kalban da Ummiey tayi mata wayar ta ta fara ringing da sauri ta karasa kan gado ta dauka "Assalamu alaikum" "Wa'alaikumussalam my Angel gani a kofar gidan ku" "OK ur highness gani na fitowa in a jiffy" "pls kiyi sauri kin san na kosa in ga cute face dinki" Tace "Toh" da sauri ta dauki purple hijjab din ta me hannu ta saka flat shoes purple ta saka sannan ta fito. Jin motsin Ummiey a kitchen yasa ta nufi can, ganin ta tayi tana daura wani glass bowl akan tray tace "Ummiey ga shinan ya karaso" "tor je ki shigo dashi ki kai shi parlon baki".. Tana fita ta tarar dashi jingine a jikin mota yayi folding hannayen shi a kirji yana sanye da ash caftan.. Da sallam ta kara wajen shi sannan suka karasa parlon bakin.. Kujera me facing juna suka zauna sannan suka gaisa.. "Ina zuwa" tace mishi Da sauri ta shiga kitchen ta daura drink da glass cup akan tray ta fito.. Tana fitowa suka ci karo da Ummiey.. "Huwalty koma kitchen din zaki ga peppered chicken a cikin glass bowl tare da plate nd fork sannan ki dakko babban tray ki kawo nan" Kitchen din ta koma ta dakko sannan ta fito. "Ummiey gashi nan na dakko" "tor yi maza ki kai mishi" Baki bude take kallon Ummiey tace "Ummiey yaushe kika yi wannan? "dazu ne da zan yi girkin dare naga ya kamata ayiwa bako wani abun" "Ummiey ke uwace wacce babu kamar ki" "ni dai wuce ki kai mishi kin barshi yana jiran ki" Peck ta manna mata a kumatu sannan ta koma wajen Imran.. Hiran soyayya suka yi sosai se da aka fara kiran sallan isha'i yace "Luvly Angle zan tafi badan na gaji bah se dan lokacin salla ya shigo.. Nxt Week in shaa Allah zan dawo amma kafin nan ina so in shiga mu gaisa da Ummiey kafin in tafi" Komawa ciki tayi ta sanar da Ummiey sannan ta dawo tace mishi "zaka iya shigowa" A kujera ya tarar da Ummiey zaune. Kasa ya zauna sannan ya gaishe ta. Ita kuma Janan daki ta wuce dan dakko turaren da ta siyan mishi. Tana kokarin fitowa Ummiey ta kirata. Da sauri ta fito Ummiey tace "kije kuyi sallama ya fita" Sanda ta karasa har ya shiga cikin mota amma be kulle kofar ba.. Ledan turaren ta miqa mishi tace "a gift frm my hrt" Murmushi yayi sannan ya karba yace "tnx Angel".. Sallama suka yi har ta juya zata wuce ya kirata.. Dawowa tayi sannan shima ya miqa mata wata yar madaidaiciyar leda yace "ga tsarabar London kiyi hakuri naso in siyo miki abubuwa da yawa amma ban samu chance na shiga kasuwa ba se ana gobe zan dawo sbd aiki yayi min yawa" "nagode Nurulqalbee wannan ma yayi kuma nayi farin ciki sosai" Hannu suka daga ma juna sannan ta koma gida se da yaga shigan ta gida yayi ajiyar zuciya sannan ya tada motar shi ya wuce... Tana shiga ciki ta miqa ma Ummiey ledan da Imran ya bata. Suna budewa suka ga wasu hadaddun flat shoes guda biyu baki se kuma brown.. "kin gode in Abbiey ya dawo se ki nuna mishi" Bayan dawowar Abbiey ta nuna mishi sannan ta dauki abincin ta ta wuce daki kwata kwata yau taki yarda taci abinci da su sbd kunya. Kafin ta kwanta seda suka yi waya da Imran.. ⚜❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜ *_Monday 7:00am_* Dr. Godwin ne ya shigo asibitin cikin shigar black suit nd white sleeve se bakin tie, black cover shoes da bakin sunglasses yayi kyau matuqa.. Hanyar office din shi ya nufa ba tare da ya kula nurses din dake gaishe shi bah. Yana dosan kofar office din shi yaga tarin patients suna jiran shi murda handle din kofar yayi ya shiga ciki to his greatest surprise be ga Janan ba se Jessica da Ruth kawai zaune cikin office din suna ganin shi suka miqe tare da fadin "morning sir" Be kula su ba seda ya zauna akan kujerar shi sannan yace "morning" a taqaice.. Files din dake kan teburin shi ya fara dubawa sannan ya kira me kawo files yace "ina office patients za su iya fara shigo wa" *_7:45am_* Janan kwance a kan gado tana bacci hankali kwance Ummiey ta shigo tana bubbuga kafar ta tana fadin "Hulwaty! Hulwaty!!" "uhumm Ummiey pls let me sleep a little" ta fada cikin muryan bacci "ki tashi fifteen minutes to 8 fa! Kin san dai kinyi latti ko? Wani irin zabura tayi hade da salati tana murza idanu lokaci guda ta dire kafafun ta a kasa da sauri ta wuce bayi tayi wanka tana fitowa a gurguje ta shirya.. 8:05am ta gama shiri ta dakko jakan ta ta fito.. Ummiey ta gani tana fitowa daga kitchen da cooler a hannu "Ummiey ina kwana" "lfya lau Hulwaty ga plantain nan kizo ki karya" "aa Ummiey wallahi nayi latti sosai" "tor tsaya in sa miki a karamar cooler se ki tafi dashi kya ci a can" "Ummiey karki damu zan siya abu in ci idan na karasa asibitin" "Allah ya bada saa se kin dawo ga 500 akan center table ki dauka"... Da sauri ta dauka ta fita... Kwata kwata bata samu adaidaita ba haka ta fara tafiya da qafa gashi akwai nisa zuwa bakin titi daga gidan su.. Se da tayi tafiya sosai sannan ta samu Napep da sauri ta shiga. 8:25am suka karasa asibitin biyan me adadaita tayi sannan ta kara asibitin se faman sauri take yi.. _8:30 am_ tana tsaye a bakin office din Dr. Godwin.... Agogon hannun ta ta duba sannan tace "Ya Rabbi help me! Wani dogon numfashi ta ja sannan tayi knocking kofar.. "yes" taji muryan Dr. Godwin daga ciki.. Dummmmmm!!!! Gaban ta ya fadi. Jiki na rawa tasa hannu ta murda hannun kofar sannan ta sa kafar ta daya cikin office din hade da yin sallama......... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: ❣❣⚜⚜❣⚜❤❤⚜⚜⚜ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣❣❤⚜❤⚜❤⚜❤❣⚜⚜❤❤⚜❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 7⃣4⃣ [11/16, 7:04 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: Wani irin daria ya fashe dashi wanda shi kanshi be san ya iya irin ta ba sannan yace "akan wani dalili zanyi kidnapping dinki? After all ni bama san ganin fuskar ki nake ba da ace dai sonki nake yi watakila da nayi kidnapping dinki yanzu dai ban san in sake cewa komai sbd tun dazu kike ta sani surutu kuma ze iya sani rashin lfya ki dinga kwatan ta mun gidan ku kuma bance ki nuna min hanya da hannu ba da baki zakiyi magana sbd ki biya ni maganan da nake tayi tuntuni har sai na kaiki kofar gidan ku in kuma kika ki gida na zan wuce dake in kuma kina tantama ki gwada" Ido ta zaro waje cike da tsoro a ranta tace "nasan zai iya gwara kawai in mishi kwatancen" da wannan shawaran ta ce "a wurno rd muke" Yace "Ban san gurin ba sbd haka aikin ki yafara yanzu" Haka tai tayi mishi kwatance har suka kai kofar gidan.. ko gama parking be yi ba ta murda hannun kofar ta fita da sauri ta shige gate din gidan su ko waigowa batayi bah.. girgiza kai kawai yayi tare da cewa "zamu hadu gobe ai zaki sani ne" sannan ya wuce gida shima.. Tana shiga tsakar gidan su ta tuno da suit din shi a jikin ta da sauri ta fita amma bata ganshi ba haka ta dawo ciki ta cire suit din ta nade shi ta sa cikin jakan ta sannan ta bude kofar parlor'n da sallama ta shiga ganin su Ummiey tayi a tsaitsaye sai kai komo Ya Khaleel ke yi da waya a hannun shi.. jin sallamanta yasa su juyowa da sauri suna tambayan ina ta tsaya har karfe 8:00pm kuma wayar ta a kashe? Lbr ta basu na rasa abun hawa amma bata fada musu komai ba game da Dr.Godwin.... se a lokacin hankalin su ya dan kwanta.. Daki ta wuce tasa wayar ta a chargy sannan ta shige bayi tayi wanka da ruwa mai zafi hade da wanke suit din Dr.Godwin da kayan ta ta shaya a bayin tana fitowa tasa kayan bacci ta fito daga dakin ta wuce kitchen ta debo abinci ta ci tana gamawa Abbiey yace ta je tayi bacci sbd karta makara ga kuma gajiyan yau... Sallama tayi musu sanna ta shiga daki.. Imran ne yazo ranta da sauri ta kunna wayar nan taga text msgs daga Imran iri iri wanda yake nuna yanda yayi missing dinta da kuma rashin samun ta a waya.. Murmushi tayi a fili tace "Allah sarki Nurulqalbee nima nayi missing dinka" dialing numb din shi tayi taji number busy tana kashewa ya kirata nan tace "naji number busy ne" "Ke nake kira ai kin san tun yaushe nake trying layin ki ne" Hakuri ta bashi tare da fada mishi wayar ce babu chargy.. sosai suka sha hira sannan yace "yau ni zan miki addu'a se ki shafa ki kwanta kinji Angel" "Yawwa Nurqalbee ina jinka" Adduo'i sosai yayi mata sannan ta shafa daga bisani sukayi sallama ta juya ta kwanta cike da nishadi.... ❣⚜❤⚜❣❤⚜❣ Dr.Godwin na koma gida ya wuce dakin shi towel ya dauka sannan ya shiga bayi ya hada ruwa mai zafin gaske ya dade kafin ya fito ya shirya cikin yellow pyjamas.. dining ya wuce yaci abinci yana gamawa ya koma kan kujera ya kalli kwallo sai wajen 10:00pm ya koma daki nan ma seda ya gama danne dannen shi a laptop yana rufewa yaji kanshi ya fara ciwo nan ya tuno yau through out be sha maganin shi bah da sauri ya ballo yasha har yaja bargo ya kwanta ya tuno da hotan da yayiwa Janan zumbur ya tashi ya dakko wayar shi ya zubawa hoton ido yanda tayi murmushi yasa shi shafa screen din wayar a haka bacci ya kwashe shi.... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [11/12, 5:48 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: [11/11, 4:44 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❣⚜ _*MATAR DOCTOR*_❣⚜⚜⚜❣❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜⚜❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜⚜⚜❣❣❣ _*Rukky Bae*_😏😏😏 7⃣2⃣ Kafar ta daya ta sa cikin office din hade da sallama babu wanda ya amsa mata cikin su sbd duk ba musulumai bane.. A hankali ta karasa shigo ta ajiye jakan ta kan kujera sannan taje gaban taburin shi yana duba wani file.. muryanta na rawa tace "Go...od...mo..rning sir" Bai dago ba balle taga yanayin shi ya amsa mata da "morning" Wani dogon ajiyan zucia tayi wanda har Dr.Godwin din yaji amma duk da haka bai dago ba.. Kujeran da jakan ta ke kai ta koma ta zauna tana me jin dadin be mata fada bah... Haka patients sukayi ta shigowa yana basu appointment sbd yau bazai yi ma kowa operation bah.. Lokacin sallah nayi ta tambayi permission din shi sannan ta fita.. Tana idarwa ta fita wajen asibitin.. Wani shagon snacks da drinks taje ta siyo meat pie da hollandia milk sannan ta dawo office din.. Tana shiga taga duk basa nan. Wani sanyi taji a ranta sbd sauri ko kofar bata rufe ba... Wajen zaman ta ta koma sannan ta dakko meat pie din ta bude hade da yin Bismillah a hankali ta fara ci tana sipping hollandian ta ji take kamar ba a cikin duniyar nan take ba sbd dadin abunda take ci har wani lumshe ido.. Tunda ta fara cin meat pie din Dr.Godwin ke tsaye a bakin kofa ya harde hannun shi yana kallon yanda take cin abincin.. Hannun shi yasa a aljihun ya ciro wayar shi ya seta ta daidai sanda ta saki wani murmushi ya kashe mata hoto sai da ya mayar da wayan aljihu sannan yayi gyaran murya daidai ta na cinye last bite da sauri ta dago tana kallon shi cike da tsarguwa ganin ya kafe ta da Ido da kyar ta hadiye na bakin ta har tana kokarin kwarewa.. Ciki ciki ta fara magana "ji yanda ya kafe ni da idanun shi gashi nan na kusa kwarewa" Wajen ta ya karaso yace "me naji kina cewa" "Am.. am.. Ni banyi magana da kai ba" "Toh da wa kike magana in ba dani bah "Ni bada kowa nake yi bah" "Dago ki kalli cikin idona kice bani kike yi bah" Gamgam ta runtse idon ta dan bazata iya kallon shi ba Ido ya kafa mata yana kallon yanda ta runtse ido kamar taga abun tsoro ga eyelashes din ta sun sakko har ya bude baki zai sake magana kenan su Jessica suka shigo cikin office din.. Cak suka tsaya suna kallon su jin alaman an shigo yasa Dr.Godwin saurin kallon kofa ganin su Jessica ne yasa shi bata rai hade da galla musu harara sannan ya koma wajen zaman shi se da ya zauna sannan yace "baku iya knocking bane zaku shigo min cikin office anyhow? "Sorry sir! But mun yi... "Shhhhh surutun ku ya ishe ni haka bana san jin komai" Wajen zaman su suka koma cike da jin haushi.. Ita kuma Janan dadi taji atleast shigowan su ya mata anfani... _2:25pm_ nayi Janan ta fara tattara kayanta dan dama ta saba lokacin da suke office din Dr. Magaji karfe 2:30 suke barin office... wajen table din shi ta nufa dan signing out tana daukan littafin yace "hey miss! what r trying to do? "Uhum uhumm... ina so inyi signing ne cuz it's almost 2:30pm "U came late nd u wanna leave early huh! Shiru tayi ta kasa magana Ya cigaba da cewa "ba yanzu zaki tafi ba" "Dr. Pls let me go zan je islamiya kuma bana so inyi latti" "I said no! Ki koma ki zauna cuz babu inda zaki baki so kiyi latti shine kuma kika zo latti" "But sir.. Be bari ta kai karshen maganan ta ba katse ta "no but! kawai ki koma ki zauna sai tym din da naga dama zan barki ki tafi kuma karki sake cewa komai as u can see na gaji da magana kin gane ko" Jiki babu kwari ta koma ta zauna idon ta duk ya cika da kwalla dolenta ta hadiye hawayen ta dan kar ya raina nata... Wayar ta ta ciro dan buga game unlock button ta danna amma taga be kawo ba sai a lokacin ta tuna bata da chargy a waya dan jiya basu kwana da wuta bah gashi bata zo da charger ba na Dr.Godwin ne kawai manne a jikin socket kuma ita asara take ji ta tambaye shi ya bata aro ta gwammace ta zauna a haka.. gaba daya haushi ya cika ta haka tayi ta zama bata aikin komai.. Bangaren Dr.Godwin yaji dadin abun da yayi mata dan ko ba komai yasan taji haushi dama haka yake so. _3:00pm_ Ruth da Jessica suka yi signing tare da wuce nan fa Janan haushi ya kara kamata ga tsoro kuma duk ita kadai sbd bata san zama daga ita sai Dr.Godwin.. jira kawai take lokacin sallah yayi ta fita daga nan ta wuce gida abun ta... ganin ta kawo ma kanta mafita yasa ta dan murmusa... _3:55pm_ nayi tayi saurin mikewa dama komai nata a hade yake tace "sir lokacin sallah yayi fa" Be dago ya kalleta ba gaba daya ma ya maida hankalin shi kan laptop din dake gaban shi kamar yasan plan dinta yace "kije ki zauna bazaki fita ba har sai tym din danayi niyya" Ido ta zaro waje tace "sir sallah ne fa! "Yeah ai naji abun da kika ce but zan iya miki favour guda daya ki shiga cikin toilet din nan kiyi abun da zakiyi sai ki shinfida dankwalin ki kiyi a kai" Zata sake magana ya daga mata hannu "bana san yawan surutu".. Bata da wani option daya wuce tayi haka dan bata san lokacin da zata koma gida ba kuma lokacin sallan zai iya wucewa... haka ta shiga tayo alwala ta shinfida dankwalin ta a kasa ta fara sallah.. tunda ta fara sallah Dr.Godwin yayi tagumi yana kallon yanda take sallan a nutse duk se yaji ta kara burge shi.. ya shagala da kallon ta har ta idar tana juyowa suka hada ido da sauri ta kauda kanta gefe... _6:15_ hadari ya taso garin yayi bakinkirin ganin haka yasa Janan ta kara rudewa dan bata kaunar ruwa ya taba ta sbd babu wuya mura ta kamata.. Ganin yanda hadari ya taso yasa Dr.Godwin dago da kanshi cike da mugun ta yace "u can go nw" Wani kallo tayi mishi ji take kamar ta fasa ihu da sauri ta dau jakarta ta fita ko kala bata ce ba.. Da sauri da sauri ta fita daga harban asibitin tana fitowa aka fara yayyafi gashi ta rasa abun hawa dan duk adaidaitan da yake zuwa acike yake duk tabi ta qagara ta ganta a gida haka tayi ta tsayuwa har ta dan fara jikewa sai faman tsaki take yi sbd haushi.. kusan minti 4 tayi a wajen sanna dan adaidaita ya tsaya da wani saurayi aciki ta fada mishi idan zai kaita gashi yayyafin ya fara karfi saurayin yace " Dallah Malam ba kudin drop na baka bah kuma inada in da zani ka tsaya a nan kana bata min lokaci" Mai napep yace "haba dan saurayi baka ga ta fara jikewa bane? Naga kuma duk kusan hanya daya zamu bi in na kai ka sai in je in ajiye ta" "Ni ina ruwana to! Kaga in zaka ja mu tafi gwara mu tafi in kuma ka nace sai ka dauke saidai ka bani kudina" Hannu yasa a aljihu zai ciro kudin ya bashi Janan tayi saurin cewa "aa malam jeka kawai bari in jira wani bana so shiga hakkin kowa" Cike da jin tausayin ta mai adaidaita ya burga abinshi ya wuce yana Allah wadar da hali irin na saurayin nan shiko saurayin ko a jikin shi.. Haka tayi ta tsayuwa amma ta kasa samun abun hawa cikin lokaci kadan har ta fara rawan sanyi gashi ruwa yayi karfi wani dakali ta hanga sbd babu inda zata fake da sauri ta nufa dakalin ta zauna tare da tusa kanta cikin cinyoyin ta ruwa na dukan bayan ta so take tayi kuka amma ta kasa.. Tana zaune a haka taji horn din mota kin dagowa tayi dan yanda zuciyar ta ke zafi... A hankali ya bude motar tare da fitowa riqe da lema a hannun shi har ya iso gaban ta tare da durkusawa jin an sa mata lema ruwa ya dena dukan ta ga kuma kamshin turaren shi yasa ta dago suka hada ido ya sakar mata wani murmushi mai sanyi....... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [11/15, 10:10 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣❣❤⚜❤❤❣❤⚜❣❣❣⚜❣❣❣⚜⚜❣❣⚜⚜❤⚜❣⚜❣⚜❣⚜⚜❤❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 *_wannan page din na sadaukar dashi ga duk daukacin masoya na nagode da soyayyar ku agareni da kuma kwarin gwiwan da kuke bani Allah ya bar zumunci.. soyayyar da kuke nuna ma wannan littafin shi ke kara bani courage wajen cigaba da rubuta muku shi_* *_Jazakumullah bi khayr_* *_i luv u lodi lodi_* 😘😘😘😘😘😘😘😘😘 7⃣3⃣ Hada ido suka yi ya sakar mata da wani murmushi mai sanyi wani kallo ta watsa mishi tare da kauda kanta gefe haka yasa jikin shi yayi sanyi ga ruwa na jika shi white sleeve din shi ya jike har singlet dinshi na nunawa haka gashin kanshi ya jike sajen shi ya kwanta lub a gafen fuskar shi.. ganin bata sake kallon shi ba yayi gyaran murya sannan yace "hey! Ki tashi in rage miki hanya danna ga baki samu abin hawa ba in kuma bazaki ba gud nd fyn dan ni bana taimako balle tausayi kema ba wai ina tausayin ki bane kawai naga dama ne".. Yi tayi kamar bada ita yake yi ganin yanda ruwa ke jika shi yasa tadan ji dadi ita ma ko ba komai shima ya dandana yaji.. Sake magana yayi yace "baki ga ruwa na jika ni bane? Ki tashi in kuma baki so inyi tafiyata" Tasan sarai in ya tafi bazata samu abun hawa ba amma ita gani take bazata iya bishin ba dama gashi shi yaja mata har ruwa ya jika ta.. ganin bata da niyyar mishi magana yasa yayi tunanin bari ya fada mata magana hala taji haushi ta bishi yace "kina wani pretending kamar baki so ki bini bayan can karkashin zuciyan ki kina jiran irin wannan opportunity kuma karki manta opportunity comes but only once sbd haka ni zan wuce mota na baki minti daya tak ki gama gulman ki sai ki shigo mu tafi" da sauri ya miqe tsaye dan baya san ta samu damar yin magana sannan ya jingine mata leman yanda ruwa bazai jika ta ba ya juya ya fara tafiya wajen mota ruwa na kara jika shi... Ba karamin haushi maganan ya bata ba amma ta daure dan bata so ya gane taji haushi ko kallon shi bata yi bah.. shikuma a tunanin shi tunda ya gaya mata magana kuma ya juya zai shiga mota hala tayi saurin biyoshi har ya bude motar se ya juya ga mamakin san ko motsi bata yi ba sai ma lemar shi daya gani a kasa ta wurgar Murmushi yayi sannan yace a ranshi "komai tayi yana mata kyau when she gets angry she looks cute in tayi murmushi she looks more cute... zan so in ganta in tana kuka nasa zeyi fitting dinta" a hankali ya kara komawa inda take amma beyi mata magana ba se dai ya tsaya a gaban ta yana kallon ta yafi minti 2 a haka yaga alaman bata da niyyar tashi balle tayi magana hakan yasa shi yinkurin riko hannun ta dan ya daga ta da sauri ta sake dukunkune kanta abun yaso ya bashi daria se ya dake yace "ki tashi nifa na gaji in kuma baki tashi ba i swear with my life sai na dauke ki kamar baby na saki a mota if u think am joking ki tsaya ki gani" hannun sleeve dinshi ya fara rolling sama ganin da gaske yake yi yasa tayi saurin mike wa tana turo baki amma bata tafi ba ya sake cewa "ohh bazaki iya tafiya ba ko? Shikenan lemme carry u" dayan hannun rigan ya sake nadewa sama ai bata jira komai ba tayi saurin wucewa jikin ta sai digan ruwa yake... gwalo yayi mata sanna ya bita shima sai diga yake yi abun ka da dagon mutum har ya wuce ta ya bude mata kofar gaba a hankali ta shiga cikin motar wani sanyi da kamshi suka doki hancin ta bata san sanda ta lumshe ido bah.. zagayawa dayan side din yayi ya shigo ganin tana rawan sanyi yasa shi kashe A.c sannan ya miqa hannun shi bayan seat din ya dakko suit dinshi daya yi hanging ya sa mata da sauri ta kankame suit din duk yana kallon ta amma beyi magana bah.... Kunna motar yayi suka fara tafiya se sharara gudu yake yi babu me cewa wani uffan shi be tambayeta ina ne gidan su bah itama bata fada mishi hanyar bah jin shirun yayi yawa yasa shi kunna wakar _patoranking na my woman my everything_ lokaci zuwa lokaci yana bin wakar haka sukayi ta tafiya.. agogon motar ta kalla taga 7:30pm ido ta zaro amma kuma ita bata so tayi mishi magana ga ruwa ya kara karfi ganin ya dau hanyar Zaria yasata yin saurin cewa "ba nan bane hanyar gidan mu fa" "Aww ashe kina kallo se yanzu kika ga daman yin magana? Na riga na dau hanya duk inda na kai ki nan zan ajiye ki" Baki ta tabe amma can kasar zuciyar ta tsoro ne fal daurewa tayi tace "Hmm ko dai kidnapping dina zakayi ne shiyasa ka bi hanyar nan?...... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [12/18, 12:38 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *MATAR DOCTOR*⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤❣⚜❤⚜❤⚜❣❤⚜ *Rukky Bae*😏😏😏 _Dedicated this page to all my primary and secondary sch frnds and classmates.._ _my unforgettable_😍 _One love to u guys_✌ 7⃣8⃣ Suna hada ido da Dr.Godwin gaban ta ya bada darammmm!! Kasa motsawa tayi daga bakin kofar ganin haka yasa shi dauke ido a kanta ya cigaba da danna laptop.. Yar siririyar ajiyar zucia ta saki sannan ta taka a hankali ta koma wajen zaman ta.. Duk abun da suke yi idon su Jessica yana kai sedai basu kawo komai a ransu ba... Haka suka zauna shiru babu me cewa komai.. 2:20pm Se lokacin Janan ta tuno bata ci komai ba se ruwan shayi gashi har ya kare duk da ba wani yunwa take ji ba amma tana so ta dan ci wani abu ko zata ji dadin bakin ta..... Da sauri ta bude jakarta ta ciro wafer sticks din da Eesher ta basu ta miqawa su Jessica suka ce basu ci.. Bude abunta tayi tana ci har ta gama sannan ta dakko bounty chocolate shima tana ci... Wani irin kara suka ji daga wajen da Dr.Godwin yake da sauri suka kalli direction din suka ga se buga kanshi yake yi akan table ga jini a gefen girar shi a rude duk suka miqe suka yo kanshi Jessica da Ruth sukayi saurin riqe shi a tsawace yace "take off ur filthy hands frm my body" da sauri suka dauke hannun su daga jikin shi suka ce "sorry sir" Ganin haka yasa Janan komawa baya dan tsawan ya razanata... Da hannu biyu ya riqe kanshi sbd juyin da yake yi ga jini yana diga a kayan shi damma kayan baki ne.. Gabaki daya duk ya canza fuskar shi tayi jajawur.. Janan na kallon shi taji ya bata tausayi a hankali ta nufi first aid box dake cikin office din ta dakko hydrogen, cotton wool da plaster cike da tsoro ta karaso bakin table din ta tsugunna...Tunanin ta tsaya yi can dai ta daure cikin rawar murya tace "ex...cuse me" jin muryar ta a kusa dashi yasa yayi saurin bude ido tare da sauke hannu daya yana kallon ta amma be ce komai ba ganin kayan aiki a hannun ta yasa ya fahimci inda ta dosa... A hankali ya cire hannun shi.. Cike da mamakin yanda be yi gardama ko tsawa ba Janan ta fara goge mishi jinin... Hydrogen ta zuba jikin auduga ta shafa a kan ciwon.. Arrrrrgggghhhh ya saki kara sbd zafi da sauri ya ture hannun ta ya kwanta akan table din dan yaji zafi sosai... Reaction dinshi yaso ya bata daria amma ta daure ta sake matsowa da hydrogen din da sauri ya riqe mata hannu yana mata kallon karki sa akwai zafi ta fahimci kallon amma se ta kalli hannun daya riqe mata alaman ya saketa da sauri ya cire hannun shi yana kallon fuskarta...a haka ta samu ta karasa har ta sa mishi plaster din sannan ta tashi zata wuce da sauri yace "auush" komawa tayi ta durkusa dan bata san me yasa yace auush ba... Ganin ta tsugunna yasa yace "baki bani magani ba" Tace "oops! Ina yake? ya mika hannu daidai gefen bakin ta ya ciro karamin chocolate din daya maqale a wajen yasa a baki tare da lumshe ido sannan yace " wannan ne magani na'' Janan kasa magana tayi se ma tashi da tayi ta maida kayan cikin first aid box din dan alamarin shi ya fara ishen ta... Su Jessica dake tsaye tuntuni suka kalli juna cike da mamakin abunda ya faru tsakanin Dr.Godwin da Janan... Wani tari Ruth tayi wanda ya tuna mai suna office din yace "zaku iya tafia se gobe as u can see am sick sannan kuma ba muda aiki daya rage ganin ku makes me fall sick again and again" Jiki a sanyaye suka dau bags din su suka fita suna ta maganan su Janan a haka har suka samu abun hawa kowa ta wuce gidan su... Bangaren Janan kuwa ganin ya ce su Jessica su tafi itama ta dauki jakar ta tana jiyowa taga yana rawan sanyi remote din AC ta dauka ta kashe ta dakko suit din shi da yaki amsa ta daura mishi a jiki.. A hankali ya fara rufe ido tace "can i go? Tunowa yayi da itama tana fama da mura kuma yaji dadin taimakon da tayi mishi duk da be nuna mata ba.. kai kawai ya daga mata alamar eh zata iya tafia... Cike da murna ta fara tafia se taji yace "hey come" Dawowa tayi tace "gani" Yace "ki dau wayata ki kira mun Lawal yazo ya wuce dani gida I can't stay here all alone" A ranta tace "ni ina nasan wani Lawal ma? Kan table din ta duba bata ga wayan ba ta duba side drawers duk bata gani ba tace "nifa banga wayan ba" Cikin muryan jin jiki yace "yana cikin aljihu na ki ciro" Wani irin zare ido tayi tace "whattt! ni zan ciro daga aljihun ka?? *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [12/26, 7:13 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_MATAR DOCTOR_*❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣0⃣ *_Washe gari_* Cikin nishadi da kuzari Dr.Godwin ya tashi tun da yake be taba jin dadin jikin shi irin yau ba.. Farin suit ya yasaka da farin sleeve se red neck tie da farin cover shoes ba karamin kyau yayi ba... Suman kanshi me yawa ya taje sannan ya dau brief case din shi ya fito har ya kai tsakiyan parlor Agnes ta fito da sauri daga kitchen ta tsugunna har kasa tace "good morning oga! Kai kawai ya daga ba tare daya amsa ba Ya cigaba da tafiya tace "ehmmm oga u nvr chop ur breakfast is ready I don put them on d table" Be kalle ta ba ya cigaba da tafiya har ya kai bakin kofa ya waigo yace "yau bazan yi breakfast ba ku