📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Bismillahirahamanirahim *1:48 pm Monday 10 February* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Z*ahra! Zahara!, sauri ya k'arayi ganin duk kiran da yake mata bata jinshi, dan ta daddage sai rawa takeyi d'an guntun siket d'in dake k'ugunta sai bud'uwa yake, wanda yafi dacewa da a kirashi da sunan tayani tsalle sai 'yar rigarta wacce tayi cib da jikinta kanta a kitse an tubke cukun a tsakiyar kanta amman duk kitson ya tuttujare dan tsufa da yayi. Sai sautin wak'ar nan mai taken, Zahra-Zahra kece tauraruwa zahra-zahra kekkyawa kina da kyawu, na sura, dake tashi da kind'in daya cika illahirin unk'uwar, Matasan kuma da ke zaune a bakin d'an Shagon charging sai dariya suke ganin yadda Zahra keta rawa sunata mik'a mata sweet tare dayi mata tafi. Sauri sosai Yusuf ya keyi har kamar zaiyi tuntub'e yana isa wurin, ita kuwa tana juyowa ganin yadda ya nufota haik'an k'adaran yasa ta faraja da baya-baya tare da rumtse idanun ta tana sauraron ta ina mari zai sauk'a a fuskarta, shiko yana isa gareta yatsunshi biyu yasa ya kamo kunnenta ya matse da k'arfi sannan ya juya ya nufi bakin get d'in shiga gidan su da ita, itako tuni ta saki k'ara tare da yarfa hannu tana kiran. "Aunty na! Aunty na! Hamma Yucuf a cire min kunne na". shiko janta yakeyi da iya k'arfin shi dan yana jin zafin yadda k'arfi da yaji ake sake Zahra take abunda ranta keso yarin k'arama amman duk wata rawa ta iya ga bibiko ita ko yaushe tana cikin maza sannan in an gayawa Aunty bata daukan abun da mahimmanci. A haka suka shiga cikin gidan kai tsaye parlour Auntyn ya nufa da ita, yayinda Mama kuma ke binsu a baya tana. "Kai Yusuf sake mata kunne zaka jawo mata ciwon kunne fa." Shiru yayi har suka shiga parlour inda Aunty take zaune tana jinsu, suna shiga tace kai. "wallahi kai dai Yusuf ka sawa Zahra ido, ai yarinta ce kowa da irin tasa, ka bar 'yarinya ta huta, in ta girma ai zata bari." Turata yayi kan kujera sannan ya wuce bedroom yana zuwa durowa ya bud'e wurin kayan ta yasa hannu ya jawo d'an hijabinta, sannan ya fito parlour yana zuwa ya zura mata hijabin sannan ya kalleta cikin tsuke fuska da zaro ido yace. "Maza b'acemin da gani yanzu d'auki Allonki ki tafi bappa jangird'e in kuma na fito na sameki a wurin Idi mai charge kina rawa sai na karya miki k'afa inga dame zakiyi rawan." Simi-simi ta fice tana ruggume da Allon nata, tana fita kamar kullum yadda ta saba in zata tsallaka titin k'ofar gidan nasu sai ta jawo rigarta ta rufe fuskarta sannan ta tsalla ka, ita in ana duba hanya kafin a tsallaka to ita sai ta rufe fuskarta kuma hon d'in mota ko keke napep baya sata ta bud'e ido bare ta kauce musu, a hakan cikin sa'a ta samu ta tsallaka ta wuce makarantar Allon nasu. Tana zuwa ta shiga cikin taron yaran ta zauna sannan ta fara juye-juye tana wani kakkane ido alamar neman rigima aiko tayi tozaki da Amira yar malamin allon nasu ido ta tsura mata tare da yamutsa fuska ta kuma kalli k'afar Amiran dake da gyambo ga k'udaje sun cika kan ciwon, yawu ta tsirtar cikin harara da tsiwa tace. "ke Amira ki rufe ciwonki ni bana son gani." itama Amira a tsiwace tace. "bazan rufeba ciwonki ko ciwona." ganin suna surutu ne yasa bappa jangirden yayi musu tsawa tare da cewa. "NJange-NJange, be! sini! mimarra! alifi! lallamu! hasakeri!". sannan ya d'ago bulalan hannunshi tare da juyata kan taron d'aliban nashi, lokaci d'aya wurin rud'e da karatun yara da 'yan mata da 'yan samarin, rud'eqar wurin yasa Amira ta d'an matso jikin Zahra har ta d'an goga mata gyambon k'afarta a jikin Zahran, Itako Zahra tana jin ciwon ya gogeta ta kalli Amira cikin tsiwa ta zaro takalmin robar dake k'afarta sannan ta daddage da iya k'arfinta ta zuba mata takalmin a kan gyambon har saida k'udajen dake kan gyambon suka mace tare da narkewa a cikin ciwon, wani irin sanda rewa Amira tayi tare da mimmik'ewa ta cillara k'ara mai cike da azaba, cikin tsoro Bappa jangirde yayi kansu dan duba me ya samu d'iyar tasa, itako Zahra tana ganin yayi kansu ta mik'e tare da cilla allonta gefe ta cire d'aya takalmin dake k'afarta sannan ta arce a saba'in ta nufu gidan su. A gidan kuwa tana fita Yusuf ya kalli Antyn cikin yin magana Kai tsaye yace. "Anty sufa yara amanace ga iyayensu kuma abun kiyayewa ne, fisabilillahi ya za'ayi ace, komai Zahra tayi ke bata laifi a gareki, kullum ita tana cikin maza, sam bakya kula da suwaye take mak'alewa, in anyi magana sai kice yarinta ce, to wallahi in bata nitsuba bazan dena sa mata idoba". yana fad'in haka ya fice ya haura sama inda d'akinsu yake, sauri-sauri ya cire uniform nashi dan yaji an fara kiran sallan la'asar a masallacin k'ofar gidan nasu, A parlour Anty kuwa yana fita, Mama ta kalli Antyn cikin nitsuwa tace. "Antyn yara ke kinaga zancen Yusuf shirme ne ko? to wallahi gaskiya yake gaya miki, domin kuwa Allah ya kawomu wani zamanin da idan kayi sakaci da lura da yaranka to tun suna k'anana wani gardin banza zai lalata miki 'ya sannan ya rabata da budurcin ta da nitsuwarta tabbas iyaye sai an sanya lura a kan yara dole kisan shige da ficen 'yarki ko d'anki. " murmushi tayi tare da cewa. "Kai Mama insha Allahu ba komai Allah zai tsare mana su." Ficewa Mama tayi ganin bazata fahimci abinda ake guje mataba. Shiko Yusuf har ya juyo zai fito d'akin nasu ya sauk'o k'asa ya tafi masallaci sai ya hango Zahra da take gudu da iya k'arfinta ta nufo gida, k'ara matsowa yayi jikin window nasu yana kallonta har ta tsallako koltan sannan tana shigowa cikin gidan, ta ratsa gefen get d'in inda aka jera kan pompo inda yaran mak'ota ke jere suna d'iban ruwa, tana isa wurin ta tsund'uma hannunta cikin bokatin wani yaro ta fara wonke inda Amira ta manna mata gyambon, yaro yana ganin haka ya janye bokatin yana. "Kai Zahra wallahi kin raina min wayo." bata kulashi ba sai kuma tayi kan sauran yaran ta rink'a tsutstsuduma musu hannu da k'afarta a cikin ruwansu, suko sai binta suke da harara suna zare mata ido dan suna tsoron dukanta tunda a gidansu suke d'iban ruwa kullum, gaba d'aya ta jik'a jikinta jigib da ruwa sai d'iga take tol-tol, Kai ya girgiza cikin Al'ajabin hali irin na Zahra sannan ya sauk'o da sauri-sauri gudu-gudu a k'asan step d'in sauk'a ya tarar da Anty, wuceta yayi da sauri, binshi tayi da ido tare da yin murmushi tace. "ohoho Zahra am kinga ta kanki, dan na sani sarai, yanzu haka wannan saurin da yakeyi ke zai jibga." Mama dake Bak'in k'ofar parlour tane ta tab'e baki gami da cewa. "In anbi ta taki a kan Zahra haka zata zama saggartaciya." Hajja Inna ce ta kallesu cikin yanayin fad'an tsofi tace. "ai Zahra kam an bonu da ita yarinya sam batajin magana." ita dai Anty sai Murmushi tayi dan bata fushi kan duk abin da ake cewa a halin Zahra. Shiko Yusuf yana isa inda suke ya karyo bulala a cikin fulawin dake jere a wurin, sannan ya rink'a caud'a matashi a sharabanta, ihu tasa tana tsalle siket d'inta tayani tsalle shima yana tsallen a haka ya rekota har cikin gida, da gudu ta koma bayan Antyn ta nata kuka tana. "Hamma Yucif a kasheni Anty a mutu fa." hannu tasa ta d'agota ta d'aurata kan cinyarta tana dariya tare da cewa. "Kai amman dai Yusuf baka da ta ido, ai ko mutuwa tana kunyan idon uwa." Hajja Inna kuwa dariya tayi cikin jin dad'i tace. "ai da kin mutu da bakiyi magana ba, shegen baki kamar window da bak'ar fuskarki kamar mutanen koma." shiko Yusuf harara ya watsa mata tare da ficewa ya nufu masallacin. Da dere bayan anyi sallan ishah, Yusuf da Sulaiman suka shigo cikin gida yayin da Abba da Daddy ke binsu a baya suna shiga Yusuf ya jawo kujera a tsakiyar gidan ya zauna cikin d'aga murya yace. "Zahara! Zahra! ." da gudu ta fito tazo ta tsaya a gaban shi cikin tsawa yace. "zauna." ba musu ta zauna cikin yanayin nasiha yace. "Zahra! ." "Na'am." "kina jina ko?." "uhmm." "Yauwa to Zahra ki nitsu ko, ki saurareni, dan Allah ki dena fita yawo, kibar bin maza, ki rink'a zuwa makarantar allo, kuma in kinje ki dena dukan sauran d'alibai, ki dena neman tsokana, kibar cin zali, kuma kar in sake ganin kinje bakin shagon Idi mai chargi karki yarda kina yin rawa in yasa wak'ok'in shi, ki rink'a yin karatu kar kina gudowa, in kinje ki dena dukan Amira, kinga d'azuma da kika gudo da naje in tabbayi meyasa kika gudo, Bappa jangirde yace min Amira kika famewa ciwon ta, ki kiyayeni karki k'ara." cikin jujjuya kai ta rink'a cewa. "a k'ara, a k'ara." ita a nufinta zatace bazan k'araba a gwarancin ta kuma ya fito kamar cewane take zata k'arane, hakan kuma yasa Yusuf kamo kunnenta yana matsewa tare da cewa. "Sai na karya k'afafun kuma in tsinke kunnen." da sauri Mama tasa hannu ta jawota tare da buge hannun Yusuf cikin fad'a tace. "Kai Yusuf cewafa tayi bazata k'araba wallahi kana yawan cin zalin Mama nan tawa." Mik'ewa yayi tare da cewa. "Gobe a tsefe miki kai, kuma in naji kina kuka nida ke kuma ni da kaina zan kaiki kitson." ita dai Zahra da haka tayi bacci. Washe gari ya kama asabar ba makarantar Boko dan haka ana idar da sallan asuba Yusuf da Sulaiman suka haura sama suka shige d'akinsu suka rufe sannan suka koma baccin dan hutun weekend. a K'asa kuma Mama ce taketa koran yaran su tafi makaranta karsuyi Letti kasan cewar makarantarsu Arabic da Boko ne su Al'hamis da jumma'a suke hutunsu dan hanka yanzu gaba d'ayan su suka tafi, ita kuwa Zahra sai tsallenta taketayi bayan Anty ta gama komai tayiwa Zahra wonka ta wonke mata kai sannan ta shirya ta cikin irin 'yan guntayen siket d'inta, da suke k'ara mata rigima sannan ta shimfid'a taburma a tsakiyar gidan ta kamo Zahran da nufin fara mata tsifar kan nata aiko ta fara tirje-tirje da koke-koke tana jada baya, sanin halinta sarai ba yarda zatayi ayi tsifan da sauk'iba, yasa ta fizgota ta fara mata tsifan, aiko ta daddage ta b'are baki sai kuka da ihu take, duk ta damula fuskarta da hawaye da majina, ganin Antyn nata bata da niyar saketa yasa ta daddage ta takafa hak'oranta a cinyar Antyn ta kafa mata cizo, da sauri ta saketa tana shafa inda ta cijetan, ita kuwa ana saketa tayi bakin gate a guje ta bar gidan , tana fita da kai rabi a tsefe rabi a kitse tayi bakin titin inda taron matasan unguwar dama na wasu unguwannin suke taruwa. ita kuwa Anty cikin ko in kula taci gaba da harkokinta, har zuwa k'arfe goma na safen Amman ko a jikinta batama yi cekiyar ina d'iyarta mace ta shigaba bare tasan da su waye take tare ba, Ammi ce ta d'an lura da dad'ewar da Zahra tayi bata shigo gidan ba sannan ta kalli amaryar tata cikin ganin sakacinta tace. "Wai yanzu bazaki binciki inda Zahra ta shigaba ba ko." cikin ko gezau tace. "Ya wuce tana shagon Idi ne, ko tayi bacci a can." "kin tabbatar tana can d'in kenan? sannan inma kin tabbatar d'in, shi Idi kina da tabbacin halinshi ne da d'abi unshi ne? ke yanzu ranki ya gamsu da kibar 'yarki mace a tsakiyar Maza?." ta bud'e baki da niyar zatayi magana kenan suka jiyo kukan da Zahra takeyi tare da ihu, da sauri suka juyo gareta Cikin tsoro Ammi ta nufi inda take ganin yadda take tafiya tana tangad'i da layi, sannan ga pant da siket d'inta a hannu duk an tub'e matasu, cikin zaro ido Ammi tace. "Ke Zahra waya tub'e miki kayanki harda pant d'inki?. " cikin wani irin sautin kuka tare da yarfa hannu tana shafa k'ugunta tace. "Id........!!! *By* *Garkuwar Fulani* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 2⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *DEDICATED to Aisha Aliyu Tsamiya* *"I*di ne a ciremin." ido Ummi ta kuma zarowa cikin wani irin yanayi ta kalli Antyn dake zaune a gefensu ta tsura musu ido da yanayin rashin karaya a tattare da ita, tsaki ta d'an ja sannan tace. "Zahra am komai ya faru dake da sakacin mahaifiyarki domin ita sam bata d'auki kula da tarbiyar yara da wani matsayi mai girma ba sam bata lura da zamanin da muke ciki na yawaitar *Fyad'e* akan yara k'anana ba." sai kuma ta jawo Zahran wacce take ta layi da lumshe ido, K'ugunta ta tsurawa ido ganin yadda take ta sosa wurin, ganin duk ta birkice da kuka yasa Ummin ta fara haurawa saman step d'in da da zai kaita sama inda Daddy dasu Yusuf suke, haurawa take tana kiran. "Yusuf! Yusuf! ina kake ? maza fito kazo kaje gun Idi mai shago, ka tabbayeshi dalilin me zai cirewa yarinya suturarta? kuma ya shirya abin da zai cewa Daddyn ku." Shiru tayi ganin Yusuf daya fito daga part nasu ya nufo gunta, cikin muryar bacci yake magana tare da tsuke fuska ya kalli Zahra dake ta kuka, mik'a ya d'anyi sannan ya kalli Ummin tare da cewa. "Ina ganinta ta window tun d'azu, ina kallonta taje shagon Idi tayi tayin rawa, suna bata sweet, ta zauna shan sweet d'inne tayi bacci a wurin, so bata jima da yin baccin ba, naji tana kuka, so nadai ji Idin yana cewa mai gadi wai cinnaka ne ya cijeta." tsaki ta kuma ja cikin jin haushin sakacin da Anty keyi da d'iyarta sannan ta tura Zahra tare da cewa. "Kuma dan cinnaka ya cijeta sai ya cire mata kayanta." ratsawa gefen Ummin yayi yana sauk'owa k'asa tare dabin Zahran a baya yana mai cewa. "Ato ya muka iya, tunda ita Zahra mazane abokan zamanta sannan an sata a makaranta Anty ta dage ta hana wai tayi yarinya, ai tana wahala sai randa sukaga dama take zuwa, toh gashi a gidan bata da aikin yi sai rashin kunya da yawo rawa kamar mazari, sannan a madadin a rink'a korata makarantar allo hakan ya gagara, sai in an tab'ata, ace an samata ido." hannunta ya fizo dai-dai lokacin daya isa inda take, gaban Antyn ya ajiye ta tare da kamo kunnenta ya murd'a cikin fad'a yace. "Wallahi in naga kin kuma shiga shagon Idi sai na miki shegen duka, kuma yanzu za'a tsefe miki wannan buyagin kitson naki, in kika kuskura kikayi mana kuka sai na yage bakin naki." hannu tasa ta rufe bakin nata dan danne kukan da take yin, shiko juyawa yayi ya shiga parlour kakarsu Hajja Inna kan kujera ya konta tare da lumshe ido alamar zai kuma yin baccin, Hajja Inna namai magana amman yayi shiru kamar bai jita ba dan bai samu yayi baccin ba tun kukan tsifan da Zahra tayi ya tashi daga baccin da yake. itako Zahra ganin inda ya shiga ba nisa yasa tayi tsilli-tsilli da ido har aka gama tsifar, sannan aka tubke kayin tare da goge mata fuskarta data cab'ule, kallon ta Anty tayi tare da mik'a mata dari 200 tace. "Hin karb'i kud'in kitson naki, kije Hamman ku zai kaiki gidan kitson." kai ta karya tare da tura bakinta tace. "Hamma ayi bacci fa, Anty aje ni da aina." Murmushi tayi tare da cewa. "Yoh ai dolenki kije dashi tunda duk wanda ya kaiki sai kinyi ta ihu sai in shine ya kaiki kike tsayuwa ayi mai kyau." wurgar da kud'in tayi tare da cire hijabin da aka samata sannan ta nufi part d'in Antyn nata, tana cewa. "Anty na ni ayi bacci." Mama dake bayan tane ta rik'o hannunta tare da cewa. "Yusuf fito ka kaita gidan kitson an gama mata tsefe kan." Fitowa yayi tare da kallon inda take ba magana, ganin kallon da ya mata kawai yasa tasa hannun ta d'auki hijabin tasa sannan tayi gaba, binta yayi a baya suka fice, Dariya sosai Hajja Inna tayi tare da cewa, "Kurama tasan gidan mai babban sanda." dariya sukayi, itako Anty sai cewa tayi. "Ba dolenta ba yadda yake cin zalintan nan. ga fuska kamar ta tsohon soja, ai koni uwarta in Yusuf ya tsuke fuska sai yabani tsoro." "ai shine maganin ta." cewar Ummi. Suko suna fita tana gaba yana binta a baya har k'ofar gidan masu kitson sannan ya tsaya tare da yin sallama, mai gidan da kanshi ya lek'o sannan suka gaisa. "Baba dama Zahra ce na kawo ayi mata kitso." "Toh Yusufa yau kuma an kawo Zahra'u ne, ba matsala. " Kallon ta yayi tare da cewa. "Shiga ayi miki kitson, ina jiranki a nan." ya k'arishe maganar tare da nuna d'an dakalin dake k'ofar gidan." shiko Baba hannu ya mik'a mata yana. "taho mu tafi ko Zahra'u." binshi tayi tana kele baki alamar zata fara kuka, ganin haka yasa Yusuf cewa. "Baba in tayi kuka a turata d'akin *Biri* ya mata kitso." tana jin haka tayi sit da bakin ta, suna shiga Goggon Biri matar dake mata kitson ta fara mata kitson, da tayi motsi alamun kuka sai matar tacewa 'yarta Ladiyo. "Ladiyo bud'e birin yazo ya d'auketa." a haka suka samu sukayi kitson tanata cure-cure har tayi bacci kafin a gama, koda suka gama Baba da kanshi ya ciccibota ya fito k'ofar gida inda Yusuf ke zaman jiranta, hannu yasa ya karb'eta tare da sab'ata a kafad'ar shi, sannan yayiwa Baban Ladiyo godiya da sallama ya nufi gida. Suna isa cikin gidan nasu Yusuf ya tsaya cak a tsakiyar gidan tare da zubawa part d'in Mama ido dan jiyo sautin sheshshek'ar kukan da takeyi k'asa-k'asa sannan yana jin sautin marin da ya tabbatar mishi Abba ne keyi mata shi. Shiru ya tsaya a wurin sai jikin shi dake rawa lips inshi ya kamo ya cija ta ciki lokaci d'aya ida nunshi sukayi jazir gaba d'aya jijiyan dake goshinsa ya taso sama, ya kasa yin gaba ya kasa yin baya sai Zahra dake kan kafad'arsa ya k'ara tallab'e kanta, yana tsaye a wurin har Abban ya fito yana tafe kamar zai bugi babu fuskarnan a murtuk'e, yana ficewa shiko ya nufi part din Maman. A parlour ya sameta zaune bisa kujera ta kife kanta kan cinyoyinta tana kuka mai cike da cin rai, da sauri ya kontar da Zahra kan 2 str, idon shi cike da k'ollah ya durk'usa gabanta sannan yasa hannun shi kan guiwowinta cikin cushewar murya yace. "Mama yauma dukanki Abba yayi ko? Mama me kikayi mishi? ." Da sauri ta d'ago kanta dan bata san da shigowarshi ba hannu tasa ta share hawayen ta ajiyan zuciya tayi tare da cewa. "Kai Yusuf duka kuma?." "Eh mana Mama inba haka ba meya saki kuka?". kauda fuska tayi cikin son b'oye abinda yaron nasu ke son ganowa tace. "Har yaushe zanci gaba da cema Miji baya dukan matarsa, domin hakan ba halin mutanen k'warai dana kirki bane, Abban ka kuma kai shaidane mutun ne managarci mai daraja da mutunci ko mak'otanshi da mutanen gari zasuyi shaidar dottakun sa da mutuncinsa, a kullum ina shaida ma ni Abban ka bai tab'a koda muntsili na ba, Kukan da kaga inayi, rasuwa akayi mana, shine daya gaya min na kasa tsaida hawaye na." girgiza kai yayi cikin rashin gamsuwa da zancen mahaifiyar tashi ya dad'e da sanin boyemai laifin mahaifinshi takeyi, a fili kuma sai tsura mata ido yayi yana kallon fuskarta da tayi jazir alamun marukan da aka yayyarfa mata, idon shi ya rumtse da k'arfi cikin rawan murya yace. "Kiyi hak'uri Mama komai yayi tsanani zaiyi sauk'i komai yanada iyaka watarana sai labari, insha Allah Mama zakibar kukan wannan rasuwan da akeyi miki lokuta da dama duk da bansan wad'anda suke rasuwan ba, amman kiyi hak'uri domin Mahak'urci mawadaci." hannu yasa ya share mata hawayen nata cikin sauk'e numfashi mai nauyi yace. "Mama insha Allah hawayenki zasubar zuba zan saki dariya a madadin wannan kukan, zan cire k'unci a ranki zan samar miki farin ciki." Murmushi tayi cikin jin sanyi a ranta kanshi ta dafa tare da cewa. "Allah yayima Al'barka Allah ya shirya minkai shiryar musulunci Allah ya tsaremin imanin ka da gabban ka." "Amin Amin Maman Yusuf." Murmushi sukayi dukan su dan jin yadda ya wanice Maman Yusuf kamar wanine Yusuf d'in ba shiba, daga nan sukaci gaba da hirarsu sannan ta hadamai tea yana sha suna hira, duk da shi kam Yusuf gaba d'aya ranshi cike yake da k'una da k'uncin yadda mahaifinshi ya maida mahaifiyarshi abin huce haushinsa, ko a woje aka bata mai rai sai yazo gida ya huce haushin sa a kanta, da kyer ya d'an sha tea d'in sannan ya fice ya koma d'akin su. Kan gado ya konta tare da rumtse ida nunshi, a hankali ya nisa cikin tunanin yanayin tsari da tarbiyar gidan nasu......! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 3⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Free page *Asalin zuriyar su Yusuf* *M*arigayi Malam Usman shine kakan su Yusuf, maifin uba gasu Yusuf da Zahra, Malam Usman Asalin haifeffen garin Adamawa ne acikin yankin Girei shi asalin bafula tanin Girei ne, wanda ba sai anyi bayanin kyawun su ba, domin duk wanda yasan fulanin Girei to tabbas yasan kyawawan fulanine masu cikar haiba bugu da k'ari Fulani ne masu fafatawa wurin neman ilimin Arabic da boko shiyasa sunkayi fice da zarrah a cikin jihar Adamawa. Malam Usman shine babba a gidan su yana da k'annen shi 2 duk mata ne sai shine namiji k'anwar shi mai binshi sunan ta Fatima Zahra irin matan nanne masu rakad'i da baki ga tsiwa kuma bata barin ta kwana, sai mai binta itako Amina mace mai sanyi da al'kunya, duk sunyi aure suna d'akunan su da 'yayen su da jikokin su. Shiko Malam Usman a cikin Girei gidan shi yake inda Allah ya azurtashi da yara shida, tare da matarsa Hajja Inna, a cikin yaran nasu kuwa biyu ne rak maza duk saura hud'un mata ne, Allah ya al'barkaci y'ayanshin da haihuwa mai yawa, hakan yasa zuriyar tayi yad'o da al'ummah tsakanin 'yaya da jikoki da 'yayan jikoki duk cikin Adamawa Yola ko wanne sak'o da lungu akwai zuriyar Malam Usman, d'anshi na fari namiji ne, Al'k'ali Muhammad Usman Girei (Abba kenan mahaifin Yusuf da Zulaihat) sai Aisha, Fatima, Maimuna, sai Doctor Aliyu Usman Girei (Daddy kenan mahaifin Zahra) sai autarsu Madina, Duk yaran shi matan nan sunyi aure suna d'akunan su da 'yayayen su da Jikokin su, Mazan kuwa suma duk sunyi aure Abba da Daddy suna cikin gidan mahaifin nasu inda ya zama Babban Family house nasu ya zama jigon duk wani farin cikin zuriyar tasu matansu kuwa Alhamdulillah suna zaman lafiya Arzik'i kuwa Alhamdulillah sunada rufin asiri. Malam Muhammad Abba kenan shi 'yar k'anwar Malam Usman aka Aura mai, 'yar Goggon shi kenan, wacce yara ke kiranta da Mama ikon Allah Abba da Mama suko yara biyu rak Allah ya basu, Zulaihat sai Yusuf wanda yanzu haka shekarun Yusuf 17 years kuma bayan an haifi Yusuf da wata 9 Allah yayiwa kakanshi Malam Usman rasuwa, ya rege sai Innarsu kawai, Abba babban mutun ne mai kima da daraja a idon Al'ummah domin ya kasan ce mutun managarci mai halin gwarai, shi babban *Al'k'aline a babban kotun musulunci dake cikin Yola mai suna HUKUNCIN ALLAH CORT* duk halin nagarta Abba yana dashi, sai dai cach ya kasance mai saurin hannu akan matarsa kuma k'anwarsa d'iyar Goggon shi, sam zaman nasu abun takaici ne, domin ya sawa kanshi d'abi'a da al'adar dukan mace, duk k'ank'antar laifi sai ya ware yatsunshi ya yayyarfa mata maruka da ruwan masifa, wannan abu shine babban abunda ke ciwa Yusuf tuwo a gwarai, duk da Mama nab'oye mai abinda Abban nashi ke keyi amman yana ganewa, yakan je gidan yayarshi Zulaihat su koka tare, toh wannan d'abi'a ta Abba tasa Yusuf ya taso da wani irin murd'ed'd'en hali da miskilanci ko yaushe fuskarsa ba fara'a, koda ko yayi fara'ar Abban shi ke kauda farin cikin nashi da dukan mahaifiyar tashi. Dr Aliyu Usman Girei kuwa matan shi biyu uwar gida Ummi sai Amariya Aunty, Ummi nada yara 5 sai Aunty yaranta 3, Ibrahim sai Mami sai Zahra, wacce takwarace ga Goggon mahaifinta Fatima Zahra k'anwar Malam Usman Kenan, yanzu haka Zahra yar 7 years ne going to 8 Zahra kam kab ta kwaso halin tokwararta harda k'ari, yarin 'yar k'arama amman Al'amarinta ya girmama, duk wani irin neman tsokana da rigima Zahra ta iyashi ga tsiwa da rashin ta ido ga kaud'i da rakad'i ko yaushe kaganta tana cikin gudu, tsabar guje-guje har ya zama ko yaushe dunduniyar k'afarta yana d'ane a sama, bata tsoron kowa ga son rawa kamar mazari, Zahra ba bak'a bace kuma ba mummuna bace amman kasan cewar kab zuruyarsu kyawawan mutanene farare k'al-k'al ne , sai ake ganin Zahra bak'ace dan farinta bai kai na 'yan uwanta ba kuma kyawunta bai kai nasuba, Yusuf kuwa duk ya fisu kyau, kuma shine wanda Zahra ke tsoro, dan Anuty kam sam bata damu da lura da yanayin d'iyar tataba, Ummi Kuwa uwar gidan Antyn Babbar yarta mace ce, Amira sai Sulaiman sai Jafar sai Nana da Auta Zeenat, Suleiman da Yusuf sa'anni ne kuma sune manya a mazan Amira ce kawai ta fisu. Rayuwar gidan abun shawa'a ne domin gida ne, na mu samman zama suke cikin aminci da fahimtar juna, duk da tsaurin hali da ra'ayi irin na Abba k'annenshi na girmamashi suna bin umurnin shi, baya fad'a su musa bare suk'i bin dokarsa, kan komai in ya yanke hukunci to dolene ma kawai subi maganarsa, musamman Daddy da yake kallon shi tamkar mahaifinsu. Aunty Amarya kuwa mahaifiyar Zahra macece mai son yara da sauk'in mu'amala kab yaran gidan d'akin ta suke tarewa, ita da Yusuf kuwa tamkar ya da k'ani suke, bata da yarjejjen d'an aike kamar Yusuf komai shi yake mata duk aikenta shi yake zuwa mata, hakan yasa kab degginta sun san Yusuf, Mamar ta kuwa tamkar jikokin ta su Zahra take kallon Yusuf. In an aikeshi yaje gidan su Aunty kuwa yana ganin gata da so a gun Tatti mamar Anty da Uncle Gambo da Uncle Sani, Gambo shine babba a kan Aunty, Sani kuwa k'anin tane, Baban su baya raye komai na duniya Gombo keyi musu duk da k'aramin k'arfi gareshi, ga fama da karatun Sani, gidan nasu yana cikin Girein suna lallab'a rayuwarsu a hankali, duk da talaucin su ba'a fiye ganewa sabida tsananin tsaftar da Tatti keda shi. *********** Yana cikin wannan dogon nazarin da tunanin yaji Muryar Daddy yana cewa. "Yusuf bacci kakeyi ne?." da sauri ya diro daga kan gadon, gamida murza idanunshi da sukayi jazir, da sauri ya fito, cikin girmamawa yace. "Na'am Daddy gani." ido ya d'an zuba mai tare da nazartan yanayin shi, sai kuma ya matso kusa dashi goshin sa ya d'an dafa tare da cewa. "Baka da lafiya ne?." Kai ya gyada'a mai alamar a,a, "ka tabbatar lafiyar ka lau?. " "Eh Daddy bacci nakeyi shiyasa." Juyawa yayi yana taka step d'in sauk'a tare da cemi shi. "Ka kira Sulaiman kuzo k'ofar gida, akwai aikin masallaci, zaku firfitar da carpet d'in masallacin, za'asa tayis da kuma yin fenti." biyo bayan shi yayi tare da cewa. "Toh Daddy, bari inje in fara, kafin Sulaiman ya dawo ya tafi kaiwa su Mami Abinci". Tare suka fito sannan suka nufi cikin masallacin, Manyan Dottab'an unguwar suna tsaye a gefe, suko 'yan matasan kamarsu Yusuf dama wadanda suka fisu da wadanda basu kaisu ba sunata fito da abubuwan cikin massalanci, ganin duk wurin ya hargitse yasa Abba yace suje su shimfida taburman da carpet din a dai-dai bakin gate d'in gidan nasu in yaso ayi sallan yau da goben a wurin kafin a gama gyaran, haka kuwa akayi Yusuf da Abokin shi Aryan da sauran mutanen sune suka gama kimtsa wurin sannan suka kafa rumfar kanofi a wurin, suna gamawa azahar nayi, anan sukayi sallan cikin jam'i. Gabanin magrib, kamar yadda ta saba, ta faki idon su Mama dake tsakiyar gidan cikin rawa-rawa tsalle-tsalle ta fice, a guje ta nufi shagon Idi inda ya saki kid'a kamar ba kiraye-kirayen sallan magrib aka farayi ba, tana zuwa ta fara rawa tana. " Idi a bani sweet." jawota yayi cikin yin tsilli-tsilli da ido ya d'orata kan cinyarshi ya rink'a lallatsa cinyoyinta yana magana k'asa-k'asa. "Fatima Zahra bintu sai na more kud'in sweet na fa, domin adashe nake zubawa, dole wata rana na kwashi gara." ita ko sai dariya take tana tsalle kan cinyoyin shi shiko sai k'ara mimmik'e k'afa yakeyi yana shafa fuskarta, a gida kuwa duk abinda suke Yusuf na ganin su da yake a saman yake yana al'wala a 'yar barandar dake fuskantar shagon Idin, sauri-sauri yayi al'wala, ya fito kai tsaye bakin shagon ya nufa, yana zuwa ya zaro igiyan charge ya fara shaud'a mata shi a cinyoyin ta, da gudu ta sauk'a, a guje ta nufi gida shiko yana binta a baya, har cikin gida ya rakata sai ihu take da tsalle, kan Mama ta fad'a, tana kare cinyoyin nata, cikin zaro ido yace. "Wallahi in kika kuma fita sai na kumbura miki jiki." sannan ya kalli Aunty cikin murtuk'e fuska yace. "Allah ko Aunty wallahi zan gayawa Daddy irin goyawa Zahra baya da kikeyi, kuma zan kai k'aran Idi gun Daddy da Abba insha Allah zai bar kan titin nan, duk ya meda mana unguwa gurin kid'e-kid'e da tara 'yan iska." Dariya tayi cikin rashin kulawa, ganin hakan yasashi ficewa yana ta fad'a, itako Zahra sai kuka take. yana fita ana tada ik'ama, suka fara sallan magrib. itako Zahra a cikin gida yana fita ta fara tsallenta tana ganin duk su Mama sunyi cikin d'akunan su dan yin sallan, maza ta ruga a guje sai k'ofar gida, tana bud'e gate d'in zata fita, taga taron mutane anyi layi duk sunyi sujadda, gaban Liman tazo har kamar zata wuce, sai ta kuma juyowa, kawai sai ta d'aga k'afarta ta d'aura kan......! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 4⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Hannunshi ta taka mashi yatsun hanunshi, bai kulaba yaci gaba da ibadarshi, saida suka taso, bayan sunyi sallama, ya juyo gefen shi kad'an dan ganin wanda ya takashin, cikin mamaki ya zaro wayar shi tare da haska fuskar ta, wik'i-wik'i tayi da ido tana murmushi, ta wani a zauna a gefenshi, a dole itama sallah takeyi, sai wani motsa baki take tana. "wisih-wisih." kai Kawai ya jinjina tare da yi mata addu'ar shirya a zuciyar shi, itako tana ganin duk an mimmik'e sai gyara zama tayi, Yayan ta Sulaiman ne ya haggota har zai fice sai kuma ya yafitota tare da cewa. "Taho mu tafi gida." kai ta juya mai tare da cewa. "Ban gamaba yaya Culaiman." sanin halinta ba tsoron shi take ba yasashi komawa gefen Yusuf dake karatun azkar yace. "Yusuf ga can Zahra kusa da liman, na kirata tak'i, dan Allah korata gida." shafa addu'an yayi tare da mik'ewa ya nufu inda take ta dungura goshi a kasa, ta d'ago kenan ta hangoshi yayi kanta da sauri ta mik'e tare da had'a tafin hannunta tana kad'ewa, kai ta karya cikin tsoro tace. "Hamma Yucuf a gama salla an tafi gida yanzu." Tsuke fuska yayi tare da watsa mata mugun kallo, da gudu ta fece sai gida. Tana shiga cikin gidan kuma, da tsalle tayi parlour Ummee, ba kowa a ciki sai Zeenat itako Umme tana salla a cikin bedroom, gaban Zeenat ta tsaya tare dasa hannu ta fizge bobon dake hannunta sannan ta fice ta nufi d'akin Mama, k'ara Zeenat ta saki tare da binta a bayan ta, Itako tana zuwa d'akin ta b'uya ta zuk'e bobon sannan ta fito, tana dariya da tsalle tare da kama hannun Zeenat suka nufi d'akin Ummi, suna shiga Ummi ta kamo y'arta tare da cewa. "Zeenat waya tab'aki?. " Da sauri Zahra tayi tsagal tare da cewa. "Ummi ni na k'wace boron inta kuma na shaye." ta k'arishe maganar tana bud'e baki tare da kad'a harshenta, da sauri Ummi tasa hannu zata kamota, aiko tuni ta fece a guje tana dariya, ita kam Ummi shiru tayi tana mamakin hali irin na Zahra wato sam ita bata b'oye laifinta ko wani yayi b'arna in ana cekiyar waye b'ata abu kaza, sai tayi tsagal tace itace, bare kuma in itace tayi laifin, to sai ma tayi bayanin yadda tayi shi, kai ta juya tare da cewa. "Allah ya shirya mana ku." Ita ko Hajia tsagal tana fita d'akin Ummi parlour Auntyn ta nufa inda ta tadda Auntyn nata da su Yusuf da Sulaiman sai Mami da su Nana tana shiga duk suka juyo kanta dan yanzu zata iya sa su Mami da Nana kuka, itako ganin Yusuf na wurin sai ta rab'e gefen Auntyn ta ta zauna shiru ta nitsu kamar shinkafar walima, ganin bata kula kowaba yasa sukaci gaba da hirarsu, can Yusuf ya kalli Mami tare da cewa. "Mami karb'o min ayon a gun Mama." shiru Mami uwar mannin hauka tayi kamar bata jishiba, itako Zahra da tsallenta ta mik'e tare da cewa. "Hamma Yucut ni an karb'o maka." Harararta yayi yace. "Tafi daga nan mara kunya ke me kika iya in banda fitsara." jawota Aunty tayi cikin dariya tace. "Ayyah Tinana ke dai komai kikayi sai anga laifinki." sai kuma ta juyo ta kalli Yusuf d'in tare da cewa. "Wallahi kai kanka kasan kab yaran gidan nan ba mai son aike kamar Zahra ita bata k'in aike ko kad'an, Mami da Nana da kuke son sune iyayen k'iwuya da mannin hauka." ido ya zarowa Mami tare da buga mata tsawa. "Maza tashi ki karb'o min banza uwar mannin hauka." simi-simi ta mik'e taje ta karb'o mashi, tana kawo mai ya karb'a zai fara gugar kenan akayi kiran sallan ishah, jin kiran sallan yasa suka fice shida Sulaiman. Bayan an idar da salla, suka shigo gida parlour Aunty suka shiga tare da abo kinshi Aryan da Sulaiman d'in suna shiga suka samu tuni Zahra ta b'ingire tayi bacci sai numfashi take sauk'ewa, Murmushi Aryan yayi tare da cewa. "Aunty har Goggon Daddy tayi bacci kenan?." Murmushi tayi tare da cewa. "Ba doleba, sam bata da hutu sai dere asuban fari Idi zai tayar da ita da kid'e-kid'en shin nan, gashi ita ba kasafai take baccin rana ba ga gajiyan dukan da Yusuf ke mata." Tab'e baki Yusuf yayi sannan ya fara gugan yana cewa. "In sha Allah next week zan canza mata school in taga dama tayi ta kuka har ta fashe, kuma na Arabic da bokone ga hadda ba k'ak'k'autawa zan kaita inda zata wuni tun safe sai shida na yamma, wala Allah in taga ita d'aya ne ba yayunta ta rege masifa da dukan 'yayan mutane, amman zata bar zaman banzan nan kam da kwad'ayin tsiya." Sulaiman ne yayi dariya cikin jin dad'in shawarar Yusuf yace. "wallahi kuwa irin makarantar ce kawai maganin ta." itako Aunty ido ta zuba musu tana musu kallon, to mugaye, cikin dariya Aryan yace. "Ni kam Anty aji nawa Zahra take ne?." cikin dariya tace. "Kaga Aryan k'yalesu mugun baki suke mata, kuma in sha Allah shekarar da zasu gama digiri d'insu na forko a shekarar zatayi candy." tsaki Yusuf yaja tare da cewa. "A hakan ko?, koda yake ai ita uwar zarmiya ce." sai ya kuma kalli Aryan tare da cewa. "Ka ganta nan ita batayi noziri ba , tun tana da shekara ukuaka shigar da ita, amman sai tayi ta jibgar yayan mutane tana gudowa daga ajinsu ta koma ajinsu Mami, a haka ake kulum dan dole aka barta ta fara karatunta daga Pramary one ai shiyasa suke tafiya tare dasu Mamin inba dan masifarta ba da dole suna gabanta da shekara uku fa." cikin yin dariya Suleiman yace. "Kuma yaseen kanta naja sosai tafi su Mami gane abinda ake musu lokuta da dama ita ke zuwa ta uku." cikin jin dad'i Anty Amarya tace. "In sha Allah tana da shekara tara zata gama primary, tunda gashi yanzu tana primary 4 kuma yanzu tana da 7 years so kaga a 9 years zata gama pramarynta sannan in sha Allah a shekara goma sha shida zatayi Candy tana da 20 years ta gama digirin d'inta, sai kuma ta darje santalelen miji na gani na fad'a wanda duniya ke ji dashi a mata auren gata." dariya sukeyi sosai, duk da lissafin Anty amarya dai-dai yake amman abin kamar almara ne ita kuwa sai kallonsu take tana. "To mugaye ku zuba ido yan hasada zaku gani ai, dan ni na yarda da ilimin da fahimtar Tinana dan nasan kanta yana jaa sosai." sai kuma sukayi dariya tare da cewa. "Muna nan kuwa zamu gani, in dai bata canza haliba to da kamar wuya, inko ta canza hasashenki zai iya zama dai-dai." da haka sukaci gaba da hirarsu, har zuwa k'arfe tara sannan Aryan ya karb'i littafin da yazo amsa gun Yusuf suka rakashi ya shiga taxi ya nufu cikin Jimeta a mubi raun about ya sauk'a sannan ya shiga keke napep d'in da zai kaishi bayan PZ. Aryan abokin Yusuf ne tun primary school tare suke, har yanzu Aryan maraya ne, bai da kowa sai kakarsa da k'anwar Rayhana, mahaifinsu ya barmusu dukiyar da dai zata iya daukar nauyin rayuwar su, Amman duk da haka rashin jigo abune mai shiga Al'amuran mutum bare ace tsohuwa ce kawai ke kula dasu. Kamar yadda Yusuf ya tsara haka abun ya kasance, daya gayawa Daddy batun a tsanantawa Zahra batun zuwa wannan makaranta akai-akai kafin ya gama mata cuku-cukun sabuwar makarantar da yake nema mata, ba wuya aka medata haik'an k'adaran aka tsananta mata doka a gida da makarantar, daga nan kullum safiya sai ansha fama da Zahra kuka da ihu sai mutanen unguwar kab sunji kafin su tafi, gwara in Yusuf bai rigasu fitaba, to nan da ta fara in ance ga Hamma Yusuf sai tayi shiru tana tsilli-tsilli da ido. Zuwa shagon idi kuwa har yau tana zuwa, domin suna dawowa school ko gida bata shiga sai taje gunshi da safe kuma kullum sai taje, amman duk da haka sakaci irin na wasu iyayen Aunty bata wani kulawa bare tasan me yake aikatawa d'iyarta har ta mak'ale mishi haka, shiko Daddy baida wani isheshen zaman da zai sawa yaranshi ido yana fama da Aikin samo musu na rufin asiri . Yauma kamar kullum Ibrahim ne ya d'aukota daga shagon Idi, da kyer akayi mata wonka sannan aka shiryata sai ihu take da burburwa, su Mami da Nana duk sun gama shirinsu ita ake jira, tea aka bata dan ta d'an sha kafin su tafi, Mami na ganin yadda ta karb'i cup d'in tasan yanzu zata iya b'ata mata uniform da ruwan tea d'in dan haka sai ta matsa gefen ta, ita ko tana sha tana kuka, sai ga Nana kuma da rakad'inta tana. "ke wallahi Zahra kullum sai kinsa munyi letting." aiko bata rufe bakin taba taji ta watsa mata ruwan tea kam a jikinta, daga nan dembe ya tashi, da kyer aka rabasu aka samu Sadik ya kaisu dan makarantar ba nisa Amman duk da haka sai sunyi ta goyon Zahra kafin a isa, dan tsayuwa take tsakiyar titi tayi ta kuka dole sai an goyata, Inko taga dama tana bayan tana fad'a da wanda ya goyetan har cizo sai tayi musu. Yamma lis aka taso su daga makarantar, tana bayan Ibrahim suka iso dai-dai k'ofar shagon ido inda ya saki sauti kamar wurin rawa, hannu tasa tana ture Ibrahim tare da cewa. "caukeni zanje gun idi zai bani cweet. " bai kulata ba yaci gaba da tafiya da ita a bayan shin, dan Hamman su ya gargad'esu kan hanata zuwa shagon idi, har zai tsallaka titin yayi maza ya sauk'eta dan cizon da ta dasa mai a bayan shi, itako tuni ta ruga cikin shogon idin, shiko Ibrahim sosa wurin ya rink'ayi tare da zubda k'ollah dan tamai mugun cizo a haka suka shiga cikin gida, suna shiga Kakarsu Hajja Inna ta kalleshi cikin kulawa tace. "Kai Ibrahima meya saka kuka?." cikin kukan ya musu bayani abin da Zahra tayi mai, tsaki Auntyn nasu taja tare da yin dariya tace. "Amman dai wallahi kaji kunya Ibrahim, Zahra fa kakewa kuka k'anwarma ta uku soko kaji banza kawai." jin fad'an da mahaifiyar tasu tayi shiyasa ya k'ara hatsala, su Mama ko hakuri kawai suka bashi. itako Zahra da gudu ta shiga shagon idi tana shiga ta d'ale kan cinyarsa cikin dariyar yarinta tace. "Idi na dawo a bani sweet ko?." mumurshi yayi irin na tantiran wannan zamanin cinyarta ya d'an shafa sannan yace. "Yarinya kina cin buzu dole kiyi aman gashi." ajiyan zuciya ya sauk'e jin an kira sallan magrib duk mutanen wurin suka nufi cikin masallacin k'ofar gidan su Zahra ta yadda ba wanda hankalin shi ke kansu, ita ko Zahra sai tsalle take a kanshi tana tumurmusheshi, ido ya tsura mata sannan yasa hannu ya konce bel d'in k'ugunshi, ita ko a zatonta sweet d'in zai d'aoko mata a aljihun shi so dan haka bata damu ba, shiko cikin shaid'an ci ya cusa hannun ta tare da cewa. "sweet d'in yana cikin nan sa hanunki ki dauko." tsalle tayi tare da dariyar jin dad'i za'a bata sweet hannun ta ta cusa cikin jikin shi, tai ta lalub'e wai tana neman sweet, shiko sai k'ara jawota gareshi yake yana wani shu'umin murmushi, *HATTARA DAI! IYAYEN YARA MU ANKARA MUFARKA IN MA BACCI MUKEYI MUSA IDO KAN YAYANMU domin amanace Allah ya bamu* suna cikin haka har aka idar da salla sannan, ya sauk'eta kan cinyar shi cikin munafurci ya kwashi sweet da biskit ya bata sannan yace. "Zahra yan mata tafi gida ko, sai gobe in kinzo zan baki wannan sweet d'in ki tsotsa ko." ya k'arishe maganar yana nuna mata inda ta gama laluben neman sweet d'in kai ta gyad'a mai tare da ficewa da gudunta. A gida kuwa tana shiga Auntyn ta karb'i sweet d'in tana. "Eyeh Tinana mai Jama'a waya baki sweet?." "Idi ne ya bani." cikin ko in kula da sakaci ta rabawa yaran sannan ta baiwa uwar kwad'ayin nata a leda itako sai tsalle take tana. "eyeh Aunty na a bani mai yawa.".. ***** Haka lokaci yake ta shud'ewa da sauyawar yanayi da juyewan tsari, tsarin matasanmu da yaranmu da tsoffinmu na wannan zamanin inda duk tako wanne gefe yana taka rawar gani wurin sakaci da tarbiyar yaranmu da kula da amanarsu da Allah ya bamu. Har yau Zahra na mak'alewa matasan dake taruwa bakin shagon idi uwa uba shi mai shagon. Yusuf kuwa yanzu karatu yayi zafi sosai dan yana zongon k'arshe a Secondary school. Zahra kuwa yanzu ta cika shekara 7 da wata hudu yayinda Yusuf ma keda shekara 17 da wata hud'u. Yau Asabar dan haka Yusuf na gida 11:00 pm ya sauk'o daga saman benen inda d'akin su yake, ya fito cikin shigar k'ananan kaya yayi ras dashi yaro d'an matashi mai cikar haiba, parlour Maman shi ya shiga da nufun zai sallameta zai shiga cikin Jimeta dan zaije gun abokin shi Aryan, yana isa bakin k'ofar parlour yayi maza ya rumtse idon shi da k'arfi jin wani irin k'aran saukan mari, ko bai ganiba yasan Abban shine ya mari Maman shi, cikin wani irin yanayi da tsantsar b'acin rai ya......! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 5⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 ```WANNAN SHAFIN NAKUNE MASU HALIN KWARAI KUD'IN NA DABANNE A CIKIN WRITERS TABBAS KUNYI DACE DA TSARKAKEKKUN ZUK'ATA WANNAN RAHAMACE ALLAH YAYI MUKU, TABBAS NI DAI INA KYAUTATA MUKU ZATON, KUD'IN ZUK'ATANKU BABU HA'INCI MUNAFURCI CIN AMANA ANNAMIMANCI K'ASHI HASADA KUSHE ZAMBA CIKIN AMINCI GULMA DUK ALLAH YA TSAREKU NIKAM AYSHA ALIYU GARKUWA DA FARAR ANIYA NAKE KALLONKU Safiyya Abdullahi musa Huguma Batool Jottko``` Ya rumtse idanun shi dan hayaniyar da yaji iyayenshi nayi, So yake ya juya ya fice daga gidan Amman ya kasa d'aga k'afarsa, yunk'uri yayi dan d'ago hannayenshi dan yasa yatsunshi ya toshe kunnen shi amman hakan ya gagareshi, k'ara rumtse idonshi yayi da k'arfi jin masifar da Abba keyi Mama kuma na kuka k'asa-k'asa tana kuma bashi amsa sunata fad'i in fad'a, cikin tsawa Abba ke magana. "Ina gaya miki in ina magana ki dena bani amsa, in har bazaki iya bani hak'uri ba." Ido ya d'an bud'e jin maganar Maman shi. "Eh ai in dai kana son dukana ko ya nayi sai ka dakeni, ya rigada Ka saba, kai zaka ajiye takardun ka in kazo ka nema baka ganiba sai kahau kaina kayita min fad'a kuma ba ajiyarsu ka baniba." a hatsale yace. "Eh ban baki ajiyar sun ba, amman a d'akin nan na ajiyesu, kuma dagani sai kene a cikin d'akin, in banda rashin tattali ai ko watsar dasu nayi zaki tattara min, waddan nan takardu ne masu mahimmanci ne, domin na shariya ne akan *Fyade* kuma duk hujjojin suna ciki, dan haka nemomin su." Mik'ewa tayi zata fice daga d'akin, shiko Abba sai jawota yayi ya turata kan kujera, sannan yace. "Ba inda zaki fita sai kin nemomin su." dole a haka ta tashi ta fara neman ajiyar da ba ita tayishi ba, abin mamaki kuwa ashe a k'asan sallayan da Abba ke nafila a kai a nan ya ajeye takardun, tana mik'amai tace. "Ba gashi a wurinda kake nafila ka ajiyesu ba." hannu yasa ya karb'a tare da cewa. "Toh ai ban gansu bane." Yana karba yafito, shiko Yusuf har yanzu yana tsaye yana jin duk yadda sukayi, Abban na fitowa yayi sauri ya d'an rusuna tare da cewa. "Abba ina kwana." "lafiya lau Yusuf, baka tafi bane har yanzu? ko ka fasa zuwan ne? ." "Eh yanzu zan tafi." "toh zomuje in sauk'eka tunda nima yanzu zan shiga cikin Yola". "To Abba bari in sallami Mama." daga nan yayi cikin parlour, shiko Abba yayi woje. Yana shiga ya sameta a zaune tana b'are Parasitamol da rili extra zata sha, gefen ta ya zauna cikin sanyin murya yace. "Mama baki da lafiya ko?." murmushin k'arfin hali tayi dan ji take kanta kamar zai tsage, cikin kulawa tace. "kayya kainane ke d'an ciwo." "Toh shirya mu tafi asibiti, tunda yanzu zamuyi cikin Jimeta." "a a da sauk'ifa kuje kawai." mik'ewa yayi yana kallonta jin Abba na dannamai hon, fita yayi tare da cewa. "Na tafi." "Allah kiyaye hanya ka gaida min Aryan da Kakarsa. " "zasuji. ". A cikin mota shiru yayi yana tunanin irin halin da mahaifiyar shi take ciki da zaman wahala da take da mahaifin shi har suka iso inda Abba zai ajiye shi baisan sun karaso ba har sai da Abba yayi mishi magana firgigit yayi, amma da yake kan Abba ya dauki zafi akan shari'ar da sukeyi a kotun nashi bai wani damu da halin da yaron nashi yake ciki ba shidai burin shi ya isa kotu inhar maganar fyaden nan ta tabbata ya yankewa wanda ya aikata hukunci dai-dai da abinda yayi, haka Yusuf ya fita a motar jiki a sanyaye yana mai yiwa mahaifin nashi fatan sauka lafiy, har saida motar mahaifin nashi ta kule sannan ya gangara ya shiga layin gidansu Aryan. Saida suka gaisa da mai gadin gdansu Aryan sannan ya shige ciki asalin gdan,asalin mai gadin sune da yake musu gadi tun iyayen su Aryan suna raye, katon gdane na gaske mai dauke da wajen parking din motoci da akallah zaici motoci kamar guda hudu kuma su sakata su wala wata bata matsi wata ba, daga can gefen bangaren hannun hagu wani katon daki ne na dawakai, dokuna ne a ciki guda hudu manya lafiyayyu sai harbin iska suke, sai shikokin fulawoyi da suka dadawa gidan kyau, wata katuwar kofa ce da zata sadaka da dukanin bangarorin gidan amma akwai wani corridor dazai sadaka da bangaren mata kawai duk da akwai kofar da zata sadaka da bangaren matan inka shiga kofar farkon. Knocking yayi Aryan da tun dazu banda duba agogo dajan tsaki da yake ganin tun 10:00am sukayi da Yusuf zaizo amma har 12:00om bai karaso ba ya saka shi mikewa yaje ya bude ganin Yusuf ne cikin murna ya bugi kafadar shi irinta abokan da suka yadda da juna murmushi Yusuf din yayi amma dai da gani kasan na yake ne karasa shiga ciki sukayi,katon parlour ne mai dauke da manya-manyan kujeru hadi dasu electrics dasu AC da fridge da duk wani kayan kawa dake kawata parlour akwai kofofi guda 2 a cikin parlour daya wadda zata sadaka da asalin main part na cikin gdan dayar kofar kuwa bedroom ne. Zama yayi akan kujera 2 seater hadi da balle boturan gaban rigar shi a sannu yake sauke numfashi a hankali Aryan ne ya kawo mishi ruwa da lemo akan try da karamin cup zama yayi kusa da Yusuf hadi da dafa kafadar shi a hankali Yusuf ya bude idanuwan shi kai Aryan ya girgiza yace "har yaushe ne zaka dauke ni dan uwa da zamuna tattauna matsalar mune a duk lokacin dana fahimci kana cikin damuwa na tambaye ka sai kace babu komai why? Ko matsayin dana dauke ka akwai banbanci da yadda ka dauke ni ne?" Murmushin karfin hali Yusuf yayi tom ta ina zai fara abin kunya da takaici yace mahaifin shi na dukan Maman shi ina bazai iya ba sai shima ya dafa kafadar Aryan yace. "Yadda kasan Sulaiman haka na dauke ka Aryan babu wata damuwa dazan boye maka yauna tashi da matsanancin ciwon cikine kasan ina fama dashi kusan shekara biyu kenan tom shine ya tasarmin yau shiyasa kajini shiru banma yi niyyar zuwa ba amma ganin ina tayi maka alkawarin zanzo na kasa zuwa ya saka nazo yanzu ma Abba ne ya sauke ni ka yadda dani Abokina". ya wani kafeshi da ido yanaso ya tabbatar ya yarda din dariya Aryan yayi yace "Ohoho abokina kawai kace kai din dai sai a hankali inaga kawai aure zamuyi maka tun wuri...... " hadi da kyalkyalewa da dariyar shakiyan ci dukan wasa Yusuf yakai mishi a kafada yace "karasa mana" murmushi Aryan yayi tare da cewa. "Ko dai aure kake son a maka, in aure kakeso ka gaya min tun wuri in aurar da kai." Dariya sukayi baki d'ayan su, haka dai Yusuf ya saka sukayu ta hira da Aryan bawai dan damuwar dake cin ranshi ta tafi ba a'ah sai don son ya cire shakku acikin ran Abokin nashi. Har time d'in sallar azahar yayi sukayi alwala sukaje masallaci sukayi sallah saida suka dawo daga masallaci. Kai tsaye suka shiga part din granny, watako kakar su Aryan suka gaishe ta ta amsa suka taba barkwanci Rayhana k'anwar Aryan ta gaida Yusuf a nutse babu rawar kai babu hargagi irinna Zahrah a tattare da ita a cikin ran Yusuf saida ya tuna da Zahrah a ranshi yace. "Allah ka nutsar da Zahrah kamar sauran yara Ameen." Saida sukaci abinci suka koma part din Aryan kana suka taba karatu sannan sukaci gaba da hira, wunin yau gaba daya Yusuf a gidansu Aryan yayi shi Aryan kuma yaji dadi sosai, wajen 5:00pm Yusuf ya kalli Aryan yace "Abokina ni zan wuce gida". da mamaki Aryan ya kalleshi yace. "Aina zata yau zamu hau doki muje kayi sukuwa kasan gasar nan da zakuyi sai da practicing, fatana ka zama cikin nasara kamar kullum, bare wannan karon harda mai Martaba zai halacci taron gasar fa." kai Yusuf ya shafa yace. "Ka bari abokina yau banajin dadi, marana tana matsamin sosai,ka bari idan na dawo sai muyi." "OK" Aryan yace sannan ya tashi sai da suka je Yusuf yayiwa granny sallama Aryan ya rakoshi bakin titi ta gefen round about mai doki, ta