cinye keda me gadi" be jira abun da zata ce ba ya wuce... _6:50am_ Yana zuwa asibiti ya fito sanye da bakin glasses cikin takun shi na kasaita ya dinga wuce mutane nurses nata gaishe shi amma be amsa ba sedai yau fuskan shi na dauke da murmushi ga wani annuri dake fita daga fuskan...Yana shiga office din shi yaga babu wacce tazo a cikin su... Yasha ko su Jessica sun zo hakan be dame shi ba se rashin ganin Janan da wuri da beyi ba... Har aka fara shigo da files babu wacce tazo se can yaji knocking yace "yes" Su Jessica ya gani duk daukan shi Janan ce wani gutun tsaki ya saki suna gaida shi ko kallon su be yi ba suka ce "hw is ur health sir? Yi yayi kamar be ji su ba Jiki a sanyaye suka zauna... Sunyi zaton ze musu abun da yake ma Janan in tazo latti ne sbd su samu shiga a wajen shi se suka ga yayi banza dasu.... Tunda suka zauna suke kallon shi sbd kyan da yayi kamar ance ya dago aiko ya kamasu suna kallon shi wani irin banzan kallo ya watsa musu wanda yasa sukayi saurin sauke kansu kasa..... _7:15am_ ta yi knocking yace "come in" Janan ce ta bude kofan ta shigo as usual kanta a kasa bata dago ta kalle shi ba tace "good morning" Be kulata ba jin yayi shiru yasa ta dago daidai nan ya sakar mata wani murmushi wanda ya kara fito da ainihin kyaun shi da sauri ta kauda kai shi kuma ya amsa da "morning" Ta gaisa dasu Ruth sannan ta zauna su ko se faman hararanta suke yi bata ma san sunayi ba 7:30am patients suka fara shigowa can wani mutumi ya shigo dauke da matar shi yana zufa yace "Dr. Matata na bleeding pls Doctor ka taimaka min" Seda ya cire glasses din dake idon shi yace "kaje kayi clearing bills dinka sannan zamu karbeta" Hular kanshi ya cire yan firfita yace Doctor labour ne yazo mata da garda Dan Allah ka taimaka kar baby da matata su mutu" Dr.Godwin yace "bana amsan patient se anyi clearing bills ka gane? Kamar mahaukaci haka mutumin ya fita ya ajiye ta akan wani kujera dake wajen ... Da gudu yaje wajen biyan kudin nan fa aka fada mishi nawa ze biya mutuwar tsaye yayi sbd bashida kudin kuma be san inda ze samu ba... Komawa office din Dr.Godwin yayi yace "Dr. Bani da kudin amma zan biya half in yaso kafin a gama zan nemo sauran.. Dr.Godwin yace "if u r not ready u can go outta my office as u can see I hv lots of patients waiting 4 me" Mutumin yace "Doctor ka taimaka min pls help me kaji tausayin matata" Kamar ya watsa ma Dr.Godwin garwashi haka yaji maganar cikin tsawa yace "kar ka kara cewa in taima ke ka cuz ni bana taimako a rayuwata sannan kuma tausayi!! Bani da tausayi kuma bashida muhalli a waje na domin ban san mene ne tausayi ba sbd haka pay or leave kuma asibitin nan bana taimako bane koma na taimako ne to ni bana taimako" Janan dake zaune daga gefe ganin yanda matar ke nishi ga jini duk ya bata kayan mijin yasa ta fashe da wani irin kuka da sauri ta taso taje gaban Dr.Godwin tayi kneel down tace "Dr.plsss ka karbeta wallahi in be biya kudin ba ayi deducting a salary dina" A razane mutumin ya juyo yace "aa kar ki fadi haka bana so in sa kowa a cikin matsala" Tace "karka damu in shaa Allah babu matsala" Dr.Godwin yana kallon su ga Janan na zubda hawaye ji yayi zuciyar shi na daci tana bugawa da sauri amma baya jin ze iya amsan wannan patient din sbd in ya tuno wasu dalilai nashi Yana cikin tunani yaji Janan ta riqe kasan wandon shi tana kuka me tsuma rai... Gaba daya kanshi yayi zafi be san lokacin daya daka mata tsawa yace "stay out of this or else..... Cikin kuka tace ''or else what? *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:43 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [12/5, 12:34 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣⚜❤⚜❤⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_Alhamdulillah am getting better nw... thank u guys 4 d prayers Jazakumullah bi khayr_* ❤❣❣❤❣❤❤❣ _Dedicated this page to_ _Khairat Dabai_ _Little Eesher_ _Fateema M.Sabo_ _nd ol d grp members of_ _GYARA SHINE MACE_ 7⃣7⃣ Ji tayi ance "ina zaki je? A razane ta juyo dan ta tsorata sbd batayi tunani akwai mutum ba.. ganin Dr.Godwin ne yasa ta dan bata rai sannan tace "lokacin salla yayi" "Ohhh kin fito bada izini na ba koh? Dama kin san akwai laifi akan ki yanzu kin karama kanki wani... saura kije ki dade... Bata bashi amsa ba ta juya har ta fara tafiya se ta tuna da suit din shi baya ta dawo ta ciro a jakar ta cikin wata farar leda me kyau ta miqa mishi amma bata ce komai ba se ma kau da kanta gefe da tayi ganin bata da niyyar magana yasa shima ya yi kamar be ganta ba se ma ciro wayar shi daya yi ya fara dannawa irin shima yayi banza da ita.... hannun ta ne ya fara sagewa jin be amsa ledar ba yasa ta juyo tana kallon shi gani tayi yana danna waya kamar be san tana wajen ba gashi ya hada rai kamar be taba daria ba.. cike da jin haushi tace "gashi mana" Yi yayi kamar be ji ba se da ta kara magana yace "ohh dama ashe kina da baki?miye wannan" "Suit dinka ne na jiya da baka amsa ba na dawo maka dashi" "Ko dai kika tafi dashi kika hana ni hala kina so ne in bar miki ban sani ba tor tunda se yanzu kike kawo wa ki riqe na bar miki" Tace a ranta "lallai ma guy din nan yace wani abu ita me ma zatayi da suit din"... Ce mishi tayi "ni bana so cuz ba abun da zanyi dashi" Yace "ohh! Kina fada mun indirectly wannan is too cheap 4 u tor karki damu zan zabo miki wanda yafi kowanne tsada in kawo miki though ni bana sa kaya me arha se dai designers me arha a ciki shine 50k" ya wani kashe mata ido daya... Zata yi magana yayi sauri katsata ta hanyar daura yatsa akan leban shi yace "shhhhh say no more ki tafi kiyi salla kuma in kika fi 20mins ni da ke ne" be jira ta sake magana ba ya wuce abun shi... Haushi ya kamata kamar ta pashe tana tafe tana mita a ranta "shi wannan guy din ban san meke damun shi ba komai se ya wani tsaya yana iyayi ni ina ruwana da tsadan kayan shi ya cika miskilanci a haka waencan marasa aikin yin suke wani sonshi har suke so suyi fada" mitchwwwww taja tsaki... haka ta kai wajen da aka kebe nayi salla tayi alwala ta shiga seda tayi nafila tadan jira sannan liman ya tayar bayan an idar ta tsaya tayi adkhar sannan ta fito tana sa takalman ta taji muryan Zee tana cewa "yar halas yanzu muke maganan ki kwana biyu bamu hadu ba ikon Allah ashe rabon zamu hadu ne yasa da muka fito daga massalaci muka tsaya anan" cike da jin dadin ganin su Janan ta wani rungume su tace kawayen albarka wallahi kwana biyu nayi kewar ku kuna raina Eesher tace "ku akwai latest fa dama nace se mun hadu duka zan fadi muku" bayan masallacin suka koma suka zazzauna Eesher ta fito da wafer sticks da bounty chocolate ta miqa musu duk sun kosa ta fada masu ganin tayi shiru yasa Janan cewa "hohoho! haba kiyi magana mana kin tsaya yanga se kace kin gammu da hula" Zee tayi carap tace "gane mun hanya wai makaho yaso tsegumi" daria suka yi sbd maganar ta basu daria.. Seda Aisha tayi gyaran murya kafin tace "kun san me yake faruwa ne" a tare suka hada baki wajen cewa "aa se kin fada" "Bazan fada ba kuyi guessing" "Mitchwwww kefa yar rainin seti ce in bazaki fada ba ki barshi baza a yi guessing din ba" cewar Zee Aisha ta kyalkyale da daria sannan gace "tor iya tsiwa karki tsiwance ni ...dama Pharouk ne ya aiko magabatan shi har anyi maganan komai yanzu an tsaida rana nan da wata biyar kunga bayan saukan" mu da wata uku tunda yanzu saura 2months saukan A tare suka wani rungume ta cike da jin dadi... tace "ni ku sake ni kar ku karya ni wannan irin matsa da kuka mun" Janan tace "aww daga abun arziki se ki fara korafi Allah dai ya kaimu musha biki abu namu" Zee ta karasa da fadin "wai akace maganin a kwabe mu" suka tafa Aisha tace "kuma dai kuyi kuyi ku fito da mazajen aure musha biki" Janan tace "tor rasa kunya kar kiga munyi shiru ki raina mu nima My Dr.Imran yazo ya nemi izini gun Abbiey kuma ya tabbatar mun very soon ze aiko in shaa Allah" Zee tace "hehhehe kice tuwo na mai na za ayi gaskiya muna da sha bukunkuna" Aisha tace "Allah ya nuna mana lokacin ke kuma Zee ya muke ciki yaushe ne naki bikin? "Hmm kanku ake ji ni dallah karku dame ni" inji Zee Janan da Aisha suka kalli juna suka tuntsire da daria dan sun san halin Zee kwatakwata bata kula samari..... Sunyi hira sosai har suka tuno daya daga cikin babbar kawar su wato Fateema M.Sabo wacce tana Bauchi tana shan karatu suna waya sosai da ita... Janan tace "aiko in shaa Allah zamuje mu gaida Innar M.Sabo kafin ta dawo huta maybe ma tana nan za ayi sauka da bikin ki Eesher tunda sun kusa hutu Allah ya kaimana ran" suka amsa da Ameen... Kamar ance Janan ta duba agogon ta aiko taga karfe daya da minti 45 ido ta zaro waje ganin taci mintuna sun kai 45 bata koma office ba tasan