gefen PZ, sannan suka tsallako gefen titin by past yahau taxi da zai nufi geere. Tafiyar yan dak'ik'u sukayi suka, isa, a bakin layin gidansu ya sauk'a sannan ya gaggara titin dazai kaishi gida. Daga nesa yake jiyo sautin kid'e-kid'en da idi ke sawa kullum yamma da safiya, tsaki yaja tare da kauda kanshi ya rumtse idanshi, bakin gate d'in gidansu ya nufa tare da tura k'aramar k'ofar ya kutsa kanshi cikin gidan, Ita kuwa Zahra a guje ta nufo bakin gate d'in dan sautin kid'in da taji idin ya saka, gudun da takeyi yasa sam bata lura da shiba, shi kuwa idonshi a rufe, dan gaba d'aya baijin dad'in yanayi, yana sa jiki cikin gidan ita kuma tana kutso kai a guje, karo sukaci yayinda kanta ya bugi dai-dai kan mararsa da ke azalzalarsa da ciwo, ba zato ba tsammani yaji wani irin azaba da rad'ad'i ido ya rumtse da k'arfi tare da sa hannu ya damk'i marartasa, dan ji yayi kamar dutse aka kima mishi, zuface ta ketomai tako ina, idon ya bud'e da sauri cikin azabtuwa dan jin wani irin...! By *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* page 6⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Assalamu alaikum, masoya na masoyan littafaina, ina mik'a sak'on gaisuwata a gareku tare dayi muku Al'bishir d'in gani na dawo gareku da sabon littafina mai suna HUKUNCIN ALLAH, wanda na shiga Nazari tunani bincike hangen nesa na zak'ulo matsalolinmu a yau tare da kuma samo Garkuwar da zata tsira damu da yaranmu k'annenmu daga fad'awa halin dana sani,* *HUKUNCIN ALLAH* littafine dake tafe da sak'onni masu tarin yawa. *tuna sarwa, tsorotarwa, jan hankali, fadakarwa, tare da zaburarwa da bada k'arfin guiwa da zamu had'u mu yak'i k'alubalen dake addabar al'ummar mutanen wannan k'arni da muke ciki. sannan akwai nishad'antawa tare da ban dariya hakan kuma* kunsan salo nane ban tausayi mai ratsa zuciyar ma abocin imani da tausayi, duk suna cikin wannan littafinawa mai suna *HUKUNCIN ALLAH,* domin samun damar karantashi zaku iya bibiyata a manhajar what's App a number wayata kamar haka 09097853276 kan farashi mai sauk'i yi register da naira d'ari biyu kacal damin samun damar karantashi daga forko har k'arshe littafin *HUKUNCIN ALLAH* ko katin waya na layin MTN wanda za'a turo shi ta wannan number 09097853276 ko tur'a d'ari biyun ta asusuna na 0005388578 JAIZ BANK AISHA ALIYU GARKUWA, kada ka/ki manta turo min shaidarki na tura kud'in a dai wannan number 09097853276 ina maraba daku masoyana tare da kuma yi muku al'bishir da yin posting a kai a kai kada ka/ki sake a baki labari, sai kunzo.......!!! Dan Allah banda kira *HUKUNCIN ALLAH Free page Kallonta yayi da idanuwansa da suka rine sukayi jajawur lokaci daya dan azabar dake ratsashi har cikin k'ahon zuciyarsa, ita kuwa Zahra da hanzari tayi baya tana tsitstsillah idanu, tabbas wannan abin da Zarah tayi mishi dabadan gaba daya karfin shi da kuzarin shi sun gudu ba to da babu abinda zai hanashi babballata a wajennan. Wani irin damk'a marar tashi tayi masa ritse ido yayi hadi dabin bango ya fara tafiya a sunkuye hannunsa d'aya dafe da marar shi daya hannun dafe da bango. Ita kuwa Zarah ganin haka saita kyalkyale da dariyan dadi dayi mishi gwalo, ta fita waje a guje dan sosai kidan gurin Idi mai chaji ke tsumata. Haka ya karasa part din Aunty Amarya a daddafe kan doguwar kujera ya karasa ya kwanta yana murkususu dan jinshi yake tamkar zai mutu saboda azaba da radadin da mararshi take masa, dan ba karamin buga mishi katon kanta Zarah tayi ba, yana cikin halinnan Aunty Amarya tazo ta taddashi nanta rikice da tambayar shi. "Yusuf lafiya Kuwa?". kai ya rink'a juyawa tare da rumtse idonshi, Zeenat dake gefeshi ya kalla cikin rawan murya dakyar ya hado kalmomi ya yace mata. "Kije shagon Idi ki cewa Zahra maza ta dawo". K'ara matsoshi Anty Amarya tayi tare da cewa. "Ana maganar lafiyarka kana batun shirmen Zahra, meke damunka? ka gaya min ko in in kira Daddynku mu tafi hospital yanzu." cikin rumtse ido yace. "Maaaa-raaaa-taah". shima dan ganin yadda ta tada hankalin tane dan sosai suke shiri da Aunty Amarya, ita kam da hanzari tajuya ta shiga kitchen ta zuba ruwan Lipton a cup ta matsa lemon tsami da yawa, fitowa tayi da sauri ta kamashi ta dago kanshi, saboda zuwa lokacin jikin shi har rawa yakeyi, a sannu ta saka mishi cup din a baki ya farashan tea din a hankali yasha da yawa sannan ya ture hannunta. Yana gama shan tea din yaji marar shi tayi wani irin kullewa zabura yayi gami da damke marar ya rumtse ido tare da cije lips enshi, a sannu yaji wani sanyi da sauki lokaci daya ya nemi ciwon ya rasa tamkar an zare gashi daga cikin nono gumi ne ya fara karyo mishi tako ina a sannu ya koma ya kwanta yana sauke numfashi, yana jin damshi a jikin cinyoyinshi, ido ya lumshe dan sai yaji kunya ta rufeshi, gani yaje kamar Aunty Amarya tasan abinda ke sashi ciwon da kuma abinda yaji na fita daga jikinshi. ita kuwa Anty Amarya in banda sannu babu abinda take jera mishi, zumbur ya mike tamkar wanda aka aka mintsina da sauri Aunty Amarya tace. "Menene, Yusuf lafiya kuwa?" Ina ko sauraronta baiyi ba ko takalmi babu a kafarshi da gudu-gudu sauri-sauri yayi waje Aunty Amarya na binshi a baya dan ita ta dauka wani abinne ko ciwon ne ya gigitashi. Tun daga nesa ya hangota tana kada kugu da siket dinta tayani tsalle duk inda ta juya yana bita bata damuwa sai dirkar rawa take gun-gun samarin dake zaune kan benci kofar shagon idi mai caji kuwa sai ihu suke suna dada zaburar ta. Yana isa kunnenta yaja, ita Kuwa jin anja kunnenta kiiiii, a firgice tayi baya k'ara ta kwallah tana. "Ayyo kunne a ciye sh............" ganin Yusuf ne ya janyota saita had'iye ragowar maganar bakin ta, hadi da kifkifta idanu, Yusuf kuwa wani mugun kallo ya jefi gun-gun samarin irinna ku shiga taitayin ku suka juya shida zarah sukayi gida hannun shi rike da kunnenta yanayi yana murza mata shi ita kuma saita saka tsalle kan sukai gida har tayi fitsari a wando fuskarta duk ruwan hawaye da majina. Aunty Amarya data ganshi rike da kunnen zarah dariya tayi tace. "Oh ni Maryam wataran dai Yusuf saika cire kunnen zarah zakaji dadi ko? ni kuwa haka zanta maka ajiyarta da cirarren kunne sai dai kaika aureta, dan babu wanda za'a bawa ita da kunne daya yanayi mata gori". Siririn tsaki yaja hadi da sakin kunnen Zarah yayi cikin gida fuuuuu. Zarah kuwa da gudu taje ta rungume Aunty Amarya kukan da bata samu damar yiba sai yanxu take baje kolinsa tuni ta fito da matan gidan Mama da Hajja Inna Mommy saboda kukan Zarah shegen kara gareshi kamar jiniya data baci, tambayar meya faru sukayi nan Aunty Amarya tace. "Inaga kofar shagon Idi mai chaji Yusuf ya ganota tana sana'ar tata, dan wanka nake shirin mata tanajin ya saki kida ta fito a guje". ta karashe maganar da dariya alamun abin baya damunta tsaki Hajja inna tayi tace. "Kai wannan yaro anyi tantiri tak'adiri duk ya maida mana unguwa kamar wani gidan gala yana shirin maida min jika iyalin dujal". harara ta bankawa Zarah ta koma bangaren ta, Mommy uwar gidan Anty Amarya kenan karasawa tayi ta dafa kafadar Aunty Amarya tace "Wlh Auntyn su gata Yusuf yakewa Zarah ba zaki gane illar sangarcin da kike mata ba sai nan gaba shi duk wani gata da zaka yiwa danka inba na ilimi bane shirme ne" daukar Zahrah Aunty Amarya tayi hadi da dariya tace. "kai Mommy kuruciya cefa wataran da kudi akace zarah tayi ba zatayi ba". hadi da kallon zarah tace. "ko Tinana na". dariya Zarah tayi hadi da gyada kai dan bata gane me Auntyn take cewa ba, ita kuwa Maman Yusuf kanta ta girgiza a ranta tana fatan Aunty Amarya ta gane tun kafin duniya ta ganar da ita itama ta juya ta tafi part dinta. Aunty Amarya ma part dinta suka shiga dakyar da wayo da dabara ta samu tayiwa zarah wanka anayi tana zillewa a haka dai aka gama. Yusuf kuwa cikin kunar zuci ya k'arasa d'akin sa da yake part din Kaka amma shi a upstairs dakinshi yake kullum burinshi k'annenshi su zamo nagari abin koyi ga kowa amma ina a komai sai an fidda zakka ga Zarah nan da tata kalar kuruciyar, ya yarda da kuruciya amma yana tsoro saboda ance icce tun yana d'anye ake tankwara shi kada ya barta yanxu yana ganin yarinya ce saita girma kuma ta gagaresu a haka yana tunanin yadda zaiyi da Idi mai chaji ya cire kayansa ya shiga toilet dan yayi wanka ya tsarkake jikin shi. Washe gari tsaye yake a bakin k'ofar Aunty Amarya 7:45am yana muzurai Zarah da ake sakawa socks sai matsar hawaye take dan ita a rayuwarta in anaso a kuntata mata a takura rayuwarta ace taje makaranta yau kuma gashi Hamma Yusuf da kanshi yazo yace a shiryata shine zai kaita makarantar da kanshi, haka aka gama shiryata da sauran yaran suka dauki launching box dinsu suka yiwa Aunty Amarya sallama suka tafi, suna tafiya yau Zarah babu halin tsokana ko taki tafiya tace saisun goyata su kuwa duk dadi ya cikasu, har cikin class ya rakasu sannan ya cewa "Aunty dinsu dan Allah yau ko fitsari in Zarah ta tambaya a hadata da wani suje su dawo dan guduwa take". tace "toh" sannan ya tafi. Da aka tashi ma Yusuf shi yazo ya koma dasu gida saboda sun fara shirye2 fara WAEC yanxu ba kullum suke zuwa school ba, kuma yau a zaman da yayi a gida ya fita ya binciko wata islamiyya can nesa da gidansu dan sai an hau napep ko mota ma dan zaiyi tafiyar 25 to 30 minutes tsakanin suda makarantar 3:00pm ake shiga a taso 6:30pm nan yayi niyyar yakai zarah ya kwammace in bayanan ya saka a dauko masa ita gwanda ta daina wunin gidan gaba daya. Hakance kuwa ta kasance 2:15pm suka dawo daga school da kanshi ya shigo ya cewa Aunty Amarya tayi mata wanka yana tsaye akayi mata wankan bayan an shiryata har Aunty Amarya ta dauko mata kayanta na sawa vest da siket dinta tayani tsalle saboda zafi da ake fama dashi saboda gabatowar damuna amma har yanxu ruwan bai sakko ba yace. "Aunty Amarya ki saka mata kayan mutunci islamiyya zan kaita fa". kuka Zarah zata saka Yusuf ya zare mata idanu Aunty Amarya kuwa dariya tayi dan ita tanada kawaici da kara koda zaka dakar mata yaronta a gabanta ba zata daga ido ta kalleka ba balle tayi magana, bayan ta gama saka mata kayan da kanshi ya bata abinci tayi tana gamawa ya saka mata hijab ya rike hannunta suka fita a gidan, napep sukaje suka hau dama yaje yayi mata registration duk ya biya kudin komai interview akayi mata amma Zarah bata iya komai ba saboda yadda take gudun makarantar allon in an kaita, dama makarantar tahfiz ce daga dan shekara 3 suke fara daukar yara zarah kuma yanxu tana shekarunta sun zarta haka ta nan suka kaita aji biyu Yusuf yayi signing akan shine zaina zuwa daukarta in an tashi in kuma ba zaizo ba zaiyi waya ya fadi wanda zai dauko ta yayiwa head master sallama ya tafi. Tun 6:00pm Yusuf yana cikin islamiyyar su Zarah har aka tashi yara ita ta fara fitowa daga aji a guje ganin Yusuf saita dan nutsu ta karaso tanata washe baki nan ta fara bashi labari "Hamma Yushuf Malam ayi mana kayatu shoshe, ayifun ta'un jimun Alhamdu lillahi labbli alamin" cikin farin ciki Yusuf ya dauke ta ya daurata akan cinya rabon da Yusuf yayiwa Zarah wannan daukar harya manta cikin sakin fuska yaja kumatun ta yace "Yauwa kanwata kinga kin fara zama good girl ko kiyi karatu sosai kinji". dariya ta kyalkyale da ita tace "yauwa Hamma Yushuf inna jama gud jel jaka shiyamin alawa ko?". Murmushi yayi hadi da sauke ta ya mike hannu ya saka ya d'auke ta yace. "Eh in kika iya karatu kika zama good girl babu rawa babu tsokana da rashin ji har Baby zan siya miki". cikin zumud'i tace. "Hamma Yucuf baby mai gashi zaka sayamin ko sai in mata kitso." "eh." yace mata a tak'aice murna tayi-tayi har suka karasa titi suka sami napep ya kaisu gida. Yaufa duk wanda ya shigo part dinsu sai Zarah ta biya mishi karatun da aka mata, d'ad'i sosai Aunty Amarya taji har part din Ummi da Mama da Hajja Inna sai da Zarah taje ta biya musu karatun data koyo duk da batayi dai-dai amma sunji dadi haka Daddy da Abba ma da suka dawo saida Zarah ta biya musu karatun, Daddy kam yaji dad'in abin sosai, cewa yake. " iyeh Goggon Daddy ta girma". Tun daga ranar Zarah ta daina wunin gida dan tana dawowa daga boko Yusuf zai dauketa ya kaita Islamiyya in kuma bayanan zai barwa Aunty Amarya sallahu yace in Sulaiman ya dawo yaje ya dauko ta, har zuwa lokacin da suka fara rubuta exam dinsu ta WAEC. Idi mai chaji kuwa tun yana zuba idon ganin Zarah dan har tambayar yaran gidansu yake in zasu wuce makarantar Allo sai suce Hamma Yusuf ya kaita Islamiyya kullum zuba ido yake yaganta amma babu hali dan ya kulla mugun nufi a ranshi game da Zarah ko ta halin ya sai ya maida ruwa maganin k'inshi. Zarah kuwa sosai take daukar karatun dama shegen wasa ne dayayi mata yawa yasa sam bata gane karatu amma yanxu sosai kanta keja dan Friday da Thursday da yamma in sun dawo daga boko Hamma Yusuf da kanshi yake musu lesson week end kuwa tun 8:00am ake kaita makaranta sai 6:30pm aje a dauko ta aikuwa Zarah har ramewa tayi. Zuwa yanxu Yusuf sun gama WAEC sai dai sunata shirye-shiryen gasar tseren doki da za'ayi da yayan sarakunan sassan jihar Adamawa, kamarsu Mubi, Guyuk, Numan, Maiha, Fufore, Madagali, Mabalwa, Shelem, Ankara, gora, Som, Gire, da dai sauransu, dan zab'an fidda goni d'aya da zai wakilci jihar a gasar da za'ayi na sauran jihohin Nigeria, shi Yusuf ya zauna matsayin Aryan ne dan yafi Aryan din iyawa da ra'ayin abun, kullum in yakai Zarah islamiyya saiya wuce gidansu Aryan acan zasu dauki doki suyi cikin airport da yake babu nisa da gidansu Aryan din acan zasuyi ta gwada tsere koda yaushe dai Yusuf shike cinye duk taron yayan masu anguwanni da suke haduwa awurin. suna dawowa kuma sai yaje ya dauko Zarah suke wucewa gida gaba d'aya. Ana haka aka yiwa su Zarah hutu bayan exam da akayi musu acikin yara 20 zarah tayi ta 6. Yau ta kama Asabar kuma ranar ne ya zama ranar gasar tseren dokin dasu Yusuf zasuyi, wanda mai Martaba Sarkin Adamawa da Gwomnansu jihar zasu hallarta wojen taron da sauran manyan jihar, Sai dai tun bayan sallar Asuba har zuwa 7:39 Am, hadari ya hado mai duhu, amma bai saukar da ruwa ba sai tsawa da walk'iya ake da iska mai dadi garin yayi luf-luf ko ina yayi duhu kamar dere gari yayi sit kamar babu mutane kowa yayi cikin gidansa da gujewa jik'ewa dim garin yayi alamar koda yaushe ruwa zai iya saukowa. 8:00am Zarah ce tayo sadaf-sadaf ta fito daga part dinsu a hankali take tafiya tana waige-waige har saida taje get ta bude a hankali ta nufi shagon idi daya cika illahirin unguwar da kid'i inda shi kuma yake konce yana kallon BF a woyarshi. tana fita karar jan get d'in da tayi da karfi shine ya ankarar da Yusuf da fitowar shi wanka kenan, sauri-sauri ya shafa mai ya saka kaya dan jikin shi ya bashi fita akayi. Zarah kuwa tana fita a 100 tayi shagon Idi daya kure kida karar shi duk ya cika unguwar, Shi kuwa Idi dake kwance kan benji a cikin shago ya shagala da aikata Masha'ar daya saba, kamar daga sama yaji muryar Zarah dan karfi tace "Idi a bani ayawa 🗣". firgigit ya farka saura kiris ya fado daga kan bencin ganin Zarah sanye da dogon wando da riga alamar daga bacci ta tashi shine ya saka shi mutstsike idanuwan shi, da hanzarin ya mike yayi woje ya fara leka wajen shiru yaga layin alamun babu kowa dariya yayi hadi da dawowa cikin shagon ya tura kofar, bel d'in k'ugunshi ya fara zarewa tare da cillashi gefe. Yusuf kuwa da gudu-gudu sauri-sauri ya gama shiryawa ya sakko kai tsaye part din Mama ya wuce, bayan sun gaisa ya nufi part d'in Aunty Amarya yana shiga dakin yaran gidan ya nufa, bacci ya tarar sunayi har ya juya sai kuma yaji b'uruntu a kitchen da sauri ya leka Aunty Amarya ya gani tana kokarin hada break fast ko gaisheta baiyi ba yace. "Ina Zarah na duba dakin su bata ciki?". Murmushi Aunty Amarya tayi had'i da cewa. "Zarah uwar rigima, ai jiya daru ta saka akan ita a d'akina zata kwana tanacan tana bacci na barta na taho kitchen hada break fast". ajiyar zuciya yaja hadi da shigowa kitchen din yace. "Hmmmm aiji nayi kamar an fita a gidan dana fito daga wanka shiyasa na shirya a gaggauce na fito na gani". Aunty Amarya tace. "anya kuwa kasan ziryar makarantar nan da take inaga tana ramuwar bacci ne, amma jeka duba ka gani koma ta tashi wani ta'adin takemin?". fita yayi ya tura kofar dakin wayam ya gani a hankaliya fito yace . "Bata nan fa, amman ina zaton tana d'akin Ummi dan na jiyota tana, fad'a, kin san ita in tana wuri to baki bazai hutaba". Dariya Aunty Amarya tayi tace. "Kai Yusuf harda sharri, kasan kwana 2 bata samu ta sakeba". ta k'arishe ta juya taci gaba da aikin ta, sannan shima Yusuf ya shiga kitchen d'in sukaci gaba da aikin a tare. (hattara gareku iyaye mata wlh mu kula da yaranku sosai daga matan har mazan kada kuga wani namiji na nunawa yaranku kulawa da soyayya kuyi sakaci ku sakar musu yaranku sakaka ita duniya ta canja kamar yadda mutanen cikinta suka canja ba'a ce babu na Allah ba amma kalilan ne acikin al'umma). Idi yana komawa cikin shago cak ya dauki Zarah ya daurata akan cinyarsa ya fara mammatsa mata cinya yana. "Dole yau na fanshe alawata da kike zuwa ki shanye min tun kafin shegen yayannan naki yamin sagegeduwa" Zarah kuwa dariya take danji take kamar yana mata cakulkulu yadda yake mammatsa mata cinyoyin ta, shege Idi da yake ya saka jaraba a ranshi tuni ya rikice sha'awar shi ta motsa ajiye Zarah yayi cikin sauri ya ciro joystick dinshi daga wando ya tura mata a baki yana "Tsotsi alawa Zarah itama tanada dad'i". Allah sarki Zarah babu wayo tuni ta fara tsotsa gurnani ya farayi saboda wani dadi dayaji yana riskar shi hannunshi ya zura cikin windonta yana dan shafa saman HQ d'inta sai lumshe ido yake yana k'ara danna mata shi a bakinta, jin abin bai masa ba ya ciro abar tashi daga bakin ta, kallonshi tayi tana tab'e fuska tace. "Idi ba dad'i ni a bani ancan". ta fad'i tana nunawa sweet d'in, shiko bbanrsa ya nuna mata yace. "Kama wannan kiji da laushi da dad'i." da sauri tasa hannu ta kamawa dariya tayi ganin yana harbawa spam na zuba, cikin gashin dake wurin ta cusa hannunta tare da cewa. "Idi ni an maka kitso kaima". wani irin jawota yayi dan ji yayi kamar zai cire abin dan dad'i, kwantar da ita yayi, tare da cire wondonshi da nata ya cillasu gefe, kanta ya rongofo tare da saita jelarsa, zuwa ga budurcinta, dai-dai lokacin kuma aka kece da ruwa kamar da bakin k'warya, wata iriyar razanenniyar k'ara Zahra tasaki dai-dai lokacin da taji wani irin azab. ...!!! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 7⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Wasu da yawa sukana min mgna cewar wai ta ina zasu biya kud'in samun damar karantar wannan littafi Hukuncin Allah to ga nesa tazo kusa ga tsarin da zakubi domin samun damar shiga group na, turo katin mtn na d'ari biyu kacal awannan layin nawa 09097853276 ko kuma turo min d'ari biyu rak ta asusuna 0005388578 JAIZ BANK AISHA ALIYU GARKUWA tabbatar da ka/kinyi screenshot na shaidar kinbaya sai ki turomin ta dai wannan layin 09097853276 fatan al'khairi a gareku sai kunzo....!* *Dan Allah banda kira text kawai. in kuma kinsan baki turo kud'iba kiyi hak'uri karkice ban sakiba ki tabbatar sai kin turo kafin kimin k'orafin ban sakiba, wannan duk yana cikin free page ne, Allah ya bamu hak'urin zama da juna in nayi muku ba dai-dai ba ku gafarceni ku sani a bunk'iren aji zanci na d'an Adam tsaka nina daku al'khairi ne domin sam bani munana muku zato kullum ni ina kyautata zatona ne a kanku Allah ya bamu ikon rik'e amanar juna* *Cikin* razana da tsoro Zahra ta saki ihu da kururuwa, sanadin wani irin fizgota da Yusuf yayi, wanda ya shigo shagon a 1000, gefe ya tureta tare da nufan Idi, wanda tsoro da razani ya rufeshi, dan kofar da Yusuf ya buga da karfi gaba d'aya jikin idi rawa yakeyi, danshi a zatonsa, tsawan aradu ne ya sauk'o kanshi, ido ya zaro gami dasa hannunsa duka biyu ya rik'e jelarsa , gaba d'aya tsuma yakeyi zufa na tsatstsafo mai tako ina, k'ara matse abar tasa yayi dan ganin Yusuf yake kamar zakin daya fito farauta, gani yake sam bai siraba Yusuf zai tsinke mai mazakuntan nasa. Shi kuwa Yusuf cikin fushi da tsananin tafasar zuciya gaba d'aya jikinshi b'ari yakeyi, kamar zaki ya nufi idi, yayinda shiko idi ya kware baki iya k'arfinsa ya rink'a zurma ihu da kwarara kururuwa, wuyanshi Yusuf ya damk'o tare da wujujjugashi ya mannashi da jikin gini, ya rink'a gwara kanshi, yayinda yasa guiwarsa yana dandatsa mazakuntan idin da jikin ginin, shak'eshi yayi da iya k'arfinshi, har sai da yaga ida nunshi sunyi zuru-zuru yana kakarin mutuwa, sannan ya jawoshi tare da tik'ashi da k'asa ya rink'a tattakashi yana bol dashing, ya gorishi tanan ya gorashi ta can, d'agoshi ya kumayi ya hankad'ashi baya ya bugashi jikin kantar har yana rikito da kayan daya jera su alewa da biscuit a ciki ganin Yusuf, ya tsaya yana nannad'e hannun rigarshi alamar zai mishi bugun k'aton gardi, ai da sauri yaja wandon shi yana niyar mayarwa yana shirin zura k'afarsa, yaji Yusuf cikin ihu da gurnani tamkar namijin zaki ya danko kwalar rigar shi ya buga da bango nan yahau jibgar shi tamkar an aiko shi Idi kuwa dama babu karfi sai tantagayyar iskanci, ihun yake tana. "Wayyo!! jama'a taimako zai kasheni wayyo lilina ya tsinke ya kama da wuta, ku firfito kuzo ku ceci rai mana". ihun da yake zurmawa da kururuwar, ganin haka yasa Zahra zurmawa da gudu ta fice a shagon tayi gida. Yusuf kuwa ya ware iya karfin da Allah ya hore masa sai jibgar Idi yake dan idonshi ya rufe hankalinshi ya bar jikinshi, jibgarsa kawai yakeyi tuni ya dad'e da hada mishi jini da majina. A hankali dattijan da suke zaune cikin masallacin dake kofar gidansu Zahra, suka fara jiyo ihu da kururuwar jikin yanayin azabebbiyar wahala, da sauri suka fito nan sukayo hanyar shagon Idi jin ihun daga nan yake fitowa, ganin Yusuf ke dannak'ar Idi tamkar Allah ya aiko shi duk yaji masa rauni ga wandon shi sai kokarin sabulowa yake nan sukayi tunanin wani abune ya afku dan dama sun dade suna zargin Idi haka kuma sun tsane shi saboda kid'an da yake cika musu a layi gashi bayajin maganar kowa baya girmama kowa. Dakyar suka kwaci Idi a hannun Yusuf ai Idi na ganin haka ya fice daga shagon da gudu wando a hannu zigidir haihuwar uwarsa, cikin tafasar zuciya Yusuf ya naushi gini idanun sa sunyi jajazur kuka ya saki mai cin rai tare da yin bakin k'ofar fuuuu shima ya fice daga shagon yayi gida daga bakin gate yake kwazawa Zahra kira. A zafafe ya tura kofar part din Aunty Amarya ita kanta Aunty Amarya saida ta zabura jin irin bugowar da Yusuf yayi, kai tsaye gurin da Zarah take ya nufa ya kwashe ta da wani gigitaccen, mari ihu ta cillara tamkar ana cire mata rai da sauri Aunty Amarya ta tashi taje ta rike hannunsa, yau daya data nuna bacin ranta akan dukan da Yusuf yayiwa Zarah wata uwar harara ya banka mata da jajayen idanuwan shi sakin hannun shi tayi, shi kuwa da hanzari ya fice daga part dinta gaba daya ma ficewa yayi daga gidan yabar unguwar. Aunty Amarya kuwa Zarah ta d'aga daga kwanciyar da tayi sakamakon marin da Yusuf yayi mata Mama da Ummi ne suka shigo suke tambayar meya faru murmushi ta kakalo kana tace. "Ita da Yusuf ne ya mareta" Mama ce taje ta zauna kusa da Aunty Amarya ta dauki Zarah ta daura akan cinya saboda har zuwa lokacin sai hadiyar zuciya takeyi, a sannu ta fara shafa mata baya a take baccin wahala ya kwashe ta. Abba ne ya fita k'ofar gida wajen 12:00pm yaji ana labarin dukan da Yusuf yayiwa Idi da mamaki yake tambaya. "wanne Yusuf din". wani dattijo d'aya daga cikin wadanda suka kwaci Idi yace "Yusuf naka". kan Abba ne ya daure a take ya ciro wayar shi ya kira number din Yusuf lokacin yana kwance akan 3 sweater a parlourn gidansu Aryan, Aryan sai tsinewa Idi yake yana dama yana gurin su dandak'e d'an iska yaji wayarshi na ringing d'aukota yayi ganin Abba ke kiranshi ya mike ya d'aga ko gaisuwar da yakewa Abba bai amsa ba cikin fushi yace. "Kana ina!?" "ina Jimeta ne gidansu Aryan." a hatsale yace. "To kayi maza