yau ba karamin wulakanci zata sha wajen Dr.Godwin ba... zunbur ta miqe dan gaba daya tama manta da warning din da yayi mata da sauri tayi ma su Zee sallama ta wuce suka ce "ki jira mu tafi tare mana tace "aa karku damu sauri nake yi" Gudu-gudu sauri sauri ta doshi office din seda tayi Addua'a ta shafa sannan ta bude kofar a hankali tana sa kafa cikin office din sukayi ido hudu da Dr.Godwin gaban ta ya bada darammm!! *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [12/28, 12:04 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣ *_MATAR DOCTOR_*🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣1⃣ Cikin kuka tace "or else what?? Shiru yayi yana kallon ta gabadaya bai ji dadin tsawan dayayi mata ba kuma batayi deserving haka daga wajen shi ba cuz shima jiya ta taimake shi amma bazai iya mata godia ba kuma baya jin ze iya karban patient din sbd abun da ya faru dashi wanda bazai taba mantawa ba har abada amma kuma yana ji a cikin ranshi ze iya karban patient sbd Janan amma bazai bari ta gane sbd ita zeyi hakan ba.... Gyaran murya yayi sannan yace "kina so kisa kanki cikin matsala baki san su ba basu sanki ba zaki daukan ma kanki bashi anyways ko sun gudu ke baki isa ki gudu ba sbd haka dole za a rubuta agreement kin yarda? Da sauri tace "eh na yarda" Paper da Biro ya dakko suka rubuta agreement din harda phone number da signature.. Dr.Godwin ya kara da cewa "duk abun da yaje ya dawo don't blame anybody blame ur self..... Se lokacin ya kalli matar gani yayi kamar bata nunfashi a hankali ya tako yazo gaban mijin ya durkusa tare da daga hannun matar yabass! hannun ya dawo abun duba bugun zucia ya dakko ya gwadata nan yaga zuciarta na bugawa alaman tana da sauran rai cikin sauri yace ma Janan "ki shirya ta kema ki shirya ku biyoni dakin theatre.. Kai kuma kaje ka bada half payment din kace _'Surgeon G'_ ne ya aiko ka" be jira komai ba ya wuce don shiryawa.... Mutumin ya kalli Janan yace "Allah yayi miki albarka kuma na miki alkawari bazan taba disappointing dinki ba" Jiki a sanyaye ya mike yana share hawayen dake kan fuskar shi a haka ya bar office din... _2hrs later_ Dr.Godwin ya fito daga dakin theatre yana cire hand gloves ita kuma Janan da wata nurse suka turo matar zuwa dakin hutu... Tunda aka fito da matar Janan ke trying number'n mijin amma switched off.. Hankalinta ba karamin tashi yayi ba sbd any moment from now matar zata iya farkawa kuma ana bukatar abubuwa dayawa kamar su pads kayan sawar matan da kuma na babies da dai wasu abubuwan da bazaa rasa ba.. Tana cikin tunanin abun yi ne taji ance "me yasa kike tunani? Number'n shi yaki shiga ko? Lokacin da nake fada miki u should stay out of this matter kinki ji gashi tun yanzu kin fara shiga tension kuma kin san yanzu dole a samu wanda ze zauna da ita ko kece zaki bar aikin ki ki zauna da ita cuz naga tausayin ki yayi yawa" Shiru Janan tayi dan bata san me zata ce ba kanta a kasa tace "nagode da taimakon daka mata" Dr.Godwin yace "taimako? Ba taimako bane wannan naga dama ne kawai cuz I don't hv d heart to help, I don't help anyone in my life kuma I don't want anyone to help me sbd komai nake so I will do it my self ko banyi da kaina ba I can use my money cuz I hv money kin gane? "u r mistaken cuz money cannot buy everything! Wani irin murmushi yayi me kama da na yake yace "money is life!! Zata sake magana ya katseta da fadin "shhhhh ya isa haka.. Ya wuce abun shi...... Jiki a sanyaye ta koma cikin dakin da aka bar matar dan hutawa ta kira dayar nurse din suka kai ta dakin da akayi admitting dinta.. Har ta juya zata koma dan dakko babies din taji matar tana fadin "ruwa!ruwa!! a bani ruwa! a bani ruwa! Karku kashe ni ku maida min baby marainiya! Salati Janan ta dinga yi sbd batayi zaton matar zata farka yanzu ba.... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [1/1, 11:07 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_MATAR DOCTOR_*❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to my lovely sis who is more than a frnd to me_❣ _Hauwa Slim Small_❤❣ 8⃣3⃣ Janan tace "me kika ce" Kasa maimaitawa matar tayi sbd kukan daya ci karfin ta.. Kallon ta kawai Janan take cike da mamaki... Ita gaba daya ma ta rasa me zatayi can dai ta nisa ta fara lallashin matar kamar haka "haba baiwar Allah be kamata ki zauna kina kuka ba godia ya kamata kiyi ma Allah daya sauke ki lfya har ga yaran ki biyu kuma a cikin yanayin nan be kamata kina kuka ba sbd baki gama samun sauki ba.. Kamata yayi ace kina bacci yanzu" Matar tace cikin kuka hawaye wani na bin wani "hmm Nurse bazaki gane abun da nake fada ba ni na san se dai wani iko na Allah mijina ze dawo dan bashi da kudi sannan be san inda ze samo ba" ta sake fashewa da wani matsanancin kuka Ganin haka yasa Janan mikewa ta karasa kusa da ita ta dakko alluran bacci zatayi mata da sauri matar ta dakatar da ita da fadin "Nurse ba se kinyi min allura ba ki barni inyi kukan ko zan ji dadi a cikin raina" Janan tace "kiyi hakuri ki sani ke musulmace kuma duk abun da ke faruwa daku muqaddari ne daga Allah kuma jarabawa ce sbd haka ki cire damuwa a cikin ranki ki bada goyon baya wajen neman lfyar ki" da kyar da ban baki Janan ta samu tayi mata allura cikin dan lokaci kadan bacci ya dauke ta sassanyar ajiyar zucia Janan ta saki sannan ta dauki yaran daya bayan daya ta maida su gadon data dakko su se bacci suke yi ta fita harta fara tafiya se can wani tunani yazo mata _"anya zan ba yaran nan su kadai bayan Maman su tana bacci kuma babu wacce zata kula dasu yanda satan jarirai ya zama ruwan dare_ .. _Dayawa daga cikin mutane suka zama babu tsoron Allah a cikin ransu_! _kai!! gaskiya bazai yiwu ba gwara in kaisu dakin kula da jarirai in ba nanny daya ta kulan min dasu tunda se bayan awa biyu Maman su zata farka ni kuma ba lallai bane in dawo ta farka maybe akwai aikin da zan ma Doctor_.... Da wannan shawaran ta koma ta dakko su tare da feeder dinsu in case ko zasu farka su nemi abinci.. Bata sha wahala ba wajen samun nanny din dazata kula dasu kafin ta dawo zuwa anjima.. Office din Dr.Godwin ta koma.. Knocking tayi aka bata izini ta shiga bata kalli kowa ba taje ta zauna su Jessica se hararanta suke ita batama san sunayi ba se a lokacin ta ciro wayar ta a jaka nan taga har 5 missed calls daga Dr.Imran din ta murmushi kadan ta sake tanaso ta kirashi amma tasan Dr.Godwin bazai barta ta fita ba tana cikin tunani wayar ta fara ringing cikin wakan _Ashquii_ kallon gefen Dr.Godwin tayi taga se faman danna laptop yake yi.. Tana so ta dauka amma bata so ta kasa sakewa.. maganar shi ce ta katse da fadin "pick up d call karan yana damu na" Tace "zan iya fita na amsa sbd kar na dame ku? Yace "no ki amsa a nan as u can see babu wanda keda time din jin abun da zaki ce cuz we r all busy" Kamar jira take da sauri ta dauka tare da fadin "Amincin Allah ya tabbata a gareka Nurul-qalbee" "Kema Aminci da Rahmar Allah su tabbata a gareki my pretty Angel" ya fada daga daya bangaren... Nan fa suka fara zuba soyayya gaba daya Janan ta manta a inda take da waenda take tare dasu kalaman soyayya kawai take zuba ma Imran.. Tunda ta fara waya Dr.Godwin ya kasa cigaba da aikin shi sedai kawai ya kafe screen din laptop da ido ji yayi zuciar shi na zafi tana bugawa da sauri da sauri... Mamakin kanshi yake yi a ranshi yace _"what d hell is wrong with me_? _meyasa nake damuwa da yarinyar nan_? _meyasa nake jin wani babban alamari a kanta_? Shi kanshi ya rasa amsan wadannan tambayoyin can wata zuciar tace _"ko dai kana son ta ne_? A hankali ya furta "no! Bazai yiwu ba no! Wata magana Janan ta furta cikin shagwaba wanda yasa Dr.Godwin rudewa tare da da rufe laptop din da karfi yana huci wanda shi kanshi be san yana yi ba lokaci daya idon shi ya kasa yayi ja..... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [12/28, 8:40 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣⚜❤ *MATAR DOCTOR*_⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to my lovely sisters_ _Firdausi Zubairu_ _Maryam Zubairu_ _Fateemah Zubairu_ _Safiyya Zubairu_ _Asma'u Zubairu_ _I really love nd cherish u guys_😍😍😍😘😘😘 8⃣2⃣ Salati Janan ta dinga yi sbd batayi zaton matar zata farka yanzu ba.. Da sauri ta karasa gaban gadon ta zauna a gefe tana shafa kan matar a hankali tare da tofa mata adduo'i cikin kankanin lokaci bacci me nauyi ya dauke matar wani wawan ajiyar zucia Janan ta saki sannan ta tashi taje ta dakko yaran gashi ba a zo da gadon saka yara ba ko kaya babu a jikin su se zanin asibiti da aka rufe su dashi se kuka suke yi abun gwanin ban tausayi.. Wani empty gado ta daurasu wanda yake nesa kadan dana matar duk sun jigata sbd kukan da suka sha se faman tsotsan hannu suke yi cike da tausayi Janan ta bar dakin ta koma office din Dr.Godwin duk da tana cike da fargaba sbd matar zata iya farkawa kuma tana bukatar alluran bacci in ta farka se kuma alluran jijiya sbd rage mata yunwa.. Cikin nutsuwa ta bude kofar ko knocking batayi ba sbd tunanin daya cika mata zucia.. Kamshin turaren Dr.Godwin ne ya alamtar mata tana cikin office dinshi Tana dagowa suka yi ido hudu dashi da sauri ta kauda kanta ita ta rasa dalilin dayasa bata iya hada ido dashi kuma yana mata kwarjini sosai.. Wajen zamanta ta koma ta dauki jakarta sbd tana zaton akwai wasu yan kudi a ciki kuma zasu ishe ta siyan ma yaran kaya.. Gefen table din Dr.Godwin ta tsaya amma ta kasa magana sbd bata san ta ina zata soma ba.. A hankali ya dago yana kallon ta se yaga ta bashi tausayi yau kadai har ta rame ta fita daga hayyacin ta kamar itace bata da lfya... Ji tayi a jikin ta yana kallon ta da sauri ta dago suka sake hada ido amma wannan karan bata dauke ido ba itama ta shagaltu da kallon shi seda taji alaman hawaye na kokarin sakkowa daga idonta cikin azama ta dauke idonta amma kafin nan har hawayen su zubo.. Farin hanky ya mika mata yace "ki share hawayen ki cuz ganin su yana daga min hankali" Cike da mamakin kalman daya fito daga bakin shi ta karbin hanky din tana kallon shi.. Shi kanshi be san ya fadi hakan ba sedai har cikin zuciar shi hawayen ta yana damun shi kuma he mean what he said... Ganin taki magana yasa shi cewa "me ya faru ko kina son wani abu ne? Kai ta daga amma bata ce komai ba Yace " me kike so tor? "Ehhmm.. Dama...dama ina so ne in dan fita zan siyo abu ne shine nake so ka bani izini pls don't say no cuz fitan is very very important plssss" ta hade hannayen ta waje daya.. Yayi niyyar ya hanata amma yanda take pleading ta kashe mishi jiki badan yaso ba yace "u can go" Godia ta tsaya mishi ya daga mata hannu alamar baya so Gudu gudu sauri sauri ta bar office din... A bakin gate din asibitin ta samu adaidaita kasuwa ta fadi mishi zata ba bata lokaci ya dauke ta.. Siyayya daidai gwargwado tayi wanda matar da yaran zasu bukata sannan ta dawo asibitin... Dakin da aka kwantar da matar ta wuce tana zuwa ta tarar da yaran har sunyi bacci sbd wahala ga fuskar su duk jirwayen hawaye... Drawer'n gefen gadon ta ajiye kayan shayi da madaran yaran da ta siyo.. Pharmacy din dake cikin asibitin ta tafi ta karbo alluran bacci dana jijiya ta dawo tana shigowa dakin daidai nan yaran sun farka... Hannuta ta mika ta dauki daya ta bata ruwa da madara sannan ta dauki dayar itama ta bata a tare suka saki gyatsa ita kuma Janan tayi murmushin farin ciki.. Wata tsohuwa dake asibitin wanda Janan ke kira da _'Innata'_ ta roke ta akan tayi ma yaran wanka babu musu ta karbe su sbd tana son Janan... Bayan minti 30 se gashi an shigo da yaran pess sun sha wanka kayan da Janan ta siyo musu me kalan pink nd white aka sa musu nan yara suka fito gwanin ban shaawa dari biyar ta ba Inna amma taki karba tace "haba 'yata sbd na miki abune zaki bani kudi? Ai kinfi karfin haka daga wajena" Janan tace "aa Innata ba dan kinyi min abu bane kyauta ce na baki kuma dan Allah ka ki ki karba" Badan taso ba ta karba hade da yima Janan godia Janan tace "nice da godia Innata" A haka tsohuwar ta bar dakin cike da farinciki... Janan na cikin yi musu wasa taji matar na fadin "La'ilahaillah Muhammadurrasulullah (SAW)" Janan ta tashi taje wajen ta har ta gama bude ido tana shafa cikin ta tace "Baiwar Allah na haihu ne? Ina abun da na haifa ko ta mutu ne? Janan tace "eh kin haihu kuma bata mutu ba" "Tor ina take in ganta? Janan ta koma wajen gadon ta dakko daya ta mika mata ta sake komawa ta dakko dayar cike da mamaki matar tace "wannan kuma fa? Janan tace "duka yaranki ne" Kina nufin 'yan biyu na haifa? Janan tace "eh 'yan biyu ne kuma duka mata" "Alhamdulillah ina Baban su yake? Shiru Janan tayi seda matar ta sake tambayar ta sannan tace "yaje memo cikon kudin asibiti ya dawo" Cike da tashin hankali matar ta fashe da kuka tana fadin "da kyar ze dawo ba zai taba dawowa ba" Janan tace "me kika ce? *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [1/6, 7:50 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤ *_MATAR DOCTOR_*⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to ol d grp members of_ _MATAN ALJANNAH_ _Thanks 4 ur support❤❣ especially Ummu Adnan_ 8⃣4⃣ Maganar da Janan tayi yasa Dr.Godwin rufe laptop dinshi da karfi yana huci wanda shi kanshi be san yana yi ba lokaci daya idon shi ya kada yayi ja.... Imran daga bangaren shi yace "I love u so much my Angel" Cikin shagwaba Janan tace "ni dai ban yarda ba I love u more" Imran yace "aa Angel babu yanda zaayi sanki yafi nawa dan dai baki san yanda nake sonki bane shiyasa kike fadan haka" "Naji kafi sona yaushe zaka zo tor? Kasan dai nayi missing dinka ko" "Am so sorry my Angel kina raina aiki yayi yawa ne but in shaa Allah cikin week din nan zan zo in ga cute face dinki da murmushin ki me faranta raina kuma I missed u more" Janan tace "shikenan my love se ka zo take care of ur self for me" Seda Dr.Imran ya kara jadadda irin son da yake mata kafin sukayi sallama... Rungeme wayan tayi a kirjin ta ta ce "I really love u Nurul-qalbee" Karan rufe laptop din Dr.Godwin ne ya dawo da ita daga yanayin data fada a firgice ta dago suna hada ido taga idon yayi ja ga wani abu dake yawo a cikin kwayar idon shi wanda bata gane me hakan ke nufi ba se wani irin kallo yake binta dashi Yana yin shi ya tsoratar da ita da sauri ta sunkuyar da kanta kasa... Jessica da Ruth da suke zaune a gefe suka kalli juna Jessica ta matsa da kanta wajen kunnen Ruth tace "me kika fahimta daga kallon da Doctor yake ma Janan? Ruth tace "yafi kama da yana jin haushi ko kuma yana kishi" Jessica tace "noo baki gane ba kallon tsana yake mata.. Baki ga yanda yake kallon ta bane" Ruth tace "kuma fa haka ne.. Indai kallon hatred yake mata we r safe" Jessica zata sake magana suka ji Dr.Godwin yayi banging kofar ya fita juyawa suka yi suna kallon Janan suka ga ko a jikin ta tana ma buga buga talking Tom ( _Hahahaha My Momma's best game_ 😂) _15 mints later_ Dr.Godwin ya dawo cikin office din har yanzu be dawo daidai ba wasu files ya dauka da bakin glasses dinshi ya daura lab coat akan kayan shi yace "follow me" Jessica da Ruth suka tashi jiki na rawa Janan ko game dinta ta cigaba da bugawa.. Har ya juya ze fara tafiya se yayi tunani in ya barta ita kadai zata iya cigaba da wayan kuma zatayi tunanin ko yana kishin ta ne ko yaji haushin wayar da tayi dazu da wani.. Yace "hey u! I don't need to repeat my self" Ya juya yayi tafiyar shi su Jessica suka bishi kamar jela.. Tsaki kadan taja sannan ta bi bayan su Daki daki suka bi suka duba marasa lfya daya bayan daya se wani shan kamshi Dr.Godwin yake yi.. Dakin da aka kwantar da matar nan suka shiga ya dudduba patients suna zuwa kan matar nan Dr.Godwin ya nufi kofa da niyyar fita da sauri Janan ta sha gaban shi tace "Doc.baka duba waccan patient din ba yanzu ta tashi" Yace "and so what? Bazan iya dubata ba na gaji I need to rest" Kwalla ne ya ciko idon kamar zata yi kuka cike da mamaki Dr.Godwin ke kallon ta a ranshi yace _"ohh my God! Wannan ta cika shagwaba abun kuka baya mata wuya maybe yanzu in na ki duba patient din nan ta zauna tayi ta kuka dan naga alaman tausayin ta yayi yawa_" Gadon matar ya nufa yafara duddubata nan yaga komai yayi operation din da aka mata was perfectly OK da alama zeyi saurin warkewa dan bata da kan jiki... Matar tace "Doctor kishi nakeji zan sha ruwa" Yace "no bazaki sha ruwa ba yanzu se kin kwana biyu bayan kin fidda iska shine zaki iya fara shan ruwan lipton da fruits da dai abu me ruwa ruwa" Kallon Janan yayi yace "akwai alluran da za ayi mata na jijiya sbd haka ke se kiyi mata cuz nu bazan iya ba" Hanyar kofa ya nufa gab da ze fita mijin matar ya shigo rike da kaya niki niki dukkan su suka maida kallon su kan shi suna mamakin dawowar shi a wannan lokaci *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [2/3, 11:03 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: [2/3, 7:40 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ _in remembrance of our lovely sist *Khadeeja Zubairu Aliyu*_.. _We love u but Allah loves u more_...... _it's been long u left us but we can never erase u in our memories_ _May Allah 4gv u nd may u be among the dwellers of Jannatul Firdaus_.... _Ameen_ _Allah says in d Holy Qur'an_: *_Every soul shall taste death_* *Qur'an 3 verse 185* _we all r waiting 4 our time_ _Ya Rabb!! 4gv us all nd take away our souls whenever u r happy with us_ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣7⃣ _Monday_ Da wurwuri Janan ta shirya