kazo ina jiranka". diff ya kashe wayar kallon-kallo sukayi da Aryan tashi yayi Aryan ma ya tashi yana cewa. "Muje tare", nan suka fita a machine din Aryan, dan sai 4:00pm zasu fara gasar tseren dokin. Abba ko borkono sarkin zafi da fad'a ya shiga yana. "Kawai yaro ka kama mutum baiyi maka komai ba kayita duka". Mama ce ta tareshi tana. " Wa aka daka kaida wa?" cikin fushi kamar zai kai mata duka yace. "Waye kuwa banda Yusuf ya kama yaron nan da duka duk ya farfasa masa jiki". cikin salon miji na mgna mace na tanka mishi Mama tace. "Yusuf kuma anya kuwa waya daka?". zabura Abba yayi kamar zaikai mata duka yace. "Nayi miki karya to, sharri nayiwa d'anki, gwara ki musa min ai, to Idi ya daka". shiru Mama tayi dan ganin yadda ya dauki dumin nan sai su raba hali ana haka sai gasu Yusuf da Aryan sun shigo, cikin fada Abba yace. "Uban me Idi yayi maka kayi mishi duka harda fitar mishi da jini?". shiru yayi ya sunkuyar da kai nan fa Abba yahau banbamin fada "Watako ka girma ka rika zaka zama tantiri har ka fara zuwa shagon mutane kana dukansu da fidda musu jini tom bari kaji yanzu-yanzu kaje ka nemi Idi ka bashi hakuri." a dimauce Yusuf ya mike cikin kunar rai ya rink'a juya kai alamar Abba yayi hak'uri yace. "Hakuri Abba kasan me yayi ne, Wlh Abba ji nake a raina idona idon idi sai nayi ajalinsa". ya k'arishe maganar yana komawa bayan Daddy daya fito yanzu, fuuuu Abba yyi kanshi tare da cewa. "A gabana kake inkarin zakayi kisan kai to da sauranka, inma d'an daba kake son dawowa". da sauri Daddy ya tareshi tare da jawo hannun Yusuf da Aryan suka haura sama. da kallo Abba da Mama suka bishi tabbas akwai wani babban Al'amari daya faru dasu basusan dashi ba dan Yusuf Mahak'urcine ba'a tab'a jin yayi fad'a da kowa ba, Mama ce cikin fushi tace. "To kaima haka akeyi daga shigowar yaro babin ba'asi ka haushi da fada". nanfa Abba ya ware ya zabzabga mata mari ya fanshe fushinsa a kanta kuka ta hauyi sai da tayi mai isarta sannan tayi shiru. Zarah kuwa bayan ta tashi har shatin hannun Yusuf ya fito a fuskarta wanka Aunty Amarya tayi mata ta bata abinci taci sai da ta tabbatar ta koshi da wayo da dabara ta tambayeta me tayi a shagon Idi yaro babu ruwanshi nan ta fada mata. "Anty Idi ya fito da abinshi a wando ya saka min a, yasa hanunnushi cikin wondo na, cine Hamma Yucut a kasheshi , ya bani a baki a Hamma Yushuf yaje bum-bum ya daki Idi". cikin tsoro da firgici Aunty Amarya taja hannunta sai part din Mama tana kuka nanta fad'a mata abinda Zarah ta fad'a mata itama sosai ta shiga tashin hankali duba Zarah sukayi sosai ganin babu abinda ya sameta shine ya saka musu nutsuwa suka hau tsinewa Idi da yiwa Allah godiya. Allah sarki Mama haka ta shiga dakin Abba ta labarta masa abinda ya faru, shiru cikin tsoron lamuran duniyar, oh d'an adam abin tsoro, sai kuma ya janyota jikinsa ya fara lallashinta daban hakuri. Daddy kuwa cikin nitsuwa yasa Yusuf ya mishi bayanin dalilin dukan da yayiwa idi, cikin kid'ima da firgici Daddy ya mik'e da tsananin fushi da firgici ya taso Yusuf da Aryan a gaba, kai tsaye gidan da Idi yake haya yaje ya gayawa mai gidan a take aka koresa a unguwar gaba d'aya, sannan aka tattara mai komatsanshi aka korashi dan dama d'an cin ranine. Alhamdulillah yanzu hankalin Yusuf ya konta tunda ya kauda idi a unguwar, sai dai abinda bai saniba, mai gadin gidan mak'ocinsu yafi idi Illa, kuma tuni yaja hankalin yaran unquwar duka da kyaututtukan da yake basu, A hanyarsu ta dawowa gida ne Yusuf ya kalli Daddy cikin sanyi yace. "Daddy sauk'emu a kofar gidan Anty Zulaihat mana zamu gaidata. " to yace dai-dai lokacin da suka tsaya sannan ya zaro 5k ya basu yace. "gashi Ku kai mata kuce ina gaidata ta kuma ci gaba da hak'uri ko." "To " suka amsa tare da kutsa kai cikin gidan, suna shiga tsakiyar gidan, cikin tsananin firgitada gudu suka kutsa cikin...! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 8⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Kada dai ku manta free page ne nake sake muku, ga masu buk'atarshi har k'arshe zaku turo katin MTN na d'ari biyu kacal ta wannan layin 09097853276 ko kuma ta asusuna 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, tabbatar kin/kayi screenshot na shaidar ka biya sai ka turomin ta layin nan 09097853276, ka/ki biya domin samun ci gaban labarin har k'arshe domin free page sun kusa k'arewa* *Ina cekiyar wata baiwar Allah yar niger da takeson littafin nace ta turo sepa dari...! ita tasan d'ari nawa tace sai dai tace min bata da wannan kud'in kuma tana son lbrin, niko lokacin jama'a sun min yawa yanzu bazan iya bibiyar number da nayi mgna dasuba bare in ganota, in Allah yasa kin ga saqona dan Allah kizo kimin mgna ngd matuka da soyayyarki gareni* ```Please masu tambayata littatafan wasu marubutan kuma dena wahal da kanku domin bani da damar bada littafin wata, nawa kawai nakeda alhak'in badawa so dan haka ku dena tambayata, masu son tsoffin littafaina kuyi haquri domin ina fama da jama'ar da ni kaina ban san adadinsu ba, ku dena tambayata ku tambaya a groups in sha Allah zaku samu``` *Littafina Hukuncin Allah sabone dal a leda yanzu nake rubutashi duk wanda yace tsohon littafinane na dawo dashi to tabbas ya cika k'asurgumin mak'aryaci na dai tab'a yin posting page 1 to 4 daga nan kuma babu ko harafi d'aya dana tura* Da gudu suka k'arasa cikin gidan, Garzali suka tarar rik'e da barandami yana ta jijjiga k'ofar d'akin da Zulaiha ta shiga ta rufe kanta ita da 'ya'yan ta sai jijjigata yake yanason ya bud'e k'ofar cikin muryar maye yake cewa. "Wallahi kika yadda na b'alla kofar nan yau sai nayi ajalin! ki dan rainin wayo da wulakanci harni zan aiko ki bani abinci kice wai baki dafa dani ba, dankin rainani toh yau zanga uban dazai kwace ki a hanunnuna, ai shima banzan mijin naki bayanan yau zaizo ya dauki gawarki data shegun yayansa masu kama da yan ruwa". a sukwane su Yusuf suka k'arasa inda yake cikin zafin nama suka bangaje shi daga bakin k'ofar tagal-tagal yayi tare da tafi kamar zai fad'i, dan dama a buge yake ganin su Yusuf ne da sauri ya saki barandamin dake hannunsa yana cewa. "Eh yane ya hakane?". saboda akwai wani lokaci baya da Yusuf ya taba zuwa gidan ya tadda Garzali na yiwa Zulaihat rashin mutunci a lokacin Yusuf yayi masa shegen duka, tofa tun daga lokacin yake tsoron Yusuf wani banzan kallo Yusuf ya jefi Garzali dashi da hanzari Garzali yayi hanyar fita yana tangadi yana fad'in. "In kere na yawo zabo na yawo wataran zasu had'e ai in yau kin tsira gaba saina daddatsa ki a cikin gidannan shegiya mai idon mujiya". ya k'arishe maganar tare da ficewa. Garzali kanine ga Abubakar mijin Zulaihat wani irin gata Innar su take nunawa Garzali hakanne yayi sanadiyyar gurbacewar tarbiyyar shi ya zama dan daba na karshe, gashi har zuwa yanxu Innar su Abubakar bata ganin lefin Garzali komai yayi dai-dai ne a wajenta shi kuma yake amfani da wannan damar yake zuwa yaci mutuncin Zulaihat, sai dai Abubakar yayita bata hakuri saboda Innar su botsararrar macece meson zuciya dason kanta fad'a take da kowa akan Garzali, dan akwai lokacin da Garzali yazo yayiwa Zulaihat tijara lokacin Abubakar na gida ya fito ya lillitsa mishi na jaki, ai Kuwa a ranar yaga tijara gurin Innar su dan cewa tayi zata tsine masa dakyar aka samu aka shawo kanta ta yafe mishi, to daga Garzali kuwa ya samu k'arin dama. Jin Garzalin ya fice daga gidan ne yasa Zulaihat ta bude k'ofar, dan jin muryar k'anin nata, a bakin k'ofar ta sulale, tare da sakin kuka tana gunjin kuka mai taba zuciyar me sauraro, dan duk mai imani ya gani saiya tausaya mata durkusawa Yusuf yayi a gabanta cikin tausayawa halin da yar uwarsa take ciki a gidan aurenta bata da matsalar komai sai Garzali a sannu yahau rarrashinta Aryan na tayashi harya samu tayi shiru. Yusuf d'ine ya zura mata ido cikin tausayawa mata yace. "Adda Zulaihat ba nace miki ki daina biyewa mahaukacin nan! ba ki fita harkar sa". Ajiyar Zuciya taja tare da sharte hawayenta murya a disashe tace. "Wallahi Yusuf ina zaune ya aiko yaro waina zuba masa abinci akai musu dabar su, to kuma Abban su fa'iq yace kada na k''ara bashi komai daya danganci gidannan tunda yana ajiye musu komai a gida ya kuma ajiye musu 'yan aiki za suyi musu duk abinda suke so, shine nacewa d'an aiken yace mishi, ban gama girkinba, banma ce mishi bazan bada d'in bafa, amman yaron na zuwa ya gaya mishi, yadda mukayi, kawai ya taho, shine ina zaune tun daga k'ofar gidan nake jiyo ihun shi da hargaginshi shine fa nayi sauri na dauki su fa'iq muka shige d'aki na kulle, gashi nabar wayata a kitchen balle na kira Abban fa'iq na fad'a masa". Nannauyan numfashi ya sauk'e, dan yasan tana cikin matsalar, rana zafi inuwa k'una, dan ko taje gida sai dai Abba ya k'ara mata zafi, shi a cewarsa ai bata da matsala da mijinta, dan haka dole tayi hak'uri da ahlinshi, a k'arshema in taje gida sai dai Abba da Mama su samu sab'ani. "Allah ya kyauta" shine abinda Yusuf ya iya cewa, Aryan kuwa cewa yayi "Gaskiya ya kamata a d'auki mataki saboda kaga yan daba ba hankali ne garesu ba wataran zai iya zuwa yafar mata ya mata illa gaskiya mu gayawa Abba dan kar wata ran ayi mugun ji". mik'ewa Yusuf yayi tare da kamo hannunta ya tsayar da ita murya a sanyaya yace. "Hmmm Aryan Allah dai ya kiyaye kawai, amman Abba bazai fahimci abinda muke guduba". Parlour suka shiga suka d'an tattauna matsalar, har ta d'an sake, sannan ta tashi ta zubo musu abinci sukaci hira suka tayata har 3 tayi suka mata sallama suka tafi saboda sunga lokacin gasar yanata gabatowa napep suka hau sukaje gida Aryan ya dauki machine dinsa. 5:00pm Samarine matasa kimanin su 20 yan *JAHAN POLO TEAM* haye akan jerin dawakan lafiyayyu sai harbin Iska suke dan tsananin k'oshi da horuwa, a cikin babban filin sukuwa da yake cikin Adamawa Yola, Lamido Mustafah Polo groudn Damare daga can gefe kuma rumfana ne wanda mutane ke zazzaune akan kujera layin farko mai martaba ne sarkin Adamawa, da gwamnan Adamawa da hakimai da chiyamomi da sauran masu fada aji na acikin Adamawa, daga can gefe kuma alkalan tantance zakarun gwajin dafinne zaune gabansu da wata doguwar cemara dake hango musu tun daga farkon filin har k'arshen shi tanan suke gane asalin gudun kowa akan dokin sa, sai kuma daga baya dandazon yan kallo da sukaji sanarwar gasar a gidan radio, ciki kuwa harda Daddy da Abba da Sulaiman, wanda shi kuwa sam baya k'aunar wannan harka da Yusuf ya ke ciki, shi dai yana zaune ne kawai a acikin yan kallon amman tsoro yakeji ganin yadda Yusuf ke mak'ale saman d'irkekken dokinshi. Yusuf kuwa sanye yake da rigar Polo ja da bakin wando ya saka bandana ja ya daure kanshi hannun shi daure da agogon gucci ja k'afar shi sanye cikin takalmi boot bak'i idonshi cikin sun glass bak'i yake, shigar su iri d'aya shida Aryan komai nasu iri d'aya, shigar tayi matuk'ar yimusu kyau kasancewar su farare asalin fulanin Adamawa Yola, sunyi shardasu tamkar larabawa, inda sauran yan gasar Team din nasu suma shirye cikin shirinsu na yan tseren doki kowa na dank'e da linzamin dokinshi suna jiran umarni daga cotch dinsu. Tsaye yake cikin nutsuwa da cikar haiba da kamala yayinda fadawa ke zagaye dashi Cotch d'insu kenan na *JAHAN TEAM* kyakykyawa ne mai tsananin haiba da kamala da mutunci kyakykyawa ne ajin farko fari tas sanye yake da black d'in riga ta polo da Blue Jeans sai kafarshi sanye cikin Takalmi combart black sai irin hular nan tab'a kaji hadisu bak'a dake sanye a kanshi kallo 1 zakayi masa ka hango tsantsar nutsuwa da kamala, duk da wusur din dake wuyanshi, amman sai motsi lips enshi keyi, alamar tasbihi yakeyi, k'usur din ne yasa a bakinshi dazai busa musu alamar umarni sai hannunsa d'auke da tuta da zata tabbatar su fara tsere, gaba d'aya kowa ya shirya ya rike linzami dokin shi umarni kawai yake jira, fiiii Cotch Jabeer ya busa k'usur d'in farko nan kowa ya dad'a rike linzamin dokin shi minti 3 tsakani ya k'ara busa na 2 nanfa kowa ya shirya jiran busa k'usur na k'arshe, wanda shine zai basu damar fara tsere nan cotch Jabeer ya busa k'usur na 3 had'i da d'aga tutar nan ta hannun sa "fiiiiiiiii...!!!". A sukwane kamar kiftawar ido suka saki linzamin dawakan suka fara sukuwa sai dai kaga wul tamkar an wullah kibiya, wucewar mahaya dawakai toh dama filin kato ne zasu zagaye shine duk wanda ya fara dawowa shine na farko har zuwa na 4 sune zasuje su wakilci Team dinsu tseren da za'ayi na kasa, a kalla zagaye filin ga kwararre daya iya sarrafa doki zai zagaye shi cikin minti 45 zuwa awa 1 nan duk dawakan suka gama wucewa gurin ganin haka ya saka cotch Jabeer cikin nutsuwa da takunshi dake nuna tsantsar tak'ama da isa ya taka ya koma cikin rumfar kujerar shi dake cikin jerin ta alkalan wasan ya koma ya zauna amma idonshi yana kan cemara din dake gaban seat d'inshi yana kallon gudun kowa, inda sauran jama'ar gurin hankalin su ya karkata gurin masu tsere. Yan gdansu Yusuf kuwa da suke zaune a parlourn hajja inna sun zubawa akwatin talabijin idanu suna jiran suga mai zuwa a farko, zuciyoyin su dauke da addu'ar Allah ya bawa su Yusuf sa'a. A 100 dawakan suke gudu suna tada kura saboda ba karamin horo da zaburar su cotch Jabeer yakeyi ba a koda yaushe musamman kuma wannan babbar gasar da zasuyi zasu wakilci jaharsu ne gaba daya a gasar kasa da za'a gabatar a Kaduna, a sannu tamkar walkiya cikin minti 43 dokin farko ya k'araso nan aka dauki ihu da tafi mahayin dokin ne ya diro daga kan dokin cikin kwarewa da jarumta hadi da durk'usawa gaban shuwagabannin jahar yayi gaisuwa da sauri cotch Jabeer shugaban JAHAN TEAM cikin farin ciki ya fito daga rumfar yazo ya rungume Safwan yana mishi Congratulation cikin abinda bai gaza minti 2 ba dokin Yusuf ma ya karaso shima cikin kwarewa da jarumta ya duro daga dokin yayi gaisuwa kamar yadda na farko yayi shima cotch Jabeer ne yazo ya tarbe shi gurin zaman da aka tanadar dan mahaya dawakan can sukaje suka zauna da sauri aka kai musu ruwa mai sanyi hadi da lemo zama sukayi, tare da yi musabaha a tsakanin su bayan minti 5 dokin Aryan ya karaso shima yadda na farko dana biyu sukayi shima haka yayi sannan cotch Jabir shima ya tarye shi cikin tsantsan yabawa , nan Affan ya karaso k'anine ga cotch Jabeer kuma shine yazo ana 4 shima yadda su Safwan sukayi shima haka yayi dan yana daga cikin irin horon da Cotch Jabeer yayi musu a sannu kuma sauran dawakan suka karaso cikin abinda baifi minti 60 ba duk dawakan suka karaso. Safwan d'ane ga sarkin Jimeta sai Yusuf sai Aryan sai kuma Affan kani ga cotch Jabir dan governor din dake ci a yanzu jika a gurin sarkin ADAMAWA kuma. A parlourn Hajja kuwa ganin Yusuf yazo ana 2 hamdala suka farayi da murna Hajja inna sai shiwa babban jikan nata a mazan gidan albarka take. A can filin ma in kaga bakin Daddy tamkar gonar audiga dan farin ciki dan nasu yayi nassara, Abba kuwa sai mik'ewa yayi tare da kiran Sulaiman suka fita sai Daddy ne yake murna yanata son barka. Bayan jawaban godiya da jinjina da manyan garin suka gabatar da yabawa akan kwazon da Jabeer yake wajen horar da yaranshi kuma sun dada karfafa mishi gwiwa akan ya kara zage damtse yaran nashi su dagawa garin nasu martaba, kyaututtuka sosai mahaya dawakan suka samu inda kyautar gwamna kuma yace sai sunzo gida tunda zai hada musu kwarya-kwarya liyafa anan zai basu nashi kyautukan, kudi sosai suka samu dan harda machine Lipan aka rabawa samarin abindai yayi dadi ya kawatar an tashi taro kowa nason barka. Shiri sosai su Yusuf sukayi na tunkarar gasa ta gaba dan kullum Yusuf (Barde) dan shine sunan da yan team d'insu suke dad's mishi saboda kokarin shi da kwazon shi kuma abin burgewar shid'in taka haye ne badan gado ba, sai Safwan, Aryan, da Affan, Yusuf, kullum sai sunje airport training sosai cotch d'insu Malam Jabeer yake tsayawa ya koyar dasu dabarun sarrafa doki da kuma ta yadda akecin gasar tseren doki tun daga yadda ake zama kan doki da irin rikon da akewa linzamin da sauran su saboda shi Jabir a England yaje ya koyi tseren dokin shi , kuma suna kokarin yin yadda cotch Jabeer ya koyar dasu. danma su Yusuf sun fara zana exam dinsu ta neco inda Allah ma ya temake su saisun gama exam zasu tafi babbar gasa. Yau ya kama launching din da mai girma gwamnan Adamawa ya hadawa su Yusuf dan karramawa sosai walimar ta kayatar shima kyauta yayi musu ta kudi inda na daya zuwa na 4 ya basu kyautar kudi 200k sauran kuma kowa 50k nan taro ya tashi ana sambarka da shiwa mai girma gwamna albarka. ******** Haka rayuwar taci gaba da tafiya yau dadi gobe akasin haka inda Yusuf dai-dai da rana daya baya bari Zarah tayi fashi a islamiyya danshi ya dauki nauyin karatun nata ma aikuwa albarka sai samunta yake daga ko ina. *ANA ZATON WUTA A MAK'ERA...!* Ana wata sai ga wata ashe Yusuf lalatar Idi kawai ya sani saboda shidin a bude yake komai ashe akwai lalatar da akeyi anan gida na biyu jikin gidansu Yusuf din, gidan na wani house of representatives ne na jihar adamawar da yake inda gidan ya zame masa kamar guest house inya bushi iska yakan zo yayi kwana 5 zuwa sati daya saiya koma Abuja kuma inda mai gadinsa ne kawai ke zama a gidan, Abinda zai baku mamaki shine yadda inhar akace wannan sanater din yazo samari ke kai kawo......... *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 9⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *GA masu buk'atar sayan littafin Hukincin Allah zasu biya d'ari biyu kacal, turo katin MTN na 200 ta wannan layin 09097853276 ko kuma ta asusuna 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, tabbatar ka/kin turo shaidar ka/kin biya kafin in saki a group* *Free page* *😭😭😭😭😭😭ABOKIN K'ANINA NE, Sunanshi muhammad Seyo MAHAIFINSU BASHI DA LFY BABBAN YAYANSU YA KASANCE D'AN SHAYE-SHAYE K'ANWARSA MAI BINSHI TAYI AURE MIJINTA YA RASU YA BARTA DA YARA BIYU TA KOMA DASU GIDANSU TANA DA K'ANNE KUSAN 8 BASU DA GATAN KOWA A DUNIYA SAI ABOKIN K'ANIN Nan NAWA MUHAMMAD WANDA AKE KIRANSHI DA *SEYO* *YARO K'ARAMI ALLAH YA D'ORA MISHI NAUYIN RIK'E ZURIYARSHI SHINE KOMAI NASU NA DUNIYA, KWANANNAN NAJE NA DUBO MAHAIFIN NASU NASAMU KO MIK'EWA TSAYE BAYA IYA YI.CIKIN IKO NA ALLAH DA K'UDURARSA SAI GASHI SEYO YAYI HATSARI YA FAD'I YA MUTU YA BAR DUNIYA😭😭😭😭😭😭😭Wayyo Allah Ayyah Su Sadiya sun zama basu da bongo abin jingina a duniya basu da wani mai kula da rayuwarsu. k'arshen had'uwata da Seyo bai kai sati biyu ba, ina tuna yadda yake yafitoni da hannu yana min mgn da ido cikin salon wasa dan shima ya zama tamkar Adamu k'anina, me zanyiwa Seyo, dan Allah Dan Allah dan Allah masoyana ina barar k'ulhu k'afa uku-uku ga wannan bawan Allah Seyo, Allah ya jik'anshi da rahama yasa ya huta, Ya Allah ka bawa yan uwanshi hak'uri da dangana ya rabbi kaine gatansu Sadiya* Tun daren jiya sanater ya karaso gidansa, kamar yadda ya saba, da yake shigowar dare yayi, shiyasa ba kowa yasan yazo ba, sai abokanan shed'anan cinsa. 11:15 Am. Yusuf da Aryan ne suka fito daga gidansu Yusuf d'in, suna hira ta kofar gidan senator sukazo zasu wucewa Baba me gadi dake zaune yanajin radio suka yiwa sallama har zasu wuce sai yace. "Y'an samari kuzo mana!". cikin girmamawa suka dawo dan sosai Yusuf yake ganin mutuncin tsohon, baisan biri bane da fatar kura. Shi kuwa tsohon najadu Baban mai gadin, saida yadan jujjuya kanshi gabas da yamma yaga alamun babu wani da yazo wucewa cikin yin k'asa-k'asa da murya yace. "Yan samari mezai hana na hadaku da uban gidana ya taimakeku?". cikin mamaki Yusuf da Aryan suka hada ido tare da kuma maida dubansu gareshi, cikin rashin fahimtar maganar Yusuf yace. "Baba meyasa kace haka? ko kaga kamar munyi maka Kama da masu buk'ata neman wani taimako ne?". cikin dariya kasa-kasa Baba tsoho yace. "Ina yaro ai ganinku a koshe alamun kudin lafiyayyu ne ya sakani fadar haka ganinku zakuyi farashi sosai a gun maigida na, zakuji dad'in harka dashi zai biya muku dukkan but'atunku na rayuwa". maganar shi kara daure musu kai yayi Aryan ma kasa magana yayi, sai Yusuf ne yiyi magana cikin alamun k'osawa yace. "uhm hmmm muna jinka". kara kallon hagu da damarsa Baba tsoho yayi sannan yayi kasa da murya yace. "Yan samari ko bakwa burin ku fantama irin yadda samarin wannan zamanin sukeyi ne kuga yaro karami da zungureriyar mota". cikin jin haushin batun tsohon da sai kwane-kwane yake musu yaki magana d'aya a hatsale Yusuf yace. "Aryan mu tafi inaga bai shirya fad'a mana abinda zai fada ba yake bata mana lokaci". da sauri Baba mai gadi yace. "Haba-haba 'yan samari banso fad'a mukuba kuma na tsaidaku". shikuwa Baba dagewar da yayi saboda yasan inhar ya hada uban gidansa da samarin nan ba karamar kyauta zaiyi masa ba. "Kuna jina ko zan had'aku da uban gidana, had'in kai kawai zaku bashi ina mai tabbatar muku kuda talauci kunyi hannun riga". wata uwar harara Yusuf ya bankawa Baba mai gadi cikin zafin zuciya jikin shi har rawa yake yace. "Wallahi kaci darajar furfurar ka duk da baka girmama furfurar taka ba da babu abinda zai hanani na faffalla maka mari na hada maka jini da majina dattijon banza dattijon hofi, tsohon najadu kawai". saboda yadda Yusuf ke daga murya har mutane sun fara taruwa Baba tsoho kuwa yayi tsilli-tsilli da ido da kyar Aryan yaja hannun Yusuf suka tafi da yaketa kumfar baki tamkar zai kaiwa dattijon duka. Tun daga ranar Yusuf ya gargadi kannensa akan kota ta kofar gidanma yaga yaro ya wuce saiya babballasa, ya tsoritasu da kalmar tsohon najadu ne shi, aiko daga nan Zahra ta samu kalma harda rerewa tsohon wak'a, kunsan dama Zahra uwar rawa da wak'ace. Tun daga ranar da abinnan ya faru Baba mai gadi ya daina zaman k'ofar gida dan yana tsoron wataran Yusuf yazo wucewa ba kowa yayi masa dukan tsiya dan ya lura yaron dan tijara ne, ga Zahra dake zuwa har bakin gate d'in ta rink'a mishi wak'a. Yauma kamar kullum in Zahra ta samu damar fitowa gida sai tayi gun mai gadin, a guje ta fito dan tsifar da akeyi mata take gujewa, har zata tsallaka titin da nufinta zata gudu gidan Bappa jangirde malamin makarantar allon da take zuwa da can baya, da sauri kuma ta kayo ganin yau Mai gadin gidan senater d'in ya fidda yar kujerarsa ta wojen gidan yana zaune, da tarin biskin, sweet, a gefenshi wanda dashi yake jan yara zuwa gareshi, sai kuma ruwan kud'i da yakewa yan k'ananan matasan unkuwar,, kamar daga sama ya jiyo muryar Zahra na cewa. "Tiri Baba tiri aralle, masifa sai an koma gidan baba mai gadi, bala'i sai a d'akin Baba mai gadi, Baba Mai gadi yasa han hanamu wasa a waje, Baba soho mai farin gemu ba fari bane ko alline ubansan zanci". kai ya juya tare da watso mata sweet , cikin tijara da rashin kunya tasa hannun ta tsinci sweets d'in, cikin son jan ra'ayin yarinyar yace. "Zahra yan mata ki rink'a zuwa d'akina zan rink'a baki minti." kafad'a ta mak'e tare da cewa. "Bazan zoba Hamma Yusuf yace kai tsohon Najadu ne". tana fad'in haka ta juya ta tafi tana shan sweet d'in tare da cewa. "Gobema zanzo in karb'a". har ya bud'i baki zai kira wota sai kuma yayi shiru sabida hango, yarinyar da take kawowa mishi tallan zogale ce ta iso wurin, saida ta duba gabas da yamma kudu da arewa bataga kowa ba sai tayi wuf ta fada gidan, Baba mai gadi ne ya washe jajayen hakwaran sa yace. "Inno kece a tafe". saida tayi fari da idanuwanta tace. "iyi nice kaga muyi maza-maza kayi ka gama ka bani kudina na tafi kaga innar mu harta fara ganewa, tace ina nake kai zogale ina fita bana dadewa na dawo mata da kudin nace na siyar". bakin shi ya kara washewa hadi da mikewa yana kunce tazugen wando, dama Inno tuni ta dade da shigewa dakin nanya mara mata baya anan suka fara shed'ancin su. Dan dazon yara ne da suke buga kwallo a bakin titin, suna bugawa ball d'in ya fad'o gidan kai tsaye suka shiga dauko ball din tasu da yake baba mai gadi har mangwaro yake tsinkowa ya raba musu, dan haka kai tsaye dakin shi suka tafi suna "Baba Ball dinmu ta fad'o munxo dauka". ganin Baba turmi da tab'arya shida Inno ai sai suka saka ihu