ta wuce asibiti sbd bata so Dr.Godwin ya riga ta ko ya fara tsareta da sleepy eyes din shi.. Cikin kankanin lokaci ta shigo asibitin ta ko ci sa'a ta riga duk yan officr din su zuwa amma abun haushi a rufe kofar take ko da tai ma masu kula da wajen magana se cewa sukayi "ai yanzu da key din office Dr.G yake tafia" Cike da jin haushi ta zauna akan kujeran da patients suke zama..... Yau Dr.Godwin cikin mulki da miskilanci ya shigo asibitin as usual yana sanye da suit da bakin glasses tunda ya shigo be cewa kowa komai har Janan dake zaune be kalle ta ba ganin haka ya sa ita ma taki gaida shi tayi kamar bata ganshi ba.. Ta cikin glasses dinshi ya kalleta a ran shi yace "wow! She looks so cute! Yau ta riga kowa zuwa abun is surprising ko dai dama da gangan take zuwa latti? Anyways, ita ta san dalilin zuwa da wuri yau" Ya bude office din yayi shigewan shi ciki... Itama ta bi bayan shi... Can daga baya su Ruth suka shigo a tare yau kayan aikin nasu da gani sabo suka dinka ya matse su ga kirjin su a waje fuska tasha heavy make-up sunyi fixing nails da eyelashes se yanga suke kamar baza su taka kasa ba... Table din Dr.Godwin suka nufa harda dan rankwafawa suna gaida shi kamar ance ya dago idon shi ya ajiye a kansu cikin sauri ya cire glasses dinshi, Jessica harda wani kara jijjiga jiki duk a tunanin ta ganin daya musu ne ya sa shi cire glasses dan ya gansu da kyau.... Cikin tsawa yace "what d hell is this? R u girls insane? Wani irin dressing ne haka? Zaku zo asibiti nd u r dressing shabbily? Party zaku je ko club? Ku kalli kan ku! U r looking so disgusting! Daga yau in kuka kara dressing haka u will see d other side of me" ya buga tsaki "mitchwwwww will u get out of my sight u bunch of idiots? Jiki na rawa suka koma wajen zaman su duk sun razana da yanda yayi musu.. Janan na daga gefe se faman daria kasa kasa take yi a ranta tace "daidan ku kenan" Cike da bacin rai Dr.Godwin ya mike idon shi sun kada sunyi jazir ya bar office din don yau su Ruth sun kai shi bango Seda yayi kusan minti 30 sannan ya dawo cikin office din yana chewing gum yana zama wani cardiologist (likitan zucia) Dr.Bichi ya shigo da sauri yace "Surgeon G pls muna neman taimakon ka an kawo mana patient yanzu tana emergency room kuma akwai bukatan yi mata operation... Cikin azama Dr.Godwin ya miqe tare da fadin bani secs 10 in canza kaya na... Inner room na office din ya shiga ciki seconds 15 se gashi sanye da kayan aiki yace "muje ko? Dr.Bichi yace "we need a nurse wacce zata taimaka mana".. Da sauri Ruth da Jessica suka tashi wani kallo Dr.Godwin ya watsa musu yace "ko a mafarki kar kuyi zaton zaku bi ni theater room da wannan kayan, ku zauna kuyi gadin office dama shine daidai daku.... Ke!! Ki biyo ni in kin ga dama" yana gama fadan haka ya fita abin shi Dr.Bichi yace ma Janan "muje time yana wuce wa" Ba dan taso ba ta bisu dan ke! din da Dr.Godwin yace mata ya bata haushi... Emergency room suka nufa nan taga baby Hanayya ce jini na fita ta baki da hanci Dr.Godwin na kanta yana yan gwaje gwaje suna shigo yace "mu wuce theater room yanzu yanzu" Sallati kawai Janan keyi nan da nan idon ta ya ciko da kwalla tausayin yarinyar ya kamata.... Suna shiga dakin theatre suka fara aikin su Janan haka ta dinga yi kamar kwai ya fashe mata a ciki.. Duk abun da take yi idon Dr.Godwin na kanta se yaga sun kusa hada ido ze kawar da kai gefe... Sun dau awa har 4 cikin dakin theatre kafin suka fito duk sun jike da zufa cikin sauri iyayen suka yo kan su suna tambayan jikin yarinyar su... Be ce musu komai ba ya wuce zuwa office din shi Janan na binshi a baya suna jerowa tare da Maman Hanayya... Suna shiga suka zazzauna ya fara musu bayani kamar haka "abunda ke damun ta shine dai ciwon zucian dana fada muku gwaje gwaje ya nuna cewa bugun zuciar ta is nt normal yana bugawa fiye da yanda ya kamata sakamakon haka se ya haifar mata da taruwan jini a cikin zuciar domin jinin baya circulating ya daskare waje daya har ya kumbura zuciar sannan jinin daya rasa hanyar wuce wa se ya tunkudo mata ta baki da hanci amma yanzu an gama operation lfya sedai mu jira ta farfado muga yanda jikin yake" Ajiyan zucia suka sauke duk tausayin Hanayya ya kama su... Bayan awa hudu ta farfado Alhamdulillah sedai bazata ci komai ba sbd ana mata karin ruwa da jini se sun kare tukunna...... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [January-10-2017 10:09 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ _Na sadaukar da wannan page din ga duk mai suna Rukayya_😜 _I love y'all_❣ 8⃣5⃣ Mijin matar ne ya shigo rike da kaya niki niki dukkan su suka maida kallon su kan shi suna mamakin dawowar shi a wannan lokacin.. Kallon shi Dr.Godwin yayi sannan ya fita abun shi.. Wajen matar shi ya nufa cikin sauri ya rungume ta yama manta da cewa an mata operation.. "Alhamdulillah! Allah nagode maka! Allah nagode maka" Cikin farin ciki ya mike ya nufi wajen Janan yace "nagode da haliccin da kika mun kuma nasan babu abun da zan iya biyan ki dashi.. Allah ya saka miki da mafificin alkhairi ya biya miki dukkan bukatun ki na alkhairi ya baki miji na nagari" "Ameen" Janan ta amsa.. Yace ina "Doctor yake ba yanzu na ganshi ba" "Eh yanzu ya fita maybe ya koma office ne" Gefen gadon ta koma ta saka hand gloves sannan ta dau allura... Dayan side na gadon ya zauna yana kallon matar shi nan yaga tana hawaye cikin kidimewa yace "Rahma me ya faru kike kuka? Hannun shi ta kamo tana shashshekan kuka tace "a ina ka samu kudi? Waya baka? Allah yasa ba bashi ka ciyo ba.. Na dauka bazaka dawo ba har ina tunanin ko ka tafi kenan Nurse nata kiran wayan ka a kashe nace mata bazaka taba dawowa ba.. Ka fada min yanda aka yi ka samu kudi" Ka sani in dai haram ne kada ka ciyar damu dashi ko kayi mana wani abu dashi domin Manzo Allah (SAW) ya bamu lbrn wani mutumi a cikin hadisin shi inda yake cewa _"wani matafiyi ne ya daga hannu yana cewa Ya Ubangiji_! _Ya Ubangiji_! _Amma abin cin shi na haram ne kuma abin shanshi na haram ne sannan tufafin shi na haram ne kuma da haram aka ciyar dashi tun yana yaro tor taya Allah ze amsa mishi"_ "Dan Allah kar ka aikata abun da kasan Allah ya haramta"... Rungumeta yayi yace " madalla da mace irin ki.. Sunan ki ya dace dake domin ke Rahmace a gare ni .. Allah yayi miki albarka".. "Tor ai har yanzu baka fada min inda ka samu kudin ba" "Zan fada miki amma ina abun da kika haifa me aka samu? "yan biyu ne duka mata kuma Nurse zata nuna maka su amma kafin nan ka fada min inda akayi ka samu kudin" Sujjada yayi tare da daga hannu sama yayi ma Allah godia.. Gefen gadon ya sake komawa ya zauna ya ce "bayan fitana daga asibitin nan naje gidan Kawu Halliru na fada mishi halin da ake ciki amma kirikiri yace shi ba yada kudi bare ya bani na tashi zan tafi kenan sega danshi Sageeru ya je yana tambayan shi wai pocket money dinshi ya kare a take ya ciro 20k ya bashi ko nagode be ceba ya wuce.. Wai dan wulakancin Kawu se yake ce min "kasan yara in suka tambaya abu ba'a basu ba zasu iya shiga wani hali bance mai komai ba na fito... Gaba daya na rasa inda zan samo kudin har na fara tunanin in saida kayan sawan mu, ina cikin tafiya zan karasa gida naji horn daga bayana amma ban juya ba sbd tunani yayi min yawa Kamar daga sama naji ana kiran sunana da sauri na juya Ina waigewaige nan naga Muhammad pry sch frnd dina ya fito daga mota.. cikin mamakin yanda akayi ya gane ni na juyo muka gaisa yake tambayana iyali nace suna lfya.. Kallona yayi yace da alama wani abu yana damun na.. Shiru nayi ya dafa ni yace kar in boye mishi komai nan na fada mishi kina asibiti an shiga dake theatre room zaki haihu ana bukatan kudi.. Be tambayeni nawa bane yace in shigo mota muje... Wani super market muka je ya siyo min waenan kayan dana kawo miki.. Har bakin gate din asibitin nan ya ajiye ni sannan ya bude brief case dinshi ya ciro 100k wai inyi manaji sbd babu kudi dayawa a hannun shi kuma in ina bukatar wani abu in kira shi... Kinji yanda akayi na samu kudin.. seda na shigo asibitin sannan naga waya ta babu chargy" Hamdala tayi tare da kara gode ma Allah sannan tayi ma Muhammad addua'a.. Amma bata ce komai ba akan Kawu.. Janan ce ta katse su da fadin "bari ayi alluran sbd ki samu bacci" bata jira komai ba ta mata.. Mituna kadan bacci ya dauke ta.. Mutumin da Janan suka fito yana ta mata godia.. kudi ya dakko ya bata wa na abubuwan data siya amma taki karba sbd ita duk sun bata tausayi kuma sun fita bukata sannan ita Dan Allah tayi musu badan su biyata ba.. Seda yaje yaga yaran shi yayi musu huduba da addua'a sannan suka tafi Office din Dr.Godwin yayi mishi godia ya fita ita kuma Janan ta zauna har time din tashi yayi Dr Godwin bace komai ba ta dau jakarta ta fita be hana ta ba.... ❤❣❣❣❣❤❣❣ _ina so inyi anfani da wannan daman wajen ba dukkanin masoya na hakuri na rashin jina kwana biyu wannan ya faru ne sakamakon rashin samun lokacin da banyi_ _Makaranta yasha kaina_ _amma in shaa Allah zaku dinga jina a duk sanda na samu chance_ _ina sanku fiye da yanda kuke so na_😘😘😍 _Pls ku sani cikin addua'an ku_ *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [1/29, 11:58 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣⚜ _Wannan page din na sadukar dashi ga dukkan masoya na ina son ku fiye da tunanin ku_😘😍😍 *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣6⃣ _2 days later_ Yau ya kama Friday bayan Janan ta dawo daga asibiti Dr.Imran ya kirata yake sanar da ita ranan Lahadi magabatan shi zasu zo ayi maganan aure sbd haka ta fada ma su Ummiey... Cike da mamaki da jin kunya tace "Nurul-qalbee Allah ina jin kunya bazan iya fada mu su ba" "Haba Angel wa kike so ya fada mu su tor? "Ka fada ma Big Bro ko ka fada ma Bro Saleem plsss" "Tor shikenan tunda haka kike so in mun gama waya zan kira Khaleel din in fada mishi" Hira sosai suka yi kafin yayi hanging call din sannan ya kira Khaleel sun gaisa sosai tare da barkwanci irin na abokai nan yake shaida masa abunda ya fada ma Janan.. Farincin ciki sosai yayi da Janan zata samu miji kaman Imran... Yana dawowa gida ya sanar da Ummiey ita kuma ta fada wa Abbiey.... A ranan Abbiey ya kira ya fada ma dangin shi na Makarfi sannan ya fada ma yan uwan Ummiey dake Gombe kowa se fatan alkhairi da sa albarka yake... _Sunday_ Tun asuba Ummiey da dangi suke aikin tarban baki sosai suka gyara gidan se kamshin turaren wuta yake hade da kamshin girke girke kala kala... Janan na tashi tayi wanka ta dau hijab da jakanta tayi ma Ummiey Sallama ta tafi gidan su Zee sbd bazata iya zama a gidan ba.. Karfe 2 daidai Baban Imran da yan uwa da abokanan arziqi suka zo gidan su Janan.. A parlor'n baki aka musu mausaki... Bayan adduo'i da gaisuwa suka gabatar da abunda ya kawo su aka tattauna suka tsaida lokacin aure nan da watanni shida masu zuwa suka bada komai da ake bukata harda sadaki aka rufe taro da addua'a suka ci suka sha kowa ya tafi yana san barka da yaba hali irin ta zuri'ar su Janan Su kansu yan gidan su Janan din sun yaba da kokari tare da halin dattako irin na zuri'ar su Imran.. Se yamma Janan ta dawo gida cike da jin kunya.. Tana shigo yan uwa suka fara mata barka da zuwa suna tayata farin ciki se fadi suke "Allah ya sa Albarka Amaryar wata 6 masu zuwa" Da gudu ta wuce dakin ta harda sa key ta zauna a tsakiyan gado tana maida nunfashi amma can kasar zuciar ta wani farin ciki ne mara misaltuwa.... Sallan Magrib tayi bata tashi daga kan sallayar ba ta cigaba da Dhikiri tana jira a kira sallan Isha'i ta gabatar... Ummiey ce ta shigo dauke da food flask da plate a hunnun ta ta ajiye mata a kan stool na dakin tace "ga abincin ki na san yau bazaki sake fitowa ba sbd kunya karki mata ki kwanta da wuri gobe Monday karki makara...seda safe" tana gama fadar haka ta juya ta bar dakin... Janan na idar da sallah ta ci abincin ta sannan ta wuce bayi tayi wanka tasa kayan bacci tana hawa gado wayarta ta fara ringing murmushi tayi amma ji take kamar kar ta dauka sbd shi kanshi Imran din yau wani irin kunyar shi take ji da kyar dai ta dage ta daga tare da sallama cikin siririyar muryarta... Cike da zumudi da farin ciki Imran ya amsa tare da fadin "My Angel, my Amarya ykk? Ya gida? Ya komai da kowa? Ya aiki? Ya... Janan cikin daria tace "ya..ya din ya isa haka mana yau gaisuwar naga har wani sabon ta ta akayi tor komai da kowa lfya lau Alhamdulillah" Imran yace "torh Mata's nayi shiru haka amma gaskiya yau ina ciki farin ciki mara misaltuwa" "Ohhh har na zama Matar taka kenan? "ai ni gani nake tamkar kin zama mallaki na har na kosa lokacin yazo a kawo min ke daki na.. Ranan ban san wani irin farin ciki zanyi ba" "Hmmm Nurul-qalbee kenan inda rai da lfya wata 8 kamar gobe ne ai" Cikin sauri ya katse ta da fadin "a haba Malama ki dena kara min lokaci wata 6 ne ni inda so samu ne a maida shi wata 3 bari inje in samu Daddy in fada mishi gaskiya a matso da bikin ko in ce ke kika ce a dawo dashi wata 3" Cikin zaro ido tace "haba Nurul-qalbee yaushe na fadi haka pls karka fada kafin ace bani da kunya" "Tor naji na daina amma duk sanda kika kara cewa wata 8 tor sena fada kin ce a dawo dashi wata 3" Seda dare yadan fara sannan yayi musu addua'a suka shafa... Yace "ki kwanta se kinyi bacci zan kashe" Batayi musu ba ta kwanta seda yaji alaman numfashin ta na sauka a hankali sannan yace "ki kwana lfya Angel Allah ya kare min ke daga sharrin shedan" Bata amsa ba sbd baccin ta yayi nisa.... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [2/20, 8:44 PM] ‪+234 807 461 1167‬: [2/5, 8:51 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_MATAR DOCTOR_*⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ _Dedicated this page to my one nd only Bro. Even though u will nt read this novel but u deserve a dedication from me. U r more than a Brother to me u r part of my life_ _I love u so much_ *_Abdurrasheed Zubairu Aliyu_* _# MY STRAWBERRY_# a special name 4 u❤❣❤ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣8⃣ _Bayan wata 1 da sati 3_ Haka asibitin Barau Dikko ya zama talk of d town domin aiki tukuru akeyi a cikin sa gashi likitoci da Nurses sun san aikin su yanzu Janan ta dena kuka in za ayi ma mutum operation sedai har yanzu in taga za ayi se tausayi ya kamata.. Dr.Godwin yayi kaurin suna domin kusan ko ina an san _'Surgeon G' d youngest must chamming nd active Doctor_... ************* Shirye shirye ya kan kama sbd saukan su Janan ya matso saura sati daya.. Sun raba kati ma Nurses waenda suke mutunci har da Dr.Magaji basu mance da shi ba sun kai ma.. Amma Janan ta hana Dr.Godwin katin dan a ganin ta babu anfanin bashi... Cikin lokacin nan aka sallami patients din da aka ma operation domin jikin su yayi kyau sosai.. Kuma Maman Hanayya tayi alkwarin zuwa wajen daukan Janan Ana gobe sauka su Janan suka karbo kayan su gun tela ita da Eesher sun yi kitso se kuma jan lalle da aka masu se yamma likis suka dawo Eesher ta wuce gidan su.. Yan uwan Ummiey na Gombe har sun zazzo maza da mata se kuma dangin Abbiey na Makarfi suma haka zuka ciko mota suka zo se aiki ake yi ... Washe gari tun asuba ta tashi ta fara shi ga wani nishadi da farin ciki daya ke ratsa duk jikin ta ko abinci ta kasa ci sbd doki kayan saukan su fari kal tasa tana sa socks wayar ta ta fara ringing ko bata duba ba tasan Imran ne bayan sun gaisa yake mata fatan alkhairi da kuma addua'a basu dade suna waya ba suka yi sallama sbd kar ta makara.. Tana ajiye wayar taji alaman sako ya shigo kamar kar ta duba se kuma ta dau wayar ta zauna bakin gado tare da bude msg din.. Ga abinda sakon ya kunsa *_Congratulations on ur graduation.. I wish u all d best Baby girl_* Ta karanta text din yafi so a kirga tana mamakin wanda ya turo mata wannan sakon harda ce mata Baby girl ko dai mistake ne ta fada a ranta ganin tunani ba zai mata anfani ba ya sa ta tashi ta karasa shirin ta..... *********** Daya bayan daya aka kira su suka fara karatu wajen a cike yake da jama'a maza da mata Aisha na cikin yan farko da suka fara karatu can daga baya aka kira Janan Pharouk Makarfi kowa yayi shiru nan ta fara karatu da muryan ta me zaqin gaske cikin suratul Bakrah shafin karshe cikin qira'ar Sheikh Sudais.. Yanda take karatun ya sanyaya zukatan masu sauraro dayawa seda suka zubda hawaye domin dadin karatun ta ita kanta karfin hali take yi amma ji take kamar ta fashe da kuka.. Tana kaiwa karshe wajen ya kaure da kabbara... Seda aka gama da yan sanawiyya sannan aka dawo kan mahaddata nan fa aka kowa ya fito yayi nashi karatu Janan aka sake kira ta fito tayi karatu cikin suratul Ahzab da sautin Sheikh Shureim nan fa ta nuna kwarewar ta domin tana son kira'ar kuma ta iya sosai... An basu kyaututtuka da yawa domin Janan ta karbi kyauta kusan guda 5 ciki harda wacce tafi kowa ladabi da kuma tsafta... Sunyi hotuna sosai se faman kukan rabuwa suke da juna... Dr.Magaji da iyalin shi sun zo harda kyauta suka ma Eesher da Janan.. Mmn Hanayya ma tazo kuma ta fada ma Janan har gida zata biya se yamma Baban Hanayya ze zo ya dauke su Can daga gefe ta hango wani zaune kan motar shi yana share fuska da hanky daga baya kuma ya shiga cikin mota ya daura kai akan steering motan..... Shin ko waye wannan saurayi ko ince mutumin?? _Godia da jin jina gare ku masoya na ngd da adduo'in ku Allah ya saka muku da alkhairi ya bar zumunci_ _Allah ya biya muku bukatun ku na alkhairi_ _Sai kun sake jina_😉😉 *_Rukky Bae_*😏😏😏