Baba mai gadi kuwa zabura yayi ya daga Inno yana kokarin maida tazugen shi. Yara kuwa yadda suka fita da ihu shiya janyo hankalin samarin dake zaune akan wani dandamali tambayar su sukayi meya faru nan sukace Baba mai gadi suka gani yana yiwa wata yarinya wani abu ai a 100 suka shiga gidan Baba mai gadi da fitowarshi kenan daga dakin shi jikin shi sai rawa yake ganin gungun samari sun shigo a guje yayi ainahin cikin gidan senator wasu samarinne suka mara mishi baya wasu kuma sukayi cikin dakin shi wadanda suka shiga dakin nashi Inno suka gani a rakube jikinta sai rawa yake wasu ne suka fara dukanta inda wasu sukace su kyaleta aje a kamo Baba mai gadi a hadasu a mikawa hukuma. Tofa akace ana wata ga wata wani babban tashin hankalin lokacin da Baba mai gadi yayi cikin gidan samarinnan suka mara mishi baya ai sai sukayi turus tarar da senator da wani matashin saurayi suna aikata masha'a a parlour tsirara haihuwar uwarsu (wa'iyazu billah) ai nan samarinnan sukayi kansu da duka baji ba gani ai jin duka shiya dawo da senator da saurayinnan daga duniyar shed'ancin da suka lula ihu suka fara da kokarin kwace kansu da gudu saurayin da senator sukayi daki suka saka sakata inda samarin suka mara musu baya sai dukan k'ofar suke suna saisun ballah, baba mai gadi ganin haka ya sulale da niyyar guduwa yana fita samarin dake waje suka cafke shi suka turashi dakinsa suka hada da inno suka kulle. Senator na shiga daki yayi hanzarin daukar wayarshi ya kira commissioner of police yace ya turo mishi yan sanda matasa sun shigo har gidansa sun tayar mishi da hatsaniya. Matasan nanne na cikin gidan suka fito suka bawa na waje labari nanfa wasu sukace kawai a kona gidan wasu sukace su kira hukuma cikin tsananin zafin rai da bak'in ciki Yusuf yace. "Haba kamar bakusan hukuncin Nigeria ba ai yanxu ana kiran yan sanda ayau za'a sakesu ba zasu kai gobe ba kawai mu kona gidan komai zai faru sai dai ya faru, mu dai munsan mun rege mugun iri!". da wannan shawarar suka fita wasu suka tsaya jira wasu suka tafi siyo fetir. Dawowar samarin yayi dai-dai da isowar yan sanda ganin abinda samarin suke shirin yi da hanzari yan sandan suka tare gidan suka koro na ciki ganin da gaske samarin keson kona gidan senator sai suka sakar musu tiyagas har kofar part din senator yan sanda suka kai mota senator da saurayin nan suka fito suka shiga motar yan sanda suka hada da Baba mai gadi da yarinyar suka fita dasu ganin haka samarin da duk da tiyagas din da ake buga musu baisa sun gudu ba suka marawa motar baya da tofin Allah tsine. Koda Yusuf ya dawo gida ji yake kamar ya mutu dan takaici da ba'a hadu an k'ona gidan ba an rage mugun iri, partrool aka saka a unguwar su Yusuf na kwana 3 babu shiga babu fita zuwa tsakankaninnan senator ya gama tattara inashi-inashi yabar garin. (Ya ubangiji dan girmanka dan zatinka ka kawo mana dauki da sauki a cikin al'ummar mu da kasar mu Nigeria me kudi zai iya komai ya kwana lfy ya taka wanda yaga dama ya cuci wanda yaga dama amma ba za'a iya kwatarwa wanda aka zalunta ba saboda ana ganin wannan mutumin mai fada ajine a gari Allah ya kyauta). Tun faruwar abinnan senator bai k'ara dawowa gidanshi ba saboda tabbas yasan duk randa yazo sai dai uwarshi ta haifi wani dan labarin ya gama karade ADAMAWA gaba daya. *********** A sannu tafiyar su Yusuf ke gabatowa dan baifi saura wata 1 ba inda harsun kammala Neco dinsu inda dama tuni sun zana jamb. Bayan an idar da sallan asuba Abba, Daddy, Sulaiman, Yusuf, Ibrahim, Sadik, suka shigo gida kai tsaya suka nufi parlour Hajja Inna dan ak'adar su Abba kenan, suna dawowa sallan asuba sai sun shiga sun duba lfyar mahaifiyarsu, zaune suka sameta bisa sallaya, cikin tsananin so da kulawa Abba ya zauna gabanta tare da karb'ar maganin dake hannunta tare da fara shafa mata, cikin tsananin kula da lalla fatar, shafa mata maganin yake kamar yana tsoron fameta. "Sannu Hajja ya k'afafun naki?." "Alhamdulillah da sauk'i. " "Da sauk'i sosai ko, in fa kina jin ciwo duk k'ank'antarsa ki gaya mana. " Daddy ne ya katsesu tare da cewa. "Abba yadda kake shafa mata maganin namfa baiyiba so ake a murza maganin da kyau." "A a haka ma yayi in an murza ai sai taji zafi." sulaiman ne yayi dariya tare da cewa. "Kai Abba kana ji da wannan tsohuwar ji yadda kake lalla b'ata kamar k'wai". "ai tafi k'waima wannan". Yusuf ya fad'a tare da ficewa, ya nufi part d'in mamanshi ya gaidata daga nan yaje part d'in Anty Amarya suka gaisa sannan ya tada Zahra daga baccin da take tana mak'ale da babynta saida tayi salla sannan ya fita. A parlour Hajja inna kuwa Abba da kanshi ya had'a mad'a tea tasha, sanna Daddy ya bata maganinta tasha, hira suka yi sosai har gari ya k'ara washewa sannan suka fita kowa yayi part d'inshi, ita kuwa Hajja inna sai samusu albarka takeyi, suna tafiya matansu kuma duk suka zo suka gaidata. *** Ranar wata Jumma'a da yamma, Zulaihat ce zaune a parlour sai gurzar kuka take fuskarta duk a kumbure saboda dukan da Garzali ya samu dama ya lakad'a mata Mama sai fada take tamkar ta ari baki yau kome za'ayi sai anje an musu tsakani da Zulaihat da Garzali ko itama tayi hayar yan daba suje su daddatsa shi. cikin takaici tace taje tayi wanka ta kwanta ta huta shigewarta kenan Abba ya dawo bayan Mama tayi masa sannu da zuwa ya shiga daki binsa tayi kayansa ya rage ta kai mishi abinci yaci saida ya koshi take fada mishi abinda ya faru. A take Abba yace "Tom da izinin wa ta dawo gida". cikin jin haushi Mama tace "Bangane da izinin wa ta dawo gida ba, ko so kakeyi ta tsaya ya kashemin yar tawa kodan bakai ka haifa min ita ba bakasan zafin nak'uda ba shiyasa". abinda Mama bata sani ba yau Abba a sama ya shigo saboda shari'ar da yayi yau k'iri-k'iri ga gaskiya akasa ya murdeta dan d'an wani babba ne a kasar nan yayiwa wata yarinya fyade amma daga sama aka turo akace ya kori shari'ar tom da wannan bakin cikin ya dawo gida, toh kuma sai ga Mama tana farfad'a masa maganganu cikin zafin Zuciya dan zamu iya cewa a gurinshi Yusuf ya gado zafin rai, cikin fushi yace. "Ni kike fadawa wadannan maganganun?". Mama itama cikin zafi tace "Eh inba haka ba koso kakeyi ace naje na dauko gawar ta". zabura yayi da niyyar kai mata duka da gudu Mama ta tashi hadi dayin kara zata fita da tsautsayi ashe ruwa ya zube akan tile sai kafarta ta zame cikin kid'ima Abba yakai hannu zai tarota amma ina tsautsayi ya riga fata tuni takai k'asa ta gaba ta buga goshi hannunta da takai da nufin ta dogara kuma ta gurde shi a take ya goce kara ta saki had'i da sakin kuka saurin durgusawa Abba yayi danya taimaka mata amma sai tayi saurin janye jikinta bataso ya tab'ata tuni goshinta harya kumbura. Rigarshi ya saka da sauri ya fita a masallaci ya samo mai gyaran targade saida yayi da gaske Mama ta yadda aka gyara mata gocewar kashin da tayi. Abba na fita da mai gyaran targad'e Yusuf kuwa daya dauko Zarah daga makaranta suka iso bakin gate d'in da sauri Zahra ta sauka akan machine d'inparking yayi yabi bayanta, a gajiye ya karasa shiga part d'in nasu, cikin jin wani irin yanayi, ya shiga parlour Mama bakinshi d'auke da sallama, ganin goshin Mama a kumbure ga dauri a hannunta cikin tashin hankali ya karasa inda take yana. "Lafiya Mama meya sameki?". hawayen idonta ta share ganin yadda d'an nata ya shiga tashin hankali a zabure ya mike idonshi harya fara zubda hawaye murya na rawa cikin tsananin zafin zuciya da kuna yace. "Nasan meya faru basai kin fad'amin ba, kuma wallahi yau sai na rama miki,". juyawa yayi ya fice a guje jikinshi sai rawa yake kai tsaye part din Hajja Inna ya nufa Hajja Inna dake zaune akan carpet tanajin radio sai gani tayi Yusuf ya shigo yayo kanta gadan-gadan jikinshi sai rawa yake idonshi yayi jajawur da mamaki Hajja Inna ke tambayar Yusuf. "Lafiya meya faru?" ai bai saurareta ba illah kokarin cire belt da yakeyi, ido ta zuba mishi cikin mamaki, shi kuwa yana gama zaro belt d'in, cikin zafin rai da iya k'arfinshi ya rink'a tsu..................! *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣0⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *WANNAN SHAFIN GABA D'AYANSHI NA SAUDAKAR DASHINE GA DIJA CHIROMA ZAHRA DA YUSUF SUNCE A GAYA MIKI SUMA SUNA SONKI KAMAR YADDA KIKE SONKU, KI BAWA YAN TEAM SIR MOLY HARAFI GOMA-GOMA SABIDA YADDA SUKA NUWA SIR MOLY NAMU SO MUSAMMAN MOM SAYYID&NOOR ITA BATA HARUFA NOGAS DON TAFI KOWA SONSHI, HAUWA A USMAN MAI RASHIN SANI MASOYAN SIR MOLY SUNA YI MIKI FATAN ALKHAIRI* FREE PAGE ```Hukuncin Allah Fans 2 sabida ku ne nayi posting da sanyin safiya dan naga haqurinku Hukuncin Allah fans 1 rakine garesu 😆shiyasama bazanma tura musuba sai dai su tsinceshi a gefe, ohoho su Sakina Yasir har an cillo min harara, kalli Kubura Sani yadda ta zumb'uro bakinta 😜 Amina lawan harda k'ollah to share hawayenki zan turo muku yanzu, sai daifa yaseen ni ba ruwana in Yusuf ya targad'a tsohuwa``` *Ga masu buk'atar sayan littafin hukuncin Allah zaku turo katin MTN na d'ari biyu kacal, ta wannan layin 09097853276, ko kuma ta asusuna 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, tabbatar ka/kin turo shaidar kin biya ta hanyar yin screenshort sannan in saki a group.Dan Allah masu yi min transfer ta layin etisalat kuyi hak'uri ku bari, katin Mtn zaku turo bana etisalat ba. Sai masu kira dan Allah kuyi hak'uri ku dena kira domin bani iya amsa yawan kiran da nake fuskanta, dama Sadik namiji one ya b'atamin layi ya badashi wa fans shiyasa bani da hutu ko yaushe amsa kira still ga kuma wadanda suketa son samun number sai yanzu suka samu dama shiyasa kiraye-kirayen yayi yawa,yafi k'arfin amsawata, gwara kimin mgn ta what's app zamufi fahimtar juna, sai kuma kunyi hak'uri dani especially fans d'ina na facebook kuyi hak'uri dan Allah da rashin ganin amsata, Wlh ni dai haka nan facebook baya min sam bana iya jurar mgn a can, don Allah kuyi hak'uri* Belt d'in ya tsula mata da iya k'arfinshi, kamar a mafarki Hajja Inna taji ya fara tsula mata, k'ara jin ya sake shimfid'a mata belt d'in a lafiyar fatarta yasa ta k'wallah ihu had'i da zabura tare da gantsarewa da yin mutsu-mutsu, cikin azaba da ihu da kururuwa tace. "Wayyo Allah na! namutu Yusufa ya kasheni, waiyihuhuhuhuuu! jama ku kawo taimako." ihu takeyi sosai dan ji take kamar da reza Yusuf ke tsarte mata jiki, domin kuwa rebonta da duka ya kai 75 years , sai gashi yau Yusuf na nad'a mata na jaki, zillo tayi tare da dirowa k'asa kan carpet dan jin yana yi mata wani irin gigitaccen duka kai mata belt d'in yake tako ina, dukanta yakeyi yana kuka tare da yin magana cikin d'aga murya yake cewa. "Ki hana d'anki dukarmin mahaifiyata, wallahi idan bai dena dukan Mama ba wallah! kullum a kanki zan ramawa mahaifiyata, shima yazo yaji irin k'unci da k'unan rai da nakeji duk randa ya daketa, ai ita ba baiwa bace." sai kuma ya k'ara tsula mata belt d'in burburwa ta fara tare da sake fitsarin da tun dazu take jinsa, son jin k'arshen tafsirin da akeyi a radio ya hanata tashi taje ta yisa, sai yanzu ta tsulashi tare da cewa. "Wayyo Allah shike nan ya kasheni, ihuhuhuhuhuuuu wayyyyyyyyo Yusuf na tuba." haka Yusuf ya rink'a zaneta ciki da woje bai duba girma da tsufanta ba bare kasancewar ta kakarshi ya zage ya dinga tsula mata belt dinnan, kamar Allah ya aikoshi. Mama kuwa ganin yadda ya fito tasan Tabbas wani abin zai aikata, dan haka ta biyoshi amma kafin ta fitoma yayi nisa, sai shigar shi bangaren Hajja Inna ta gani, da sauri ta da kai zata shiga kenan taji ihun Hajja Inna, ai daskarewa tayi ganin Yusuf ya zage sai dukan Hajja Inna yake, ganin bazai tsaya ba da gudu taje ta wafce belt din hadi da zabga mishi mari da hannunta mai lafiya, duk da haka Yusuf bai tsaya ba sai nannad'e hannun rigarshi yayi tare bin Hajja Inna ya yaci gaba da dukan ta da hannu, cikin kid'ima da tsananin tsoro da sauri Mama ta tare gaban shi hadi da sa hannunta duka biyu harda mai ciwon ta rink'a jijjigashi tana cewa. "Kai.! Yusuf! ka dawo hankalin! kasan me kake aikatawa kuwa ? nashiga uku Yusuf koka fara shaye-shaye ne irinna yaran zamani kwakwalwarka ta tab'u ne? !!!". duk da haka cikin fushi k'ara nufar Hajja inna yakeyi da nufin zaici gaba da dukan, ganin haka cikin d'aga murya Mama tace. "Yusuf wallahi in ka kuskura ka k'ara tab'ata zan jamaka Allah ya isa!." yana jin haka sai ya fara yin baya-baya ya koma gaban Mama sai kuma ya rushe da kuka had'i da durkushewa akan kafafuwan sa, Mama ma kuka ta saka. Hajja Inna kuwa a gurin ta zube tana makyarkyata tuni zazzabi ya rufeta jikinta duk ya kumbura saboda ba karamin duka Yusuf yayi mata ba, kuma gashi ya hadu da tsufa. A part d'in su Zahra kuwa jin Ihunta shiya fito da Aunty Amarya da Ummi daga nasu bangaren, a guje suka shiga b'angaren surkar tasu, lokacin kuma yayi dai-dai da dawowar Abba daga raka mai gyaran targade shima a guje yayi bangaren mahaifiyar tashi jin ihunta da yakeji, Zahra kuma dake biye da bayan Antynta ganin yadda Hamma Yusuf d'insu ke jibgaar kakar tasu sai ta koma gefe ta tsaya tare da fashewa da dariyar mugunta, dariya takeyi sosai harda rik'e cikinta, cikin tsananin dariya da jindad'i tace. "Allah shi k'ara hegiya Hajja Inna a dakaki dai, ke ba kullum kin iya kai gulmataba, in kinga ana dukana har dariya kikeyi kina cewa a zaneni da kyau ko? to kema yau zagaye ya isa kanki." sai ta kuma kalli yadda tsohuwar keyin burburwa da ihu da kururuwa tana gaggantsarewa, sai ta kuma kecewa da dariya harda buga tsalle, tana. "Yauwa Hamma Yusuf zaneta dai sai itama tayi fitsari a wondo." lokacin kuma yayi dai-dai kwace belt din da Mama tayi a gurin Yusuf da marinshi amma bai tsaya ba yaci gaba da dukanta da hannu mutuwar tsaye Abba yayi sai jikinshi da yaketa b'ari kamar mazari har zuwa lokacin da Mama ta tare Yusuf, abin yake gani kamar a mafarki wai, Yusuf ne yayiwa mahaifiyar shi haka. Cikin tsananin fushi da tafasan zuciya yayi kukan kura tare da sakin tsawa mai firgitarwa, sai lokacin hankalin Mama dasu Aunty Amarya yayi kanshi dan basu san yazo gurin ba, cikin firgici da tsoro sukayi baya dan sunsan tsauri da zafin zuciya irinna Abba tabbas yau zai iya illata Yusuf koya kasheshi dan ba karamin tattalin lafiyar mahaifiyarshi yake yiba. Yusuf dake durkushe kan kafafun sa kanshi a k'asa yanata ambaliyar kuka bai d'ago kanshi ba tuni ya farajin duka tako ina dan belt din da Mama ta k'wace ita Abba ya dauka ya fara dukan shi kuma da gurin karfen duka yake kai mishi tako ina yana had'a mishi da gula da k'afa dukan shi yakeyi amma Abba bayajin dukan da yake mishi ya wadatar dan haka yasa hannu ya shak'o wuyanshi tare da fara tattakashi, Yusuf kuwa sarkin zuciya daman yau zuciyar shi ta gama hawa baya ji baya gani baya tsoro da shakkar komai yau ya yadda ya dauki duk wani hukunci daga mahaifin nashi dan ya gaji dacin kashin da yake yiwa mahaifiyar shi, Ita kuwa Zahra cikin tsananin firgita ta saki ihu ganin irin dukan da Abba kewa Hamma Yusuf d'in nata, kuka takeyi tare da rik'o hannun Antyn ta tana janta zuwa gun da Yusuf din ke durk'ushe cikin kuka tace. "Wayyo! Anty na Abba zai kashe Hamma Yusuf, Anty, Ummee, ku hana Abba dukan Hamma." sai ta kuma sakin ihu, ganin ta firgita yasa Antyn ta jawota ta rugumeta tare da sakin ihu, ihun su Aunty Amarya sukeyi ganin tuni jikin Yusuf ya farfashe yanata fidda jini amma hakan bai saka Yusuf yayi kokarin guduwa ba kuma hakan bai saka Abba ya tsaya da dukan shiba Mama ce tayi kukan kura had'i da tare gaban Abba cikin tsanani firgita da kuka tace. "Kasheshi kakeso kayi ne? zaka kasheshi ne? ka kasheni ni dan dalilina yasa yayi haka, sau nawa nake fad'a maka ka guji randa Yusuf zaizo daukar mataki akan dukan da kakemin, amma kayi biris, shekara nawa na dauka ina shan duka daga gurin ka yanzu karfin d'ana ya kawo yanajin dai-dai yake da duk wanda ya dakar mishi mahaifiya!!". tunkudeta Abba yayi had'i da jifanta da wani mugun kallo cikin haki yace. "Ashe kece kika saka yazo ya illatamin mahaifiya ta? toh ki fad'awa d'an iskan d'an naki yayi maza-maza ya bar gidannan tun kan fushina ya sauka a kanshi ya tattara ya nasa ya nasa yabar min gida kuma duk randa ya yadda yazo gidana ko yaje gidan wani daga cikin k'annena naji labari kona gani ranar a bakin auren ki, kuma ko gawata ban yadda yazo kanta ba inhar yazo ban yafe masa ba". cikin matsanaicin kuka Mama tace. "Wallahi tun yanzu zamu bar maka gidan dani dashi, sai dai mubar maka gidan naka dukan mu amma ba zaka kori d'ana ba alhalin akan gaskiyar sa yake." sai zuwa lokacin Yusuf yayi magana da wata irin murya ta tsantsar b'acin rai da k'una yace. "A a Mama ba zamu tafi tare ba zanbar mishi gidanshi saboda dama kullum cikin bacin rai da bak'in ciki nake a zamana a gidannan saboda abinda akeyi miki, amma wallahi!!! ki sanar mishi duk randa ya k'ara dukan ki zan dawo na rama miki akan mahaifiyar shi!". saroro Abba ya bishi da kallo haka ma Mama dasu aunty Amarya ba karamin mamaki da tsoro furucin Yusuf ya basu ba yadda yayi maganar da kwarin gwiwar shi babu wani tsoro ko danasani. Hajja Inna data sandare ta sume shiya dawo da Abba hankalin sa yayi kanta yana jijjigata, Allah sarki Maman ce ta tafi da gudu ta debo ruwa ta shafa mata a sannu numfashin ta ya dawo, Daddy da Aunty Amarya ta kira shine ya shigo a guje nan ya fara bawa Hajja Inna taimakon gaggawa a sannu numfashinta ya dai-daita bacci ya kwasheta. Daddy ne yayi gyaran murya tare da cewa. "Toh yanzu ina Yusuf d'in?" Mama ce ta share hawayen daya zubo mata tace. "Ya koreshi". Cikin takaici yace. "Haba-haba Yaya in rai ya b'aci ai hankali ke nemo shi ba'a yanke hukunci cikin fushi bai kamata ka kori Yusuf a wannan shekarun nasa ba ai yayi kankanta da yawa, yanzu kasan ina zai shiga? kasan wani hali zai fad'a? kasan irin rayuwar da zayyi? kasan irin matsalar da hakan zai iya jawowa nan gaba!!!? masalaha ya kamata a nema ba aiki da zafin raiba". wani banzan kallo Abba yayiwa Daddy had'i da cewa "K'ank'anta! K'ank'anta fa kace!! inhar shid'in karamine mai zai saka yayiwa mahaifiyar mu irin wannan dukan, in tafiya tayi tafiya wataran ni zaice zai daka ai kanaga yaro ya zama dan daba d'an ta adda kace in barshi a cikinmu". cikin jin takaici Daddy yace. "Toh shikenan nizan nemi Yusuf d'in ni nasan har abadan bazai dakeni ba yanzu zan nemoshi muyi magana". a zabure Abba yace. "Kul!!! kada ka sake inhar kayi gangancin aikata hakan ina mai tabbatar maka zaka hadu da fushina mai tsanani, wallahi matuk'ar ka nemoshi bani ba kai har abadan". nan Abba ya tashi ya fice daga dakin cikin fushi, gaba d'ayansu da ido suka bishi Mama kuwa fashewa tayi da wani irin kuka mai tsuma zuciya, a sannu Daddy ya dinga bata baki da ban hakuri yana nuna mata cewar insha Allah zai samu ya shawo kan Yaya harya yarda Yusuf din ya dawo gida, anan yake tambayar ta mene sababin faruwar abin tiryan-tiryan ta fara bashi labari tun daga farko har karshe sosai yayi mamaki da al'ajabi a shekaru da ilimin da dottaku yayansa bai zaci zai iya dukan iyalin shiba ashe ba'a iya zafin zuciya ya tsaya ba harda duka hakan kuwa sam bai kamaci babban mutum mai shekaru irinsa ba , bai kamaci dukkan namiji mai cikar nagartaba. (kalubale a gareku iyaye maza kubar ganin kuna ware kwanji ku jibgi matan ku son ranku tom a sannu ranar biya zatazo dan da zarar yaranta sun tasa burinsu su kwaci mahaifiyar su su rama mata dukan da ake mata) kuma abin al'ajabi da mamaki duk wannan dukan da Abba ke yiwa Mama yan gidan babu wanda ya sani daga Zulaihat sai Yusuf kadai suka sani dan tana b'oye sirrinta suma su Yusuf bata tab'a ajiyesu ta gaya musuba gudun kar tasa musu tsanar mahaifinsu, sai Anty Amarya da Ummee wanda suna fahimtar dukan da Abba ke mata, musamman Anty Amarya da Yusuf ke koka mata matsalar. Shi kuwa Yusuf yana fita d'akinshi yaje duk da jini na zuba a jikin shi hakan bai dameshi ba abubuwan da suke da amfani a rayuwarsa ta duniya da lahirarsa kama daga, Qur'an d'inshi takardun makarantarsa dana aikin Pollonsu da dai sauransu ya tattara a karamar jaka sannan ya fito daga d'akin, part d'in Mama ya nufa cikin jan k'afa a parlour ya tadda ita, tana kuka kamar ranta zai fita, Anty Amarya da Ummee sun tasata gaba suma kukan suke tare da lallashinta, gabanta yaje ya durk'usa tare da d'ora kanshi bisa cinyarta, cikin rawan murya yace. "Ki gafarceni Mama ki yafe min ki jik'aina kisamin albarka, ki dena zubda hawayenki a kaina." cikin kuka tace. "In banyi kukaba Yusuf me zanyi? yanzu ina kasan zaka shiga a fad'in duniyar nan tunda ya hanaka zuwa gun yan uwanshi, nima kuma yan uwanshin sune yan uwa, yau da ace ba zuriyarmu d'aya bane da Abbanku da nasan yan uwana zasu rik'emin kai gashi duk family shine babba babu wanda zai tonk'orashi, Yusuf me zanyi in banyi kukaba ina tsoron lalacewar tarbiyarka." kai ya kuma kontarwa bisa cinyarta tare da rik'e tafin hannunta Yance. "Mama Addu'a zaki min ba kukaba Mama nayi miki Al'k'awari zan zama d'a nagari zan kasan ce miki Al'waladul saliha insha Allah bazaki kunyata ba akan tarbiyar da kika bani, Mama duniya da fad'i zan tafi kuma duk inda nake muna tare." Murya na rawa ta dafa tsakiyar kanshi tare da cewa. "Allah yamaka Al'barka ya shirya min kai ya tsaremin gabanka da bayanka ya Allah ya tsare min imaninka da gabb'an ka daga aikata aikin ashsha Allah ya baka sa'a ya huci zuciyar haifihaifinka in samu ka dawo garemu." "Amin Amin Ameeeeeeeeen ya rabbil izzati Ngd matuka Mama. " yace tare da mik'ewa gaban Ummee yaje ya nemi gafararta sannan ya dawo gaban Anty Amarya da take kuka kamar ranta zai fita ta kasa magana sai jujjuya mishi kai takeyi kuka ta saki da k'arfi jin abinda yake fad'i mata. "Dan Allah! Dan Allah!! Dan Allah!!! Anty ki kula da Zahra, Anty ki kula da amanar da Allah ya dank'a miki a matsayinki na mahaifiya Anty ki rufa mana asiri kar sakacin ki akan Zahra ya jazawa Familynmu zubewar mutunci da k'ask'anci, dan Allah Ummee, Anty, Mama ku kularmin da tarbiyar k'annena wallahi ina jin tsoron kar rayuwarsu ta cutu ina fargaba akan k'annena." yana kaiwa nan ya fice da sauri yana mai zubda hawaye, ita kuwa Anty Amarya da sauri tabi bayanshi tana kuka tare da cewa. "Dan Allah Yusuf ka tafi gidanmu karkaje wani wuri kaje gidanmu wallahi nasan Mahaifiyata da yan uwana zasu rir'eka iya rai da mutuwa." Yana jinta amman sai ya fice daga gidan da saurinshi, ita kuwa komawa tayi part d'in Mama sukayi ta kuka. Tafiya yayi mai nisa har ya fice daga yankin Girei , da k'afa ya shigo har cikin Jimeta. Kai tsaye bayan P, Z ya nufa dai-dai k'ofar gidansu Aryan jiri ya fara d'ibanshi saboda jinin daya zubar sai kuma ya tafi luuuuuuu............... *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣1⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *GA masu buk'atar sayan littafin Hukuncin Allah zaku turo katin Mtn na 200 kacal ta layin nan 09097853276 ko kuma ta asusuna 0005388578 Jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, tabbatar ka/kin turo shaidar biyanki* *Free page* Aryan ne ya fito daga gida da niyyar zaije aski ganin mutum a kwance a kofar gidan su kamar bashi da rai shiya saka shi yin baya da sauri, komawa gida yayi da gudu yana kwalawa Baba mai gadi kira tare da karasa shiga cikin gidan a gigice, Baba mai gadi da fitowar shi daga bandaki kenan shine ya saka shi fitowa a daki shima a tsorace yace. "Aryan lafiya ka shigo gida a gigice haka meke faruwa?". da hannu yake masa nunin waje yama kasa magana, a hankali cikin sand'a da tsoro Baba mai gadin yake tafiya har ya isa bakin gate d'in sannan ya lek'a da ido d'aya dan Baba isa ba k'aramin matsoraci bane, ganin mutum kwance ya sakashi fitowa da sauri yana. "Subhanallahi ai mutum ne a kwance". juya shi, ido ya zaro da mamaki ganin Yusuf ne ya fara kwalawa Aryan da yake cikin gida kira. "Aryan! Aryan!! Aryan..!!! zoka gani ai abokin kane Yusuf". da gudu Aryan ya fito daga gida ganin Yusuf cikin halin ciwo alamar ya sume shine ya kara rikita Aryan da gudu ya kuma shiga cikin gida. Kakar su data fito lullube da mayafi tana rike da hannun Rayhana dan zasu fita unguwa, driver dazai kaisu kuma yana cikin mota yana jiransu da sauri yake kiran Hajiya kakar su yace. "Hajiya Yusuf a waje ya suma jikin shi duk a farfashe". da mamakin zancen Aryan Hajiya tace. "kamar yaya Aryan suma kuma?". Mai gadi ne ya shigo ya nemi temakon driver dan su d'auko Yusuf sai lokacin Hajiya ta gane abinda Aryan yake nufi cewa tayi. "kuje ku kamoshi ku saka shi a mota mu kaishi asibitin saimu kira gidansu muji kosun sani?". Da "toh" suka amsa mata sannan d'aukoshi suka saka shi a motar da Aryan da Kaka da Rayhana suka shiga motar Mai gadi ya wangale musu gate yana addu'ar Allah ya kiyaye hanya. A gidan Yusuf kuwa Aunty Amarya ce dake rungume da Zarah a cinyar ta tayi bacci saboda kukan da tasha, cikin muryar kuka Anty tace. "Maman Yusuf ina Zulaihat d'inne naga duk abinnan da ake ban ganta ba?". Ajiyar zuciya Mama taja had'i da goge ruwan hawayen daya kasa daina zuba daga idanuwan ta cikin kuka tace. "Kinsan Zulaihat bata son rikici da tashin hankali, duk abinnan daya faru babu wanda ta sani, tana farajin Abbansu yana fada ta tattara kayanta ta koma gidanta nima d'in ban sani ba kirana tayi a waya ta fadamin". shiru Aunty Amarya tayi tana jaddada hakurin Zulaihat dan tana da hakuri nesa ba kusa ba. Zarah ce ta dawo da ita daga tunanin data tafi. "Ancy ina Hamma Yucuf na Abba a kasheshi ko?". saita kuma fashewa da kuka rarrashin ta Aunty Amarya ta dingayi saboda kukan da Zarah tayi tuni zazzabi ya rufeta ta fara rawar sanyi, cikin tausayawa Ummee tace. "Kije ki bata paracetamol tasha kafin zazzabin ya kamata da yawa". A can gunsu Yusuf kuma Kai tsaye F, M,C YOLA su Aryan suka nufa da Yusuf emergency amma firr likitoci sukaki karb'ar shi sukace ai accident ne saida police ana cikin haka Daddy ya dawo dama bai tashi aiki ba kiran da Aunty Amarya tayi masa shine ya saka shi komawa gida. Aryan daya fito yanata kokarin kiran number d'in Abba tak'i shiga saboda matsalar network danshi shaf yama manta Daddy a asibitin yake aiki, har ya juya zai koma gun kaka dan shaida mata wayar bata shiga, sai kuma ya juyo da sauri ganin Daddy da yayi da gudu ya karasa wajen shi nan yake fada mishi da sassarfa Daddy ya shiga da kanshi ya karbi Yusuf shi yayi masa duk wasu taimako daya kamata aka bashi gado, drip aka saka mishi Bayamon ya farfado daga suman da yayi amma anyi mishi allurar bacci danya samu hutu. Bini-bini Daddy zaizo ya dubashi har zuwa lokacin da ruwan ya kare yana cikin cire mishi ruwan Yusuf ya farka, a hankali ya fara bude idanuwan sa wani irin sarawa kanshi yake mishi saboda ba karamin ciwo yake masa ba, fess kuwa ya ware idanuwan nashi akan Daddy da tun dazu yake kula da alamun sa ya farka. Ganin Daddy a gaban shi sai yayi hanzarin maida idon shi ya lumshe hawaye na bin gefen fuskarsa, murmushin gefen baki Daddy yayi hadi da cewa. "Bud'e idanun ka mana". jin kunya yasa Yusuf ya kasa bud'e idanuwan shi,shiko Daddy daurewa yake ya gimtse dariyarsa, dan in ya tuna abinda Yusuf yayi dariya ke kamashi ja'irin yaro wato ya ramawa uwarsa abinda ake mata a kan tsohuwarsu, gashi dama yasan Hajja Inna da d'an banzan raki, murmushi ya kumayi sannan yasa hannun ya tallaboshi ya taimaka mishi ya mike ya jingina shi da pillow amma har zuwa lokacin Yusuf ya kasa hada ido da Daddy dan wani matsanancin kunyar shi yakeji kuma sai yaji danasani ya kamashi. Daddy ne ya kalli Aryan yace. "Ka taimaka mishi ya wanke bakin shi ka hada mishi tea yasha ka bashi maganin shi yadda na nuna maka saiya rama sallolin da ake binshi nizan tafi gida dare yayi sai gobe in Allah ya kaimu". da "toh" Aryan ya amsa saida Yusuf yaji fitar Daddy ya iya d'ago kanshi. A gida kuwa lokacin da yaran gidan suka dawo Zarah itace ta basu labarin abinda ya faru dan zuwa lokacin zazzabin ya sauka dukkansu basuji dadin abinba musamman Sulaiman daya tambayi Ummi take fada mishi yadda abin ya faru da korar da Abba yayiwaYusuf ranar sukuku aka wuni a gidan saboda babu walwala a fuskar kowa. A asibiti kuwa cikin tausayawa Aryan ya taimakawa Yusuf ya wanke bakin shi. tea ya hada mishi ya zuba mishi pepper soup din kayan ciki daya koma gida ya karbo a hankali Yusuf yake cin pepper soup din sam bayajin dandanon komai a bakin shi salam haka dai ya tuttura dan matsamishi da Aryan yayi da k'er yasha tea din, mikewa yayi yaji kamar iska zata kadashi Aryan ne ya taimaka mishi ya kaishi har bakin bandaki sannan ya juyo, saida Yusuf ya watsa ruwa jallabiyar da Aryan ya dauko mishi ya mika masa da gajeren wando ya sako ya fito, lokacin Aryan ya shimfida mishi sallaya tambayar Aryan yayi wacce sallah zaiyi dan baisan tsawon lokacin dayayi a sume ba , cikin kula Aryan yace. "In bakayi magriba ba tom magriba da isha'i zakayi". "ok". a zaune Yusuf yayi duka sallolin harda shafa'i da wutiri sannan ya koma gadon shi ya kwanta ya jingina da pillow lumshe idanuwan sa yayi a sannu ya fara tariyo abubuwan da suka faru acikin rayuwar shi a yau wanda ya jingina hakan a matsayin tashi kalar kaddarar. Baiyi kokarin hana hawayen zuba ba, shiko Aryan ganin yana hawaye sai ya matso gareshi tare da fuskantarshi cikin amincin aminai yace. "Yusuf!!! me yake faruwa ne? hankalina ya tashi dan dazu bayan Daddy ya saka an baka gado na samu Abba na kirashi da wayarka yafi sau 23 bai d'aga ba, na kirashi da wayata ma bai d'agaba, saida na kirashi da sabon layina sannan ya d'aga yace waye ina cewa Aryan ne abokin Yusuf yayi tsaki ya kashe wayar ni abin ya bani mamaki". Shiru Yusuf yayi tare da rumtse ido lips d'inshi na matse cikin k'unan raining hawaye na bin fuskarsa yace. "Hmmmm Aryan ai Abba bazai d'auka ba, aida ka san abinda ya faru da bazaka kirashi ba". cikin rud'u Aryan yace. "Ban gane ba? Koka mishi laifi ne". kai Yusuf ya gyad'a a sannu ya fara bawa Aryan labarin abinda ya yake faruwa tiryan-tiryan har zuwa yau, Aryan kam ya girgiza matuk'a amma sai yace. "Abba yayi laifi amma Yusuf kafi kowa lefi duka fa kuma Hajiya Inna aiko daraja da yawan shekarunta ya sakaka kaji tausayin ta kaki dukan ta". cikin cije lebe Yusuf ya hadiye wani yawu mai d'aci yace. "Ni d'anta yake dukarmin tawa mahaifiyar kullum ya medata kamar gangarsa, ko uwa tafi uwa ne?". cikin fad'a-fad'a Aryan yace. "Haba-haba dai Yusuf tunda kake ka taba tuntub'ar Abba akan dalilin dukan Mama da yakeyi ne?". kai Yusuf ya girgiza Alamar a a, cikin yin nasiha Aryan d'in yace. "Tom ka gani baka da hujja nasan duk taurin zuciya da kafiya irinta Abba daka tareshi kunyi magana ka nuna mishi abinda yakeyi bakajin dadi zai daina saboda yasan kaima ka girma kasan dad'i da daraja da girman mahaifiya kuma zaiji kunyarka, ai abinda harshe bai warwareba to wallahi tokobi bazai warwareshiba Yusuf ka rege zafin zuciya nan taka fa". a take wani danasani da nadama ya lullube Yusuf, kowa shiru yayi yana saka da warwara a zuciyar shi. Koda Daddy ya koma gida saida ya kara zuwa ya duba jikin Hajja Inna Abba ya tarar zaune a gabanta ya rafka tagumi ya zuba mata ido shi kad'ai yasan zafin da tukukin da yakeji a ranshi wai har ya haifi d'an da zai iya illata mishi mahaifiya kamar haka, sama-sama ya amsa gaisuwar Daddy dan Daddy dinma haushin sa yakeji yana ganin kamar baiji ciwon abinda Yusuf yayiwa mahaifiyar tasu ba, shiko Daddy yaji zafin abin amman rakin Hajja Inna dariya ke bashi sai nishi take tana zare ido, kuma ya sani sarai da gayya takeyi dan ta dad'a ingiza Abba ne a kan Yusuf shiyasa bai wani damu ba. Washe gari Daddy ne ya turo kofar d'akin da Yusuf suke, saida kirjin Yusuf ya buga dan tsabar tsoro da firgici wani irin kallo Daddy ke binshi dashi da sauri yayi kasa da kanshi kujera Daddy ya janyo ya zauna a gabanshi hadi da gyaran murya, cikin sanyi tare da sunkuyar da kai Yusuf yace. "Ina kwana Daddy". bai amsa ba illah cigaba da kallon shi da yake, jikin Yusuf ne yayi sanyi tuni hawaye ya fara zuba a idon shi, Cikin tsareshi da ido Daddy yace. "Hmmmm a'ah -a'ah ni bance kayimin kuka ba". Aryan ne ya turo kofa hannun shi rike da basket na break fast d'insu gaida Daddy yayi ya amsa hadi da tambayar shi yamai jiki. "Alhamdulillah da sauki". Daddy yace. "Allah ya kara sauki". Aryan yace "Ameen". a sannu Daddy ya fara yiwa Yusuf nasiha sannan ya nuna masa irin yadda ranshi ya baci akan abinda ya aikata ashe bai dauke shi uba ba da duk tsahon lokacin nan bai taba fad'a mishi ba Yusuf da Aryanne suka hadu sunata bawa Daddy hakuri daga haka kuma ya sauko, ya huce. Mama kuwa rayuwa ta cushe mata bata da aiki sai kuka safe rana dare Abba in zai mata maganar duniya ba zata tanka shiba sai kuka hatta da abinci ta daina ci lokaci d'aya tayi wani irin rama inda ka ganta saika zata tayi shekara tana jinya. Abba kuwa duk ya shiga damuwa dan yanason Mama sosai sai dai bayajin akwai wanda ya isa ya tankwara shi ya yarda Yusuf ya dawo gidanshi da zama dama su biyu Allah ya bashi tom ya sallama Yusuf ya cireshi cikin jerin yayansa Zulaihat ta isheshi tunda ita din tanajin maganar shi. Alhmdllh yau kwanan Yusuf uku jikin shi yayi sauki sosai inda aka sallame shi Daddy da kanshi ya dauke su ya kaisu gidan su Aryan izinin ganawa da Hajiya kakar su Aryan ya nema bayan ya shiga sun gaisa anan ya nemi alfarmar yanaso Yusuf ya zauna a wajensu sabani suka samu da maihaifin sa ya koreshi daga gida kuma zafin rai gareshi kafin a tankwara shi da wuya, cikin jimami Hajiya kaka tace. "Ashsha su yara ai ba'a musu haka da lallami da nasiha ake binsu in akace za'a musu dole ba zasuji ba, ai babu komai d'a na kowa ne kuma Yusuf da Aryan duk d'aya suke a gunmu, ". Godiya Daddy yayi mata sannan yace. "Inhar mun samu mun shawo kan mahaifin Yusuf din zai koma gida kwanannan insha Allah". Hajiya tace. "ai babu komai Allah ya sassauta zuciyar shi ya dai-daita su". daga haka yayiwa Hajiya sallama su Yusuf ne suka rakoshi cikin sanyin murya Yusuf yace. "Daddy dan Allah ka fad'awa Mamana inda nake nasan hankalinta bazai taba kwanciya ba har sai taji inda nake". murmushi Daddy yayi hadi da shafa mishi kanshi yace "In sha Allah, Allah yayi maka albarka". "Ameen". Yusuf ya amsa. Koda Daddy ya fad'awa Mama inda Yusuf yake hankalinta ya kwanta kuma nutsuwarta ta dawo jikinta sai dai har zuwa lokacin bata wani sakarwa Abba jikinta ba haka suke zaman kurame in suna zaune a d'aki. Zarah kuwa tambayar Hamma Yucuf harta gaji dan wataran in Sulaiman zai kaita makaranta saita tubure tace ita Hamma Yucuf ne zai kaita dakyar ake samu ta tafi dan yanzu Aunty Amarya ta dage akan karatun ta, ita kuwa Zahra yanzu fesawa Hajja Inna rashin mutunci takeyi son ranta. Yauma kamar kullum duk suna tsakiyar gida kowa na hidiman gabansa, Hajja Inna dake gefe a zaune kan carpet da ake fidda mata in yamma tayi ta zauna tasha iska tsaki taja ganin yadda Zahra keta wasa da ruwa duk ta jik'a wurin, cikin fad'a da raki irin na tsofaffi da son a doki Zahra ta tashi tare da zuwa kanta carbin hannunta ta zuga mata tare da cewa. "Shegiyar yarinya mai kama da ifiritu wato zaki jik'a wurin kalen in sule in karye ko?. " cikin tsiwa da muryar kuka-kuka tace. "Ni dai ba shegiya bace ehe, kuma Allah ya isana ,kuma in Hamma Yusuf na ya dawo sai na gaya mishi ya miki duka sai kinyi fitsari a wondonki irin na rannan, ai kin sani sarai." sai ta kuma fashewa da dariya gami da zuwa gaban Babar yayarsu yar farin Daddy kenan, wacce itace babba akan Yusuf da Sulaiman kuma itama bata shiri da Hajja Inna dan gulma take had'a mata, dariya takeyi harda rik'e cikinta tace. "Yauwa Zahra zo ki nuna min yadda tayi da Yusuf na dukanta zan baki wayata kiyi rawanki." aiko Zahra najin haka tayi fad'uwar yan bori tana burburwa da gantsarewa tana koikoyar muryar Hajja inna dayin yadda tayi tayi da Yusuf na zaneta, tana. "Waiyihuhuhuhu..! Yusuf ya kasheni ihuhuhuhu jama'a ku kayo taimako." aiko Amira, Sulaman ,Ja'afar, Nana, Ibrahim, harda Zeenat auta dariya sukeyi harda tsalensu, Mama kam dake gefe sai tayi sauri ta koma part d'inta dan gudun kar dariyar ta kubce mata, Anty Amarya kuwa da Ummee sai suka hau yiwa yaran fad'a suna danne dariyar dake son kubce musu, ita kuwa sai bambami takeyi tana. "Wallahi yau sai na had'aku da Abbanku ya tattakaku ya koraku." Suleiman ne ya samu ya tsaida dariyarsa tare da cewa. "Wallahi Allah kenan wanda kikasa aka koranma zai dawo bare mu zama daram sai dai ke ki tafi gidan naki uban." ihu tasa tace ai Sulaiman ya zageta Daddy kam dake sama sai murmushi yakeyi yana mamakin halin tsufa, su kuwa yara sai dariya sukeyi saida Ummee ta dage ta korasu kowa yaje yayi alwala dan yin sallan maqrib. Meeting Daddy ya hada na dukansu cikin mahaifiyarsu. Abba, Aisha, Fatima, Maimuna, Daddy d'in sai autarsu Madina kokarin ganin sun shawo kan Abba ya yarda ya amince Yusuf ya dawo gida dan hannunka baya taba rubewa ka yanke kayar, to Hajja Inna kuwa sunyi-sunyi su shawo kanta amma ina magana d'aya ce a bakinta in Yusufa ya dawo zai iya kasheta dan yanzu tana matuk'at tsoronshi ko sunashi in an kira sai zuciyarta ta tsinke gashi kuma ita kadai ce zata iya tilasta Abba ya yafewa Yusuf. Duk zaune suke a parlourn Hajja inna Abba ya shigo bayan an bud'e taro da addu'a, sannan sun gaggaisa gwaggo Fatima ce tace. "Ammm yaya dama maganar Yus..!". shiru tayi ta kasa k'arisa maganarta ganin wani irin mugun kallo da ya mata , cikin tsananin kausasa murya da zafi yace. "Dama yaya me?". baya tad'an ja murya na rawa tace. "akan maganar Yusuf ne" mikewa yayi hadi da buga.....................! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣2⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Ga masu buk'atar biyan kud'in karanta littafin k'ofa a bud'e take, turo katin MTN na 200 kacal ta wannan number 09097853276 ko kuma turo 200 ta asusuna 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, kadafa ku manta free page ne kuyi k'ok'ari ku biya domin free page d'in sun kusa k'arewa* Mik'ewa Abba yayi had'i da yi mata wani irin mugun kallo tare da jan dogon tsaki cikin kaushin murya da nuna isarsa a matsayinshi na shine baba a kansu baki d'aya cikin tsawa da tsuke fuska yace. "Idan harku! bakusan ciwo da darajar mahaifiyar kuba tom ni nasani, idan ku baku da tausayi da jink'an mahaifiyarmu toni, bazan iya jure koda cizon cinnakane a kanta bare dukan Yusuf, wanda k'arfi yake k'arawa da girma, ta yiwu wata ran in dawo in samu ya kashe min uwa, tunda yana da zuciyar da zata iya bashi shawarar dakar min ita, kuma wallahi Allah kenan ku sani duk wanda yaci gaba da yimin maganar Yusuf tamkar ya nemi mu raba hanya ne dan akan Hajja Inna zan iya sallama kowa! zan iya raba zumunci da kowa! so daga yau duk wanda ya kuma min maganar Yusuf Hmmmm!". sai ya k'arashe maganar a zafafe hadi da sar k'afe yatsun hannunshi ya tonk'orasu saida suka bada sautin k'aras-kararas, sannan ya ficewa a fusace. Shiru sukayi kowa da abinda yake tattaunawa a zuciyar shi yayinda Goggo Madina autarsu Abba taketa kuka, dan tana matuk'ar jin tausayin raba uwa da d'a da Abba yayi, cikin kuka tace. "Inba mutuwa ba wake raba tsakanin uwa da d'anta, meyasa Abba yake son zama azzalumin shugaba akan iyalansa, dan Allah Yaya Aliyu kayi wani abu a kai." ta k'arishe maganar tana kallon Daddy, Goggo Aisha kuwa mik'ewa tayi tare da cewa. "Ni bazan kuma cewa komai ba, dan inna nace zanyi mgna abin bazaiyi dad'iba, shi Abba mu kanmu gani yake kamar bama son uwarmu, bai saniba mun fishi sanin zafin haihuwa da darajar uwa da wahalarta a kan d'anta, shiyasa muke gudun karya raba Yusuf da uwarsa, Amman tunda yak'i to shiyasa sani, kuma Wlh Allah duk abinda Yusuf ya zama koya aikata to korarsa da Abba yayi shine sanadi! kuma shike da laifi." tana fad'in haka ta juya ta fice, Goggo Maimuna kuma, Hajja inna ta fuskanta wacce taketa kumbure-kumbure cikin sanyin murya tace. "Dan Allah Hajja Inna kisa baki Abba ya janye k'udirinsa". ido ta zaro tare dayin zuru-zuru dasu tace. "Tab! wa d'in!? nida Yusuf a gida d'aya, ai wallahi iya dawowa zan bar gidannan, yaseen nama lura so kuke ya kasheni, yaronda in ya juye kamar sojan zaki yake zama, duka nafa yayi tayi kanar ya samu abaran jaka bugun gardifa yami". jin haka yasa duk suka mik'e suka fita sai Anty Madina da Goggo Fatima su suka zauna wai dan shawo kanta, amman ina sunyi-sunyi tsohuwarnan tak'i k'arshema kuka tasa musu. Mama kuwa dake zaune kuka ya zame mata sana'a bata da aikin yi lokuta da dama sai ta zauna tayi ta kuka, yanzuma zaune take tana sharar hawayen dake sinti a fuskarta tare da sauk'e ajiyan zuciya, a hankali ta juyo ta kalli wayarta da taji tana ringing cikin sanyin jiki ta dauko wayar, ganin mai kiranta tuni annuri ya game fuskarta jikinta har rawa yake ta d'auka ta saka a kunne cikin tsananin bege da kewarsa tace. "Hello Yusuf kaine? Yusuf kana ina? kana lafiya dai kam ko Baba na?". murmushi yayi mai sauti, yace. "M..!". wuff taji an wafce wayar had'i da dokata da k'asa lokaci d'aya ta tarwatse a zabure ta juyo Abba ta gani yanata huci tare da murtuk'e fuska cikin mada umurni da zancen kaifi d'aya yace. "Wannan shine gargad'i na k'arshe da zanyi miki nace babu ke babu Yusuf idan kunne yaji toh...............". sai kuma ya had'a hannunsa biyu sukayi kara tare da cije lips d'inshi duka biyu. Cikin kunar zuciya da tsananin bak'in ciki Mama ta mike murya na rawa yayinda ida nunta ke zubda zazzafan hawaye cikin rauni tace. Dan Allah! ka jik'aina ka tausa ya min ka tuna fa shi kenan k'waya d'aya tal Allah ya bamu dagashi sai Zulaihat da take d'akinta, ka tuna Yusuf d'anmu ne, Yaya kayi hak'uri Yusuf ya dawo garemu, ina Yusuf zai shiga a shekarun shin nan, wa zai zame mai uba bayan kai ka gujeshi, na tuba ka gafarceni, duk hukuncin da zakayiwa Yusuf kayi min shi, dan Allah Yaya ka jik'an tsakanin uwa da d'anta Allah bai rabani da Yusuf ba dan Allah Yaya karka rabu"!. sai kuma ta zame ta durk'usa bisa guiwowinta tare da rik'o k'afafunshi ta saki kuka mai cike da rauni, shiru yayi sai jikinsa dake b'ari ranshi na suya akan kuka da rok'on da take mishi, kuma bazai iya mata abinda takeso ba har sai in Hajja inna ce ta tursasashi, zame k'afafunshi yayi tare da juyawa cikin sanyi jiki, mik'ewa tayi ta rik'o hannunshi cikin kuka da raunin tace. "Nace maka nagaji Ya Muhammad na gaji da irin wannan rayuwar da nake ciki meyasa duk hak'urin da nakeyi a kan abinda kake min amman ka korar min yaro sannan kace zaka yanke sauran alakar da zata hadani dashi." juyowa tayi gabanshi tare da had'e nannunta duka biyu cikin neman alfarma ta nuna saitin k'ahon zuciyarta tace. " Ya Muhammad kasan ciwo da radadin da yake cikin raba uwa da d'anta kuwa!!?". zabura Abba yayi had'i da daga hannu zai zabga mata mari meya tuna kuma oho saiya fasa, ido ya zuba mata yana mamakin iya tsawon zamansu yakara kusan 35 Mama bata tab'a tsareshi gaba da gaba ta ambaci sunanshi sai yau. Cikin kuka da sheshshek'a Mama tace. "ka koreni ni in bar gidan sai ka dawo min da Yusuf na dan Allah Ya Muhammad". sai kuma ta fad'a kan gado ta saki kuka mai tab'a zuciyar mai sauraro. Abba kuwa cikin zafin rai ya juya gidan gaba daya ya fice saboda yayi masa zafi ga tausayin Mama ga tausayin k'anennasa ga ciwo da zafin abin Yusuf yawa Hajja Innansu. Kwance Mama take akan gado tana kuka shigowar su Gwaggo Zarah mahaifiyar Mama kenan kuma k'anwa ga Mahaifinsu Abba, wacce itace takwarar Zahra k'arama, amin Daddy yawa k'anwar mahaifinshi ne tokwara, sai su Goggo Aisha da Anty Madina da Goggo Maimuna dake biye da ita a baya, zama tayi tana fuskantar d'iyar tata cikin tausayawa sai kuma tayi murmushi dan sam bata son shiga maganar dan kar ace ai da ita Yusuf ya daka da su zasu d'au mataki ganin mahaifiyar tata da k'annen mijinta kuma abokan wasanta yayan kawunta Yayan mahaifiyarta kenan ganisu ne ya sakata tashi a gadon had'i da k'ak'alo murmushi tana goge hawayen da yake zubo mata a take wani irin tausayin su ya kamata zama sukayi bayan sun gaisa suke jajanta mata abinda ya faru da kontar mata hankali Gwaggo Aisha tace. "Yaya Aliyu yana jiranki a parlour k'asayace akwai maganar da zaiyi dake". tashi tayi ta saka hijab d'inta ta fita, cikin girgiza kai tace. "Allah Maman Yusuf akwai hakuri innice tab! wallahi bazan yarda ba". harara Goggo Fatima ta wullah mata tace. "Naga randa zaki girma Aisha, ai fushi baya kawo sulhu sai hak'urin, ke da Maman Yusuf irinkice ai da auren nasuma ya mace." baki ta tunzura gaba gami da cewa. " wani hak'urin dai yana yawa." ita kam Goggonsu sai dariya takeyi. Bayan sun gaisa Daddy ya k'ara mata jajen abinda ya faru anan yake sanar mata sak'on Yusuf, wani irin farin cikine ya mamaye zuciyarta a take ta fara sauke ajiyar zuciya cikin yin hamdala tace. "Ammm ko zaka kiramin shi a wayarka, in Yayanka bai hanaba?". wayar shi ya ciro hadi da cewa. "Karki damu komai zai wuce." kira number d'in Yusuf yayi bugu biyu ya d'auka , dama shima yana zaune ne duk ya damu yanata gwada kiran number d'in Mama taki shiga jin muryar Mama saida yayi ajiyar zuciya bayan sun gaisa nan yake tambayarta meya samu wayarta fada mishi tayi lokacin data d'aga ne ta zame a hannunta ta fad'i garin rawar jiki shine ta fashe, dariya Yusuf yayi yace. "Kai Mama kamar tsohuwa." murmushi tayi tace. "Toh ai tsohuwarce ai". murmushi yayi sai kuma yayi k'asa da murya cikin sanyi yace. "Mamah ki goge hawayen." hannun tasa ta shafa fuskarta sai lokacin tasan ashe har yanzu tana zubda hawaye cikin mamakin ya akayi ya gane tana kuka tace. "Na goge." shiru tayi jin ya k'ara yin k'asa da muryarsa kamar maiyin rad'a yace. "Maama kina min addu'a ko? Mama ki dena zubda min hawaye kinji ko? kiyi ta nema min shiriya a wurin Allah ki kuma yi ta nema min gafarar Abba ya dena fushi dani, amman ki dena damuwa da batun dawowata gida kinji ko Maman Yusuf." ya k'arishe maganar tare da cije lips d'inshi wanda ya gaji hakanne a gun Abba, zafi da k'unci yakeji a zuciyarsa gashi tun jiya ciwon mararshi ke addabarsa abin ya taru ya mai yawa, amman duk da haka ya daure suketa hira, sai in mararsa ta murd'a sai yayi k'asa da murya yana mai dank'e wirin, sun dad'e suna hira lokaci d'aya Mama taji duk wani tukuki da bakin ciki da yake damun zuciyarta ya tafi, haka ya rink'a rarrashinta har saida ta sake sosai. Koda Abba ya dawo da yamma yaga canji tattare da Mama amma saboda babu fuska haka ya hadiye maganar shi, gaba d'aya zaman Abba da Mama ya canja babu wani kula ko tattali irinna mata da miji a tsakanin su babu wani zaman hira Mama tana kokarin sauke duka hakkokin Abban ta bangaren kulawa haka shima Abban amma saisu kwana su wuni basuyi magana ba haka kuma bai saka Abba ya sakko ba, haka rayuwa taci gaba da tafiya gashi Abba ya fito mata da wani sabon salo kwata-kwata baya barinta ta fita haka in fitar ta zama dole ma sai dai ya kaita da kansa ya jira harta gama abinda zatayi su koma gida kwata-kwata baya bata damar dahar zata samu damar hanyar da zata hadu da Yusuf, sosai abin ya damu Mama har wani rama tayi lokaci d'aya ta zabge. A hankali kwanaki naja i zuwaga makonni, makonnin na juyewa i zuwa ga watanni. Tafiyar su Yusuf ta k'arato dan saura sati d'aya su tafi kuma a lokacin jamb dinsu ma ya fito Yusuf ya samu 220 Aryan ya samu 215 gashi waec da neco d'insu ta fito kuma Alhamdulillah result yayi kyau cikin jin dad'i Yusuf ya kira Daddy ya sanarmasa sosai ya tayashi murna, sannan daya koma gida ya had'asu da Mama, ta amsar wayar tayi part d'inta sai tsaye beedroom nata ta shige wayar na kare a kunnenta yake shaida mata, itama tayi farin ciki sosai da addu'ar Allah ya kareshi ya kara daukaka shi tambayarta yayi. "Mama Yusuf yaushe zakizo kiyi sallama da Yusuf d'inki ne ki samishi albarka a tafiyar da zayi?,". dariya tayi dan yadda yayi maganar kamar ba shine Yusuf d'inba, dariya sosai ta kumayi jin yace. "Mama na sai kinga kaina harda furfura yayi dan gashin ya dad'e baiji d'umin tafin hannunki ba da sawar albarkanki." cikin taushi da sanyin murya Yusuf yayi mata magana saida ta goge hawayen daya zubo mata na tausayin d'an nata ta share tasan yana kewarta kamar yadda itama take kwana ta wuni da tunanin sa cikin sanyin murya tace. "Yusuf mahaifinka ya canja gaba d'aya baya barina na fita ko ina amma akwai Allah kuma inanan ina kai mishi kukana a sannu zaimin maganin matsalar data kunnomin, kuma duk inda kake addu'ata na tare da kai, kuma dama ka gayawa gashin kan Yusuf na kul kar yayi furfura ya b'ata min kan d'an saurayin yarona mai kyau da tausayi mai kishin Mamarsa da sonta da tausayinta fiye da zaton mutun". sai kuma kuka yaci karfinta ya hanata karasa maganar lallashi da maganganu masu dad'i Yusuf ya dinga fad'a mata har tayi shiru sun d'an taba hira daga haka sukayi sallama. Yau dai Abba da Mama suna zaune a wuri d'aya amman kowa harkar gabansa yakeyi ita Mama yanke farcenta takeyi, shi kuwa Abba yana konce ne gefenta kad'an ganin shirun yayi mishi yawane gaba d'aya ba jin dad'in irin zaman da sukeyi, shiyasa ya juyo tare da kallonta cikin son sama mata farin ciki dan yana son matarsa, kuma son da yake mata bazai hanashi hukunta d'antaba, hannunta ya jawo har saida ta konto kanshi, cikin sauri ta tsuke fuska tare da yunk'urin matsawa, rik'e hannunta yayi cikin kauda kai daga gareta dan yaga tuni idonta ya cicciko da k'olla, murya a sanyaye yace. "Ki shirya nanda mako biyu masu zuwa zamu tafi umrah." sosai taji dad'in tafiyar da yace mata, amman sai tayi kici-kici tace. "da waye kuma?". tsuke fuska yayi ya shareta dan ya gane me take nufi, dan tun da Allah ya basu Yusuf tun yana k'arami in dai Umrah zasuje to kullum dashi suke zuwa so ya gane abinda take nufi, shiyasa ya tsuke fuska yace. "Dagani sai ke dan ina son zamu biya Dubai, so tafiyar tamuce mu biyu". kai ta tank'warar tare da bud'e baki zatayi magana kenan, aka kira wayar Abba da sauri ya d'aga dan samun kaucewa maganar Mama dan shi so yake suje daga nan su biya Dubai ya samu ya sabunta soyayyarsa, yana d'aga wayar Abubakar ke shaida mishi Zulaihat bata da lafiya, dan sam ya hana Mama rik'e waya tunda ya kamata suna waya da Yusuf ya fasata, cikin girma yace. "Jikin yayi tsanani ne?". Mijin Zulaihat yace. "Eh Abba yanzu hakama ruwa ake k'ara mata dan jiya kwana mukayi bamuyi bacci ba tana amai". Abban yace. "Toh ina dai da shari'ar dazan shiga nanda awa d'aya amma bari na kawo Mamanku d'in taga jikin nata". cikin girmamawa Abubakar yace. "Toh Abba Allah ya kawo ku lafiya". "Ameen". Yace tare da kallon inda Mama take yayi yace. "Ki shirya zamuje gidan Zulaihat batajin dadi". "to" tace tare da tashi ta shiga d'aki ta d'auko mayafi da pace d'in kudinta ta d'auko daga cikin wardrobe dinta ta saka cikin mayafinta. Lokacin da suka isa gidan Zulaihat sosai takejin jiki saboda laulayi takeyi lokacin dasu Mama sukaje ma bacci takeyi saboda allurar bacci da aka saka mata cikin ruwan da aka kara mata zama sukayi bayan gaishe-gaishe suka samu guri suka zauna har sukayi minti 30 Zulaihat bata farka ba gashi saura minti 30 kenan Abba ya shiga shari'ar da za'a gabatar a kotun sa, kallon Mama yayi cikin kula yace. "Ko zaki taso mu tafi gida saiku dawo da daddare ku dubata dan nasan Aliyu zai kawo matansa su dubata, sannan in kin koma sai ki turo Amira tazo ita dan kula da yaran da aiyukan ta?" Cikin sanyi Mama tace. "Da dai na d'an jira inga farkawanta ka dubafa kaga jikin yarinyar nan daga gani kasan tanajin jiki, in badamuwa kaika tafi mana tunda kanada uziri, nima inta tashi na duba jikin nata sai na tafi ko?". ta k'arishe maganar cikin neman izini, wani kallo yayi mata, wanda yasa tayi k'asa da kanta dan tana tsoron su raba hali a gidan surukai suyi abin kunya, shiko sai yaji tausayinta ya rufeshi, ita dai tunda ta sunkuyar da kai bata kuma cewa komaiba sai kuma taji yace. "Zan dawo na tafi dake tunda duka-duka shari'ar ba zamufi awa biyu zuwa uku ba". cikin jin dad'i tace. "Tom Allah ya dawo dakai lafiya ya bada sa'a". "Amin Amin." yace tare da ficewa, har kofar gida Abubakar yayi masa rakiya sannan ya dawo. Mama kuwa Abba da Abubakar na fita ta d'auki wayar Zulaihat dake gefenta ta kira wayar Yusuf sau biyu tana ringing harta tsinke baya d'agawa wayar ta kuma ci gaba da kira ba k'akk'autawa, Shi kuwa Yusuf yana jin wayar amman ya gaza d'agata dan azabar ciwo da mararsa keyin, sai murk'ususu yakeyi gaba d'aya ya kik'e da zufa, ya konta rufda ciki yana mammatse cinyoyinshi dan son samun sassauci, wani irin juyawa yayi rigingine tare da yin mik'a da k'arfi saida duk gabb'an jikinshi suk bada sautin k'as, Aryan da fitowar shi daga d'aki kenan hannunshi rik'e da cup d'in tea da lemun tsami, cikin mamaki da tsorog ganin yadda bnnarsa tayi wani irin cika da mik'ewa tayi cur cikin jallabiyar dake jikinshi ido ya fitar tare da cewa. "Kai lafiyar ka kuwa? me haka mutun kamar doki? ". harara ya watsa masa cikin cije lips enshi da yin bushings yace. "Hauka nakeyi, kuma ba doki bane ni rak'umi ne ni banza kawai". dariya Aryan yayi yace "maida wukar bada zafi na fada ba, tsoro ne naji kar kayiwa kujerar nan fyad'e, banza jarabebbe sai masifar tsiya, ko baka da lafiya sai kayi masifa, kullum kana cikin yin azumi kamar wanda yayi kisan kai kuma kullum sai k'aruwa fitinarka keyi,". cup d'in ruwan tea mai lemun tsamin ya mik'a mushi hararashi yayi tare da tashi zauna. " Matsa min da wannan banzan ruwan tsamin, dan na lura so kake ka kasheni ka maidani maceccen namiji". Dariya Aryan yayi sosai harda rik'e ciki yace. "ohoh haka kace, ai zaka kuma nema in jarabar ta motsa zanyi maganin ka". "Oh ai bani nayi kaina naba Allah ne ya yini haka kuma shi zai yayemin." ya k'arishee maganar da alamun abin na damunshi matsoshi Aryan yayi tare da cewa. "No karka damu in dai kana azumin in sha Allah zai ragu". ringing d'in da yaya keyi yasasu yin shirusaura da sauri Yusuf ya d'aga ganin sunan My blood sister na yawo a screen d'in wayar, jin muryar Mama ya sashi mik'ewa da sauri , itama Mama cikin sauri tace. "Yusuf maza kazo gidan Addanka inanan ina jiranka." ai tuni ya mik'e tare da sanarwa Aryan. " Mama tana gidan Adda Zulaihat maza tashi mu tafi. " cikin happy Aryan yace. "ah lallai babu zama muyi maza mu tafi". sauri-sauri Yusuf yayi wonka sarki tare da canza kaya suka fito suka sallami Kaka Aryan nata mashi tsiya, Aryan ne yayi driving dinsu a lipan dinshi. Da sauri Yusuf ya sauk'a akan lipan din tun kafin Aryan ya tsaya ya shiga gidan da gudu-gudu sauri-sauri da sallamarsa da shigarsa parlour duk a tare yayisu, Mama na ganin shi itama cikin farin ciki ta mike da sauri ya karasa ya rungumeta sai kuma suka saki kuka a tare lokacin yayi dai-dai da shigowar Aryan ganin halin da suka shiga shiya sakashi tausayin kanshi lokacin daya tuno nashi iyayen dasu rasuwa ma sukayi bazai kara ganin suba kwata-kwata kwallah ce ta zubo mishi a ido ya saka hannu ya goge ya karasa shiga cikin parlourn, kukan sune ya tashi Zulaihat daga bacci nanta bude ido ganin halin da suke ciki itama batasan lokacin data fara nata kukan ba jin shashshekar kukanta shiya ankarar dasu Mama sukayi shiru nan suka zauna Yusuf ya wani shige jikin Mama Allah sarki tsakanin uwa da d''a sai Allah, ita kuma Mama hannu ta saka tana shafa masa kai sai lokacin Aryan ya gaisheta ta amsa cikin sakin fuska da farin ciki tare da mik'o mishi hanyalamar yazo, gefenta ya zauna tare da d'ora kanshi bisa cinyarta kamar yadda Yusuf yayi, kansu ta rink'a shafawa tana sa musu albarka tare dayi musu nasiha mai ratsa jiki. Nan fa suka fara hira tamkar wadanda suka shekara basuga juna ba Zulaihat ma taji karfin jikin nata dan harta tashi tayi wanka. Tsahon awa d'aya su Yusuf sukayi a gidan sosai Mama tayi musu addu'ar samun nasara da kuma suje lafiya su dawo lafiya 50k ta dauko a Jakarta ta mikawa Aryan tace. "Ga wannan babu yawa kuyi amfani dashi in kunje". dad'ine ya cika su addu'a suka hau kwararo mata da fatan nisan kwana mai amfani dadine ya ishi Mama badan sunso ba sukayi sallama suka fito zasu tafi saboda gudun kada Abba ya dawo ya samesu dan zai iyayin fushi ma da zulaihat din, su Mama ne sukayi musu rakiya har kofar gida suna shan kwanar layin ta baya danko gida su Mama basu koma ba suna jiran su k'ule sai ga Motar Abba ta shawo kwanar layin ta gaba, wata wawiyar ajiyar zuciya Mama taja tare da dafe k'irjinta har a fili saida Zulaihat taji, ita kambakinta ta toshe ta koma cikin gida da gudu tana kuka dan yadda suka ga Abba ya k'araso da gudu yasa kan motarsa yabi bayan.....................! *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣3⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Domin samun damar shiga group d'ina na HUKUNCIN ALLAH don karanta littafin zaka/ki turo katin MTN na 200 kacal ta wannan layin 09097853276 ko kuma turo d'ari biyu ta asusuna 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, tabbatar kin turo min screenshot shaidar kin biya kud'in shiga. Dan Allah masu kira kuyi hak'uri da rashin amsawata* Kada fa ku manta Free page dai sun kusa k'arewa....! K'arasowa Abba yayi had'i da yin parking d'in motar shin, fitowa yayi da d'an sauri cikin mamaki yake kallon Mama ganin kamar akwai abin daya firgitata, ido ya zuba mata tare da cewa. "Yadai...! me kikeyi a waje?". d'an diriricewa tayi cikin inda-inda da fargaba tace. "Amm uhmm dama dirin abin hawa naji tom nayi zata kaine , shiyasa na lek'o na gani, sabida nasan ba waya a hannuna to na Zulahat d'inma ba change shiyasa nai tunanin karkazo kaita zaman jirana, to dana lek'on sai kuma naga ashe mai machine ne ya wuce". ido ya zuba mata tare da matse lip inshi na k'asa alamar yana nazartan Kalamanta kamar dai yana son gano wani abu da take b'oye mishi, ganin haka yasa ta k'ak'alo murmushin tace. "Yadai, lafiya kuwa?". kai ya juya tare da meda dubanshi ga bayansu Yusuf da suka kusa bacewa ganinshi tare da cewa. "Tohh! su wad'ancan nakan machine d'in su waye ne...!?" dariyar yak'e ta d'anyi tace. "Ikon Allah sai kallo toh ni ta yaya zansan su waye samari nefa suka wuce kila ma ba 'yan unguwar nan bane, nida ko fuskarsu ban ganiba, yadda kaga bayansu nima d'in bayansu kawai na gani". jinta kawai yayi bawai danya yarda da ita bane bayaso ya zurfafa bincike kawai shiyasa yace. "Okay, toh ya jikin Zulaihat d'in?". "Da sauki sosai, amma ya akayi ka dawo da wuri kai da kace zaka iyayin awa biyu zuwa uku?". fuska ya d'an tsuke tare da cewa. "Shari'ar na d'aga". cikin mamaki tace. "Sabida me?.". fuska ya kuma tsukewa kamar itace mai laifin, a fusace yace. "Naga alamar k'ulle-k'ulle akeyi anaso a dannewa mai gaskiya hak'k'insa ne, wanda niko bazan lamunci hakanba dan zalumci, da rashin bin HUKUNCIN ALLAH da shariya ta k'indaya mana". juyawa tayi tare da cewa. "Allah ya baka nasara ya toni asirin mara gaskiya". sai taja bakinta tayi shiru dan ta lura a saba'in yake, tana gaba yana binta a baya suka k'arasa shiga cikin gidan. Ita kuwa Zulaihat jin Abba ya sata had'iye kukan nata dan dole, sai jan da idanuwan ta sukayi, bayan sun gaisa Abba yayi mata ya jiki, 20k ya bata sannan sukayi mata sallama, har k'ofar gida ta k'ara rakasu tana dad'a yiwa Abba godiya. A hanya kuwa Yusuf dake tuk'asu, dan yanzu an samu canjin mai tuk'in shine yaja wata doguwar ajiyar zuciya saboda suna cikin layin su Zulaihat ya hango motar Abba ta shigo layin ta mirrow din machine d'in Aryan kuwa da baisan dalilin daya saka Yusuf din k'ara gudun machine d'inba shine cikin fad'a yace. "Kai Yusuf kana da hankali kuwa? ko zubar damu kakeso kayi ne a titin ? koka manta wannan ba badsha d'inka bane kake gudun ganganci damu?". (badsha sunan dokin Yusuf ne) tsaki Yusuf yayi cikin fushi shima yace. "Ni dad'ina dakai wutar ciki wallahi a maimakon ka tambaye ni dalilin gudun amma sai mita, da raki ga d'an banzan tsoro kamar mace". Allah sarki Aryan saukin kai gareshi da hak'uri kamar me shiyasa abotar su da Yusuf tayi k'arko har yanzu, murmushi yayi tare da cewa. "Toh naji bar min sababi meya sakaka yin gudun?". saida Yusuf ya taune leb'en shi na k'asa danya zame masa al'ada da kuma gado cikin kunar zuci yace. "Hmmm uhummm Aryan motar Abba na gano ta shigo layin dabadan nayi hanzari mun fita a layin ba babu abinda zai hana ya gammu kuma bawai ina tsoron ya ganmu bane a'ah matsalar da zasu samu da Mama sannan zai iya shafar har Adda Zulaihat d'inma shiyasa nayi hakan". cikin tausayawa Aryan ya gyad'a kansa alamar gamsuwa, da tausayawa aminin nashi har sukaje gida suna tattauna matsalar da tunanin yadda insun dawo zasu tunkari Abba ko zai hakura ya yafewa Yusuf d'in har suka isa gida, horn Yusuf yayi mai gadi ya bud'e musu suka shiga parking Yusuf yayi suka sauka sunkuyawa yayi had'i da rik'e gwiwowin sa duka biyu, tare da rumtse ido had'ida fesar da numfashi da kuma cije lips nashi duka biyu, cikin wasa irin ta abokai kuma aminai Aryan yace. "Yadai ko jarabar ta motsa ne Barade". naushi Yusuf ya kaiwa Aryan ya goce yana dariya shakiyan ci yace. "Kasan Allah wannan halin Abba ka d'auko gaba dayan ka, zafin rai ba sassauci kuma wai kake cewa Abba nada zafi, kuma kai kama fishi zafi dan kai bala'ine ma da kai, banza *Ayu* kawai". yana kaiwa nan ya juya ya kwasa a guje zuwa gida, ai a zabure Yusuf ya mara masa baya har parlour suka shiga a guje, Hajiya Kaka da take zaune tana dama fura tare da zuma a madadin sugar cikin farin ciki da son jikokin nata tace. "Uhmm hmm kun fara ko waiku sai yaushe zaku girma ne bakwa rabuwa da rigima inaga inkun tafi gurin gasar ma hakan zakuyi tayi ko?". kwafa Yusuf yayi tare da motsota yasa hannun ya jawo d'an k'aramin k'warya mai cike da zumar ya fara lasa tare da cewa. "Allah Hajiya Kaka Aryan ne dan rainin wayo ya fiya tsokana". dariya Aryan yayi yace. "Allah Hajiya Kaka ba haka bane waifa dagayin magana shine ya zuciya ya biyoni a guje". dariya tayi tace. "Allah ya shiryaku ni babu ruwana ba'a shiga fad'anku saiku shirya kubar mutum dajin kunya". dariya sukayi tare tafawa, Raihana da shigowarta kenan jakarta islamiyarta ta ajiye gaban Yusuf cikin nitsuwa tace. " Hamma Yusuf bari in biya haddana kaji in yayi dai-dai in baiyiba ka gyaramin kar inje a zaneni". cikin kula ya juyo gareta yana lasar zumar tare da lumshe ido yace. "Hmmmhm bisimilla". zama ta gyarra tare da fara rera karatu cikin sauti mai dad'i take karanto suratul yaseen daga forkonta har zuwa tsakiyarta, inda nan aka tsaidasu sai yau in sun bada wannan za'a k'ara musu, murmushi yayi tare da yin kabbara yana jinjina mata sannan ya k'ara mata, tayi ta biyawa har lokacin tafiyarta tayi ta fita ta tafi, suko nan suka zauna kuma suka daura hira daga haka suka shirya suka manta abin daya korosu. Tafiyarsu tanata karatowa yauma kamar yadda suka saba Yusuf da Aryan suka fito zasu tafi training kai tsaye d'akin da dawakan su suke ciki suka nufa, suna k'arasa shiga kamar yadda suka saba dawakan suka fara haniniya alamar sun ganesu murmushi Yusuf yayi tare da kallon Aryan yace. "Aryan yau muyi canjin doki mana nahau naka kai kuma kahau nawa". Aryan kuwa zaro ido yayi had'i da kad'a kanshi yace. "Wa d'in! tab a'ah kam Yusuf ina tsoron dokin ka bazan iya controlling d'in Badsha d'inka ba kayi masa horon dakai kad'ai zaka iya amfani dashi, abu in yana gudu kamar zai tashi sama". dariya Yusuf yayi yace. "Toh ai inaso kaima ka iya gudu da doki ne kamar yadda nake yiwa nawa ya zamana inba daya daga cikin muba babu wanda zai iya amfani da dawakan mu, kuma wata ran in bana nan wa zai kula da Badsha d'ina?". kai Aryan ya juya yace. "Toh naji amma ban yarda ba kai dai kahau naka, ni nahau nawa, babu inda zakaje ko yaushe kana tare da Badsha d'inka". Cikin son juna Yusuf yace. "Haba dai brox try mana ai sai an gwada akan san na k'warai, matsoracifa bayi zama gwani". shi kam Aryan kai ya kad'a had'i da kallon Badsha ido cikin ido da nufar shi da niyyar kama linzamin sa dan yahau, wani irin haniniya Badsha yayi had'i da harbin iska da kad'a jelarshi, dariya Aryan yayi tare da komawa baya yace. "Ka gani ko shima yafiso uban gidanshi yahau kanshi ya horu da sukuwar wahala". Dariya sosai Yusuf ma yayi had'i da tahowa yana shafa gashin dake goshin dokin cikin kirarin daya saba yiwa Badsha yace. "Badsha dokin Yusuf bani sai dakai bana bada aronka ni dakai mutu ka raba". had'i da sumbatar goshin Badsha haniniya Badsha ya k'arayi had'i da d'aga k'afafuwan shi na gaba duka biyun alamar sarawa Yusuf d'in da jin dad'in kirarin, zagayawa Yusuf yayi yahau kan dokin shi, cikin sha'awa da burgewar sabon dake tsakanin Yusuf da Badsha Aryan yayi murmushi had'i da zagayawa shima yahau kan nashi dokin yana. "Nima Allah ya nunamin randa zanyi sabo da nawa dokin kamar haka". dariya Yusuf had'i da cewa. "Sai ka rege tsoronshi." murumushi Aryan yayi sanan suka fita daga d'akin dawakan, mai gadi ya bud'e musu gate suka fita, yana musu addu'ar dawowa lafiya da mamakin yadda kan yaran yake a hade komai zasuyi tare sukeyi. Jerawa sukayi suna tafiya suna hira, yayinda duk majalisar samarin dasu Yusuf zasu wuce saisun musu kirari saboda sunsan sune zasu wakilcesu Jahan team a kasar da za'ayi ta kasa. Dai-dai zasu shiga airport d'in kenan safwan ma ya k'araso daga kan dokin sukayi musabaha suka karasa shiga, olready Affan da cotch d'insu Malam Jabeer suna cikin airport d'in, suna isa inda suke suka diro daga kan dokin suka kai gaisuwa ga cotch, babu wata-wata cotch jabeer ya fara nuna musu wasu sabbin hanyoyin cin tseren doki sannan ya basu umarni suka hau dawakan had'i da busa k'usur suka kwasa a kuje, gudu sukayi sosai kamar yadda suka saba tamkar zasu tashi sama, Yauma Yusuf ne yazo na d'aya, toh daga nanfa Safwan ya fara jin haushin Yusuf dan a kwanakin nan indai anyi shikeyin na daya bayan kuma shiya kamata yana zuwa ana d'aya tunda shine dan gado ba taka haye ba amma dai bai nunawa Yusuf d'inba tunda daga yau sun gama zuwa training d'in sai ranar tafiya kuma tunda saura kwana 3 tafiyar tasu. A gajiye suka k'arasa gida kamar yadda suka saba maida dawakan nasu sukayi d'aki suka fito alwala sukayi a fanfon waje saboda kiran sallar magriba da ake tayi nan suka isa masallaci. Bayan an idar da sallah zama sukayi suna sauraron wa'azin limamin masallacin kamar yadda ya saba duk ranar juma'a yanayin wa'azi daga sallar magriba zuwa isha'i in anyi sallar isha'i kuma sai su tafi gida dan basa yawon dare. Yau liman wa'azi yayi mai duka da ratsa zuciya akan illar zina sosai ya tsoratar da kalolin azabar da Allah ya tanadarwa duk wani mazinaci da mazinaciya sannan ita zina bashi ce tun kafin aje lahira ake fara biyanta a duniya dan in kayi da uwar wani sai anyi da taka, in kayi da k'anwar wani sai anyi da taka, sannan in kayi da yar wani sai anyi da taka haka kuma in kayi da matar wani sai anyi da taka in kuwa baka da kowa acikin wadannan tom sai anyi da katangar gidanka ga azabobi da Allah ya tanadarwa duk mazinacin dabai tuba ba ranar alkiyama. Sosai zuciyar Yusuf tayi rauni yaji yana k'ara kyamar zina ina amfanin yaje yayi ace za'ayi da Mama ko Zulaihat ko Zarah damm gabanshi ya fad'i tunowa da yayi da Zahrah dan a kwana biyun nan yadan rage tunaninta a haka dai Malam ya karasa wa'azin saboda lokacin sallar isha'i yayi bayan an idar da salla suka fito suka nufi gida. Aryan ne yaga jikin Yusuf yayi sanyi tun suna masallaci tafe suke zasu karasa gida Aryan yace. "Nifa naga jikin ka duk yayi sanyi ko wani abune ya faru ko baka da lafiya ne?". murmushin yak'e Yusuf yayi yace. "Babu komai". shan kunu Aryan yayi yace. "Waito har sai yaushe zaka d'aukeni kamar yadda na dauke kane nifa inajin ka a raina tamkar mun fito ciki d'aya ne amma kai ina ganin kamar ba haka bane?". cikin damuwa Yusuf yace. "Aryan kenan wato har yanzu kana haufi kan yadda ni na d'aukeka, a raina, ai ko yadda duk duniya ban nufi ko inaba da Abba ya koreni sai gidanku yaci kasan tsakaninmu mun zama uwa d'aya uba d'aya". Kafad'ar Aryan d'in ya dafa tare da son gamsar dashi yaci gaba da cewa. "Ina kewar ahalina ne Aryan dama ace Abba zai bani dama naje nayi sallama dasu tunda ita tafiya kai kake da ita dawowa kuwa sai Allah yayi ban sani ba zan dawo a raye ne ko a mace Allah masani". wani irin hawaye ne mai zafi da k'una ya ziraro masa, cikin sanynn jiki ya saka bayan hannu ya goge , ajiyar zuciya Aryan yaja yace. "Nima na dad'e ina wannan tunanin amma shawara mezai hana tunda gobe juma'a in mun dawo daga masallacin juma'a kawai mu wuce gidan tunda kaga gobe zamuje gidan sarki kuma ranar lahadi zamuyi tafiyar nan muje kila wala Allah Abba ya saurare mu koya kace?". shiru Yusuf yayi saboda yasan kafiya da taurin zuciya irinna Abba in yahau babu mai iya tank'wara shi sai Hajja Inna shima yana hak'ura ne kawai dan zamowarta mahaifiyar shi danba k'aramin biyayya da soyayya yake yiwa tsohuwar nan ba tom shi kuma ita ya daka da wanine ma da yasan da tuni an wuce gurin Hajja Inna ta saka Abban ya yafe mishi Aryan ne ya katse mishi tunanin nashi da cewa. "Kayi shiru bakayi magana ba?". firgigit ya dawo daga tunanin daya tafi yace. "Hmmm anya kuwa Aryan kana ganin wannan shawara ce Abba zai Yadda?". cikin shakku Aryan yace. "In sha Allahu zai amince muci gaba da addu'a". daga haka sukayi shiru har suka k'arasa gida hirar da suka saiba zuwa taya Hajiya Kaka ma yau basuje ba saboda kowa da kalar damuwar da take cikin zuciyar sa. 2:15am Yusuf ya tashi sai nafila yake yana addu'ar Allah ya sassauta zuciyar mahaifin nashi ya janye fushin da yakeyi dashi, bashi ya kwanta ba saida suka dawo daga masallaci sallar asuba. 1:30pm Yusuf sanye yake cikin Shadda fara pitet irinta samari kanshi sanye da hula bak'i hannunsa daure da agogo sai bak'in takalmin dake sanye a kafarshi shigarsu iri d'aya da Aryan sallama sukayi da Hajiya Kaka tayi musu addu'ar dawowa lafiya, sam jikin Yusuf bai bashi zuwanshi shine maslaha shiyasa yau suku-suku ya tashi sam bashi da kuzari Aryan nema ke bashi karfin gwiwa haka suka hau machine din Aryan ya tuk'asu kai tsaye masallaci suka nufa bayan sun idar da sallah Yusuf yace. "Allah Aryan tsoro nakeji tun jiya da mukayi maganar nan inna tuno zamuje gida kirjina saiya buga da sauri ina tsoron bansan me zanje na tarar ba, bansan me zuwana zai jazawa Mama ba". murmushi Aryan yayi duk da shima yanajin tsoron amma danya karfafawa Yusuf gwiwa sai yace. "Haba Yusuf in sha Allah babu abinda zai faru sai alkhairi kana karanta Innalillahi wa inna ilaihirraji'un" shiru Yusuf yayi had'i da girgiza kansa, sanan suka nufi gidan. Dai-dai k'ofar gidansu Yusuf, Aryan yayi parking d'in machine d'inshi nan suka nufi gidan Yusuf na gaba Aryan na biye dashi a baya, suna isa bakin k'ofar gidan cikin fargaba da tsoro Yusuf yasa hannunshi tare da turo k'ofar yayinda bakinshi ke dauke da addu'o'i a hankali ya tura k'ofar had'i da d'aga k'afa d'aya niyyar shiga gidan, Abba kuwa da dawowar sa kenan yana sama yana zaune cikin yar barandar saman gidan hannunshi rik'e da carbi, jin k'aran bud'e k'ofar gate d'in yasashi d'ago kai tare da zubawa mai shigowan ido, da sauri ya mik'e cikin tsananin fushi da zafin zuciya ganin Yusuf cikin fad'a da tsawa yace. "Kaaai...! Yusuf karka sake k'afarka ta taka cikin gidanan maza juya kabarmin gidana ,in ka kuskura nazo na sameka anan to sai dai uwarka ta haifi wani d'an." shi kuwa Yusuf da Aryan a firgice suka d'aga kai sama suna fuskantar inda sukaji muryar Abba gaba d'aya jikinsu b'ari yakeyi, ganin yadda Abba yake musu hargowa da son tara musu jama 'a yasa Yusuf rumtse idonshi cikin tsananin k'unan rai da zafi ya tsaya a wurin kamar wanda aka dasa ya kasa yin baya bare gaba, hatta k'afarsa da ya d'ago da niyar shiga cikin gidan ya kasa sauk'eta haka yasa yake tsaye da k'afa d'aya, sai jikinshi dake bari kamar mazari idanunshi sunyi jazir, a cikin gida kuwa duk abinda Abba ya fad'a duk sunji, shiyasa gaba d'ayan suka fito harabar gidan a guje, suna isa farfajiyar gidan Abba ya daka musu tsawa cewa kada wanda ya kuskura ya isa inda Yusuf yake, gaba d'aya suka tsaya yaran sai suka saki kuka suna kiranshi, shima Yusuf kukan yakeyi ganin Mama na kuka kamar ranta zai fita, cikin zafin rai taci gaba da tafiya zuwa inda Yusuf d'in ke tsaye, ganin haka Abba ya buga mata tsawo tare da cewa. "Hafsa kada ki kuskura kije inda yake, wallahi in kin isa inda yake akan igiyoyin aurenki duka uku, kuma wallahi babu ke babushi a cikin gidannan.!." cikin kuka Mama tace. "Zanje..! wallahi!! zanje!!! gareshi na hak'ura da auren naka! na yarda zamu barmaka gidanka ni dashi ni zanbi d'ana." tana fad'in haka ta juya cikin kuka ta d'aga k'afarta tare da yin taku d'aya ta nufi inda Yusuf ke tsaye yana zubda hawaye, ido ta zaro tare da tsananin firgita jin wani irin k'ara da Yusuf ya saki sabida...! *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣4⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *GA masu buk'atar shiga group na k'ofa a bud'e take, turo katin MTN na 200 kacal ta wannan layin etisalat d'in 09097853276 ko kuma ku turo d'ari biyun ta asusuna 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, tabbatar kinyi screenshot kin turo min shaidarkin biya kud'in shiga group d'in HUKUNCIN ALLAH* ~Free page~ *IN KUKE NE AMARE, MANYAN MATA DA YAN SAFFA-SAFFA DA 'YAN MATAN DA AKE SHIRIN AURAR DASU, KADA KU MANCE MACE SAIDA GYARA, TO GA NESA TAZO KUSA. MANHAJATA TANA BUD'E CIKE DA ABABEN GYARA KAYAN MARMARI, AKWAI TSUMI MAI KYAU HAD'IN FULANIN GEMBU SANNAN AKWAI DAKA HADIN BUZAYEN NIGER AKWAI GARIN MAD'I MAI TAKEN MAIDA TSOHUWA YARINYA YANA CIKO MACEN DA HAIHUWA YASA TA SAKE KO KUMA YAWAN SHEKARU YASA TA BAJE YANA TSUKETA TA CIKO, AKWAI GUMBA DAKAN MALI MAI TAKEN SUSUTA MAI GIDA, INA MATAN DA MAZANSU SUKAYI SANYI, TO AKWAI TSUMINSU MAI GYARA MAI GIDA YA ZAMA TAMKAR MATASHI SABON BALAGA, HAKAZALIKA AKWAI MAGUNGUNAN INFECTION SADIDAN, AKWAI ZUMAR BABBAR MACE AKWAI AUDUGAR MATSI AKWAI BITA ZAI-ZAI AKWAI MAN AYU DA KITSEN DAMO AKWAI MAGANIN NARKARWA AKWAI NA GYARAN NONO SANNAN AKWAI SABULAI DA MAYUKA MASU GYARA JIKI DASA K'AMSHI INA MUKU AL'BISHIR DA AKWAI SABULUN KANKANA DOMIN MONKE HQ YANA GYARA MACE SHI DAMA MUSAMMAN DAN WANKE CAN AKAYISH KAI ABINDA BAZAI K'IRGUBA, BAHAUSHE YACE. "GANI YA KORI JI". DOMIN GANIN ZAHIRI MAI SAYAN DADDAYA KO SARI KU TUNTUBENI TA WANAN NUMBER 09097853276 IN TURA MIKI KI ZAB'I IRIN WANDA KIKESO. DUK GARINDA KIKE ZAN AIKA MIKI , SAYAN NAGARI MAIDA KUD'I GIDA, IYAYE KARKU AURAR DA YARANKU BA GYARA SAI KUNZO* Cikin firgici da tsoron Mama ta d'ago kanta tare da kallon inda Yusuf yake dan jin sautin muryar Yusuf da ya fara zubda hawaye sabida ganin ta d'aga k'afa da niyyar tahowa gurin shi da sauri ya rab'a jikin Aryan dan gudun kar ya taka k'afarsa a harabar gidan dan furucin da Abba yayi na yana taka k'afarsa kan auren Mama, kanshi ya rink'a jujjuyawa cikin rawan murya yace. "Noo...! Mama karki zo dan Allah ki rufamin asiri! dan Allah Mama kar ki yanke wannan hukuncin, karke d'auke min sauran farin cikina wallahi in haka ta kasance na zama sanadin mutuwar aurenku bazan tab'a yafewa kaina ba, kuma nayi asarar rayuwata, Mama wanne hali kike tunanin zan shiga randa za'ace bakya tare da Abba, please karki k'ara ko taku d'aya kuskuren da nayi a baya ma ina danasani ina neman hanyar da zanbi danna gyara kuskurena in dawo gareku ina gudun kar wata masifa tayi ta bibiyar rayuwata...". sai kuma muryarshi ta carke wani irin rauni da tausayin mahaifiyarshi ya rufeshi ganin yadda ta tsaya cak tana wani irin kuka mai tsuma zuciya, tuni kukan ya kwace masa da k'arfi hannunsa duka biyu ya saka ya rufe fuskar shi yana gurzar kuka, Aryan ma dake tallabe dashi kuka yake iya k'arfin shi. Cikin zubda hawaye Aunty Amarya ta rik'o hannun Mama tare da cewa. "Kada ki aikata wannan kuskuren Maman Yusuf wannan hukuncin da zaki yanke bashi ne maslaha a garemu ba, hakuri shizai magance komai zamanki tare da Abba da mu kici gaba da lallami da lallashin Abban Yusuf shine zai saka mu cinma burin mu dan Allah kiyi hak'uri karki k'arawa Yusuf zafi bisa zafi". cikin shesshek'an kuka Mama ta fara share hawayenta tare da k'ak'alo murmushin dole dan kontar da hankalin d'an nata, kallonshi tayi cikin tsantsar k'auna da bege sai ta kuma yimishi murmushi, shima murmushin yayi mata tare da jujjuya ya mata kai da kad'a mata yatsunshi hud'u alamar kartayi kuka kuma su duka hud'u suna tare Abba da ita da Zulaihat dashi d'in, ma'anar kad'a mata yatsu hud'un kenan, murmushi ta kumayi yayinda hawaye ki tsirarowa a fuskarta, cikin sanyin murya tace. "Allah yayi maka albarka ya karemin kai rabbi ya tsare min imaninka da gab'b'anka." sai ta kuma d'aga kai da hannunta sama tare da cewa. "Ya hayyu ya k'ayyum ya zirjalali wal ikram ya Allah kai nake rok'o ka tsare min Yusuf ka tsaremin idanunshi daga ganin haram ya Allah ka tsaremin kunnenshi daga jin zance na haram ya rabbil izzati ka tsaremin k'afafunshi daga zuwa ga haram ya rabbi ka tsaremin hannunshi daga tab'a haram ya Allah ka tsaremin Al'auransa daga kusantar haram, Allah ka had'ashi da halal d'inshi ka bashi nasara kan dukkan lamuranshi." sosai Yusuf yake dariya yayinda kuma hawaye ke bin fuskarsa yaso ace hannun Mama na tsakiyar kanshi yayin da take mishi irin wad'annan addu'o'in da ni Garkuwa nake yiwa yarana, ya kuma kamata ko wacce uwa takeyiwa yaranta, murmushi yakeyi sosai tare da cewa. "Amin Amin, Ameeeeeeeeen ya rabbil izzati, zadakillahu ilman wa fikhran wa yatta k'inallahu jami'aaan ya ummee, ana uhubbuki hubban azeem ya mu'allima, laisa li misluki abadan ya habibati." ita kam Mama dariya takeyi sosai tana jin dad'in yadda d'an nata ya shiga farin ciki, tana alfahari dashi yadda yake iya sarrafa harshensa. Zahra kuwa da yanzu ta fito da niyar ta sad'ad'a ta gudu shagon telan daya dawo shagon idi dan ta d'ebo k'ellayen wasanta, tsalle tayi ganin Hamma Yusuf d'inta dan tunda ya daka mata Hajja Inna take Al'fahari dashi da gudu ta kwasa sai gurin Yusuf d'in k'afafunshi ta rungume tana. " Oyoyo Hamma Yucuf na a dawo." cikin zubda k'ollah yasa hannun ya d'agota sama sannan ya jingina kanshi da jikin Aryan goshinta ya d'aura kan nashi hancinta na gogar hancinsa, murmushi yayi mata tare da lumshe idonshi wanda sanadin haka hawayen dake tare a idonshi suka zubo, Ita kuwa Zahra tana ganin haka da sauri takai hannunta kan hab'arshi tana sharemai hawayen tare da cewa. "Sorry Hamma Yucuf ka daina kuka kayi shiyu, zan baka sweet in kayi shiru kaji ko? kana son cakuleti ko?". kai ya gyad'a mata tare da yin dariya, ita kuwa sai ta saka hannunta tana goge mishi hawaye, "Yauwa Hamma Yucuf an baka da yawa amman sai kayiwa Hajja Inna duka irin na ancan ranan." rungumeta yayi tsam a k'irjinsa yanajin wani k'unan rai da tausayin yarinyar nabin jini da bargon shi, duk da akwai hawaye a idanuwan shi murmushi yayi mata yace. "Toh Zarah amma kina zuwa makaranta dai ko kina karatu sosai ko?". 'kanta ta gyad'a had'i da fara biya mishi karatun nata. Daddy daya fito shima saboda time d'in da Yusuf yazo shigarshi bathroom kenan kuma yanajin duk abinda ke faruwa umarni ya bawa aunty Amarya yace. "Maryam kije wurin Yusuf kiji dame yazo nine mijinki kuma nine na baki umarni zo muje". ai da sauri tabi bayan Daddy daman aunty Amarya dan babu yadda zatayi ya saka ta hakura da gudu-gudu sauri-sauri ta karasa gurin Yusuf k'afarshi dake d'ankale a harabar gidan ya fitar ya tsaya ta woje dan hango Abba na sauk'owa daga saman gyara tsayuaarsa yayi had'i da gaida Daddy da Anty Amarya da suka k'araso, cikin tausasa zuciya sukayita lallashin sa da kalamai masu dad'i da sanyaya zuciya, ita kuwa Mama ganin Abba ya fito a zafafe yasa ta juya ta koma part d'inta cikin gunjin kuka da bak'in ciki. cikin sanyin murya fuska d'auke da murmushi Yusuf yace. "Aunty ga Amanar Mamana nan da k'annena please ki kulamin dasu nabar amanar su a hannunki ko bayan raina ina fata ki rikemin su da duk kulawar da zaki iya, sannan Anty karki manta Zahra amanace Allah ya baki kuma abar tambayace". kuka ne ya kwace mata, shi kuwa kai ya juya mata had'i dayin wani murmushi ya juya sannan ya kama hannun Aryan suka juya suka tafi. kuka Aunty Amarya ta saki da k'arfi had'i da kwalawa Yusuf kira amma ina ko juyowa baiyi ba Aryan ne ya tashi machine d'in Yusuf yahau baya yaja cikin sanyin jiki suka bar layin. Hajja Inna kuwa dake tsaye tana kallon duk abinda ke faruwa ajiyar zuciya tayi had'i da gutsirar goron ta ta afa a baki tare da taunawa tace. "Wai Allah na gode maka tab! yauda Yusuf ya shigo gidannan da babu abinda zai hana na tattara kayana nabar gidan". harara Amira ta buga mata da jan tsaki tace. "aikuwa sai dai ki mutu insha Allah sai Yusuf ya dawo gidannan ko kuma kema ki koma gidanku ai shi dai nanne gidansu". harara Hajja Inna ta buga mata tace. " Hegiya gantalalliyar yarinya nasan maganin ki aure zan saka uban naki yayi miki". daga nan ta juya ta shige part d'inta, Aunty Amarya kuwa Daddy ne yaje ya kamota suka koma part d'insu. Yauma gaba daya farin ciki da nutsuwar cikin gidansu Yusuf ya kau kowa ka kalli fuskar sa tsantsar damuwa da bakin ciki ne aciki. Koda su Yusuf suka isa gida ta k'ofar gaba suka shiga cikin part d'insu suna gudun kada Hajiya Kaka ta fahimci abin daya faru, wunin ranar gaba daya basu yishi cikin farin ciki da walwala ba gaba daya Yusuf ya wani zama wani iri Aryan nema yake tausar shi, koda mangirb tayi suka tafi masallaci basu dawoba saida sukayi isha, bayan sun dawonma part nasu suka koma jiki duk a mace, badan sunso ba suka tashi suka shiga cikin gida saboda Raihana da Hajiya kaka ta aiko ta kirasu. Ganinsu gaba d'aya ba cikin walwala ba nan hankalinta ya tashi ta fara tambayar su me yake damun su cikin yak'e sukaso danne damuwar su badan ta yarda badai ta hakura ganin basason sanar mata, dole ta tasasu gaba sukaci abinci sannan suka d'anyi hira sai da sukaga Yusuf ya d'an sake sannan suka koma part nasu kowa ya konta. Washe gari asabar misalin 10:00am coach Fu'ad ne tsaye a gaban su Yusuf a filin sukuwar dake cikin masarautar Adamawa, cikin kula yace. "Ina gargad'in ku akan bama son a samu rashin nasara akan wannan gasar kada ku manta wannan karan ne team d'in Jahan zai fara zuwa wakiltar jahar mu kuma kinfi kowa sanin irin kud'in da Malam Jabeer ke kashewa a kanku, kun dai san polo wasane me zaman kanshi shiyasa yakeda tsada, sannan kuna ganin wani lokacinma da kanshi yake horar daku, so dan haka ya kamata ku karowa jahar mu k'ima da mutunci a idanuwan jama'a." kai suka jinjina cikin gamsuwa da bayaninshi tare da cewa. "In sha Allah bazamu kunyatashi ba." daga nan yace su taso suje suga dokunan da aka tanadar musu dan zuwa gasar, Yusuf ne a gaba dan haka a sannu ya fara zagaye dawakan dukan su yana k'are musu kallo wani jan doki ya gani jikin shi har kyalli yake ga wani gashi daya kwanto a goshin shi sai d'an farin d'igo a tsakiyar goshin dokin a sannu dokin ya dinga masa gizo da badsha d'inshi saboda komai da komai iri d'aya ne murmushi yayi had'i da shafar kwantaccen gashin goshin dokin had'i da sumbatar shi bakin shi yakai dai-dai kunnen dokin hadi da rad'a mishi sunan. *"Guramm...!".* haniniya dokin yayi had'i da d'age kafafuwan shi duka biyun na gaba, alamar sarawa murmushi Aryan yayi a ranshi yace. "Barde kenan kasan sirrin dawakai ciki da bai". Safwan kuwa wani irin takaici da haushin abinda Yusuf yayi yake ji shi ko ina sai yayi abu fiye dasu yan gadon alhalin shi Kuma d'an taka haye ne. coach Jabeer da Fu'ad suma sosai Yusuf ya burgesu, daga nan suma su Safwan, Aryan, Affan, suka zabi nasu dawakan suka fito. Nasiha mai shiga jiki Malam Jabeer yayi musu yace. "Kada ku d'auka gasar nan iya haka zata tsaya kuce ai babu komai tom ku sani duk wani motsin ku akan idanuwan wasu suke dan haka ina muku nasiha ku rik'e mutuncin ku da darajarku da tarbiyarku dan kune maduban da suke nunawa duniya irin tarbiyar jiharmu, kuna kuma sane da cewa ni Jabeer zan barranta da kowa da komai matuk'ar zai shafi daraja da mutuncin masarautarmu da gwamnatin mahaifina dan haka ku tsare mutumutuncin addininmu shine gaba da komai, sannan dangane da gasa ku sani ita gasa kwarewa da samun lafiyayyun dowakai shine sirrin cin gasa dan haka na shirya muku wadannan lafiyayyun dawakan kosassu wadanda suka horu a harkar tsere dan dawakan ma bananan bane tafiyayyu ne nayo order dinsu daga England dan haka ina muku fatan sa'a da nasara mai amfani". godiya sukayi masa na nuna masa kwarin gwiwar su akan zasuyi kokarin ganin basu bashi kunya ba, nan suka fito kowa ya tafi gida da niyyar gobe 4:00pm jirgiin su zai tashi zuwa kaduna. Motar kuma da zata kwashi dawakan tana tsaye dama tana jira su gama zab'a driver dazai kwashesu yana cikin motar shima, a sannu fadawa suka taimaka wajen saka dawakan a mota aka tafi dasu. Koda su Yusuf suka koma gida Aryan ne yayi kokarin had'a musu kayan nasu dan har zuwa lokacin babu wani kuzari a tattare da Yusuf, wayar Yusuf d'ince tahau ringing ganin Daddy ke kiranshi d'agawa yayi bayan sun gaisa yace. "Yaushe ne tafiyar taku?" cikin sanyi Yusuf yace. "Gobe ne in sha Allah". cikin kulawa Daddy yace. "Toh shikenan nima in sha Allahu zanyi k'ok'ari na halarci gasar taku dan haka karka damu muna tare kaji ko?". ajiyar zuciya Yusuf yayi dan sosai yaji dadin abinda Daddy yayi cikin jin dad'i yace. "Yauwa Daddy nagode nagode, Daddy Allah ya k'ara girma ya saka da alkhairi". murmushi Daddy yayi yace. "Ameen ya Allah amma dan Allah inaso ka cire damuwa daga cikin ranka saboda ka samu damar wining a gasar taku". murmushi Yusuf yayi yace. "insha Allah Daddy na gode". so sanadin wayar da Yusuf sukayi da Daddy shine ya saka shi jin damuwar shi kashi 50 daga cikin 100 ta tafi, hakanne ma ya bashi damar samu sukeyin hira jifa-jifa shida Aryan d'in. washe gari bayan sun gama shirinsu tsab suka shiga part d'in Hajiya Kaka suka yimata sallama, tana tayi musu addu'a ta rakasu har bakin gate inda driver ya daukesu ya kaisu masarautar ADAMAWA daga nan aka kwashe su a mota sai airport tare da yan rakiyar su daga fadar mai martaba. Jirgin su na sauka olready motar da zata kwashe su ta kaisu hotel din da zasu sauka tazo tana jiransu suna sakkowa daga cikin jirgi suka fito daga cikin airport d'in motor ce ta kwashe su sai masauk'insu, olready yan Jos da Lagos da katsina sun karaso birnin Kaduna nan suma aka basu masauki bayan sunyi wanka sunci abinci nan suka fita masallaci saboda kiran sallah da akeyi, bayan sunyi shirin baccinsu dan tunda suka iso corch insu ke koyar dasu, sanan yanzuma d'aki-d'aki ya bisu yana k'ara k'arfafamusu guiwa. Washe gari ran Monday misalin 4:00 pm *MURTALA MUHAMMAD SQUARE POLO CLUB KADUNA* ne cike da yan kallo da masu fada aji na cikin garin kadunan yan kasuwa da kuma k'usoshin gwamnati dan har mai girma gwamna da mai martaba sarkin zariya ma sunje, gefe kuma alk'alan wasa ne zaune gaban ko wanne alkali akwai laptop da loudspeaker can gefe kuma likitoci ne saboda kota kwana, sannan akwai dawakai lafiyayyu daga gefe ko bukatar canjin doki gad'an wasa zata tashi. Can gefe kuwa Wasu k'ofofine masu kamar gate a k'Alla sun kai (25) suka Bud'e wasu k'osassun lafiyayyun dawakai ne suka fito ko wanne da mahayin sa a kanshi, ko wanne team daya wakilci jahar shi kamar *Kano Polo team* da *Kaduna polo team* da *Katsina Polo team* da *Adamawa polo team* da *Lagos Polo team* *Jos Polo team* jahohi dai da dama, rigace sanye jikin ko wanne mahayin doki daga gaban rigar sunan team din da yake wakilta ne daga bayan rigar kuma sunan mahayin dokin ne Yusuf dake sanye da yeluwar riga gabanta an rubutu *JAHAN TEAM* bayan rigar kuma an saka *BARDE 3* daga sama a tsakiya kuwan an saka Jahan polo team, dukkansu hannunsu rike da s Polo sticks with polo balls , zaune suke akan dokin cikin kwarewa da d'okantuwar abinda zasu gabatar ko wanne ya rike linzamin dokinsa cikin bajinta. *Adamawa Polo team* ne zasuyi tsare tare da *Katsina Polo team* inda a cikin su gari 1 zai cire d'aya daga gasar, bindiga aka saki durumm alamar suyi ready nan suka k'ara dai-daita zamansu kan dawakan da dad'a rik'e sandar tasu da kyau minti 2 tsakani aka kara sakin bindiga ta 2 nan ko wanne d'an wasa ya k'ara rike linzamin dokin sa dummmmmmm! K'arar bindiga ta uku ta biga tamkar walkiya suka saki lizamin dawakan nasu da zungurar cikin su cikin abin da bai wuce k'iftawar ido ba dawakan suka take gudu suke tamkar k'afafuwan su basa tab'a k'asa inda mahayan suke dad'a zaburar su da zungurar cikin su sannan kowa na sarrafa sand'arsa dan samu egg d'in ya dawo gareshi, tsere ya mik'a gudu dawakan suke iya k'arfin su a sannu wasu dawakan suka fara rage gudu amma banda dokin Barde da Safwan 2 da d'aya daga cikin yan Katsina polo team prince kusan a jere suke gudu dan koya dokin 1 ya wuce na d'aya zakuga mahayin shi ya zungure shi ya k'ara gudu saura daf su k'arasa cikin kwarewa da sanin sirrin doki Yusuf yayi wani tsalle da dukan cikin had'ida sakin linzamin tare da zabura cikin d'aga murya Yance. *Guramm!!.* inda nan take *Guramm* yayi wani tsalle da sufa ya tsallake katangar da akayi da niyyar duk wanda ya tsallaketa shine yaci gasar, tuni aka d'auki tafi da sowar taya murna ga *BARDE* Inda Safwan 2 da Prince dawakan nasu sukazo a tare masu kula da dawakai ne sukazo suka rik'e musu linzamin dawakan ko wanne ya sauka. Yusuf ko cikin zafin nawa ya diro daga saman dokin hannunshi d'aya ya saka ya rik'e k'ugunshi had'i da cusa d'aya hannun cikin gashin kanshi tare da maida numfashi, sannan ya sunkuyo tare da yin sujjada da mik'ewa duk a lokaci d'aya, yayinda duk motsin da yayi aketa daukarsa hoto da video, mutane sai ihu suke da sowa tare da tafi suna. "BARDE! Barde!! BARADEN Adamawa!!!." Cikin tsananin farin ciki Malam Jabir ya taho yana farin ciki shine yazo na d'aya rungume Yusuf yayi inda shiko Safwan cikin ciccin magani ya karaso ya mik'awa Yusuf hannu sukayi musabaha had'i dace mishi. "Congratulations". shima rungume shi Malam Jabir yayi nan Prince ma yazo yayi masa congratulations had'i dayin musabaha, nan suka k'arasa rumfar da aka tanadar dan hutawar su. A sannu sauran yan tseren suka k'araso Aryan da Affan sun taya Yusuf farin cikin nasarar dayayi musu. Kano Team da Jos team aka had'a inda suma nan d'aya daga cikin yan kano ya samu nasara sai aka k'ara had'a partercot Polo team da Lagos polo team nan ma d'aya daga cikin yan Lagos yaci daga nan aka tashi inda nanda kwana 2 za'a k'ara kara dawowa cikin wadanda sukayi nasara zasu k'ara fafatawa har ko wacce jaha a fitar mata da gwarzo guda 1 da zasu hadu kuma su fafata a fidda gwarzon shekara a cikin su. Bayan komawar su masauki ko wannen su yayi wanka, Yusuf ne kwance yana huta gajiyar da suka kwaso knocking d'in k'ofar d'akin su akayi Aryan ne yaje ya bude saboda Yusuf da Aryan d'akinsu d'aya Safwan da Affan kuma d'akin su d'aya, Malam Jabir ne ya shigo tare dasu Safwan Affan jin sallamar shi shine ya saka Yusuf bud'e idanuwan shi da suke lumshe kallo 1 zaka masa ka tabbatar akwai tsantsar gajiya da damuwa a tattare dashi, gefenshi Malam jabeer ya zauna cikin kulawa da k'aunarshi yace. "Tabbas kunyi bajinta kunyi k'ok'ari da k'wazo haka kuma akeso ga ko wanne d'an wasa yanuna iya bajintar shi kuma Alhmdllh kun nuna." sai kuma yayi shiru tare da zubawa Yusuf ido cikin nazartan yanayin shi Yance. "Yusuf!". ya k'ira Yusuf da kanshi ke k'asa d'ago idanuwan shi yayi ya sauke akan k'wayar idon Malam Jabeer da yace. "kai Allah ya bawa nasarar zaka wakilci jahar ka duk da inada yarda a kanka amma kallo 1 za'ayi maka a hango tsantsar damuwa a tattare da kai ka sani firgici ko damuwa suna tauye samun nasara ina rok'arka kayi fatali da damuwar nan taka ka aro jarumta da karsashi har mukai ga nasara duk da nasara daga Allah take amma muna fatan Allah ya bamu". Ajiyar zuciya Yusuf yaja had'i da had'iye wani yahu daya tokare mak'ogaron shi sai daya lumshe idanuwan shi ya bud'esu yace "insha Allah duk da ba wayona ko dabarata bace ya sakani samun nasara a yanzu ba face Allah ne yaban amma ina fatan gasar gaban ma Allah ya bamu nasara". had'a baki sukayi wajen fad'in "Ameen" inda Malam Jabeer yaci gaba dayi musu nasiha da nuna musu amfanin da nasarar da suka samu zai haifar musu a gaba ana haka aka kawo musu abinci ci sukayi kasancewar akwai gajiya a tattare dasu kuma lokacin 10:00pm tayi ya saka su Malam Jabeer sukayi musu sallama suka tafi makwancin su su kuma suka kwanta. Washe gari da suka tashi bayan sunyi wanka sanadin maganin gajiya da suka sha gajiya tabar jikin su sai wadda ba'a rasa ba nan Malam Jabir ya shirya musu fita suje su zagaya gari. Suna fita kai tsaye M, M, P, S, C , K, suka nufa. Suna isa bakin Gate d'in sukaji anyi wani irin....! *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣5⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 ~Kada dai ku manta kuna cin bonus d'in free page ne, hahaha kuma saura k'iris su k'are donma kunci sa'a wata baiwar Allah ce ta rok'eni Allah manza ta nema muku Al'farman in k'ara muku free page's din to saura kadan su k'are~ *Ga masu buk'atar biyan kud'in shiga group d'in Hukuncin Allah domin samun damar karanta littafin har k'arshe, zaku turo katin MTN na 200 kacal ta wannan layin 09097853276 ko kuma ku turo d'ari biyun ta asusuna 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, sai kiyi screenshort na shaidar kin biya ki turomin ta dai wannan layin da nakeyin what's App dashi 09097853276.* ```🤦🏻‍♀🤦🏻‍♀yaseen kuna sani ciwon kai masu tambayata tsoffin littatafaina da littatafan wasu marubutan, dan Allah ku sakarmin mara in huta, in littafin wata kukeso ita zaku tambaya bani Garkuwa ba, dan Wlh ni bana karanta littafin kowa bare in ajiyeshi, nawa kuma in dai kin nema a groups in sha Allah zaku samu. 👎🏿Masu yimin transfer ta layin etisalat d'ina yaseen ku dena katin MTN nace muku zaku turo ta layin etisalat d'in ba cewa nayi kumin transfer ba hakama masuyin BTU ku bari, katin mtn zaki saya ki kofi number ki turomin ta what's app numbe 09097853276 ko kuma ta message inbox na, na kusafa na dena sakaku a group na duk masu turo katin etisalat, yaseen ba ruwana in kin turo na etisalat d'in🤗☺ Ina yinku sosai Hukuncin Allah fans one & two, duk da yan fans one kun cika surutu, ko ya yan fans 3 kuma zasu kasance~ 😀. Toh fa kada ku manta gyaran jiki na amare da uwargidaye inadasu meda tsohuwa yarinya in da masu buk'ata kuyi min mgn``` Kai tsaye harabar hotel d'in M M S P C K, suka fita wani guri da aka k'awata kamar lambu an saka kujerun hutawa a cikin gurin ga bishiyu sun yiwa gurin rumfa inda kuma korayen ciyayi sukayiwa k'asan wurin k'awanya, sosai gurin zai saka nishad'i da nutsuwa a zuciya, zama sukayi suna tab'a hira inda Malam Jabir yake dad'a koyar dasu dabarun tseren doki. Kiran sallar magriba shine ya tashe su daga gurin suka wuce masallacin dake cikin hotel d'in sai da sukayi sallar isha'i suka fito daga masallacin kowa ya duke suka shige d'akunan su dan yin shirin bacci. Washe gari ya kama ranar da za'a koma a kara fafatawa dan fiddawa ko wacce jaha gwaninta. 10:00am su Yusuf suna cikin *Murtala Muhammad square polo club kaduna* amma yau zuwan nasu da banbanci tunda su ba tseren zasuyi ba, nan aka gabatar da yan tsere sukayi inda aka fitarwa da kowacce jaha mutum 1 da zai wakilci gasar k'asar gaba daya da za'a gabatar nanda kwana uku. Shiri sosai su Yusuf sukewa gasar dan kullum sai sunje training kuma Alhamdulillah akwai alamun nasara a gurin su, dan sun zage sosai dan fidda ogansu daga jin kunyar horaswan da yake musu, sannan shiko Malam Jabeer ya kafa ya tsare addu'a yake tayi ba dere ba rana dan neman cin nasara. Yau ne ranar gasar fidda gwarzon shekara na k'asa, Yusuf kuwa tun asuba da ya tashi yakejin alamun ciwon marar shi kad'an-kad'an yana kartanshi daurewa kawai yakeyi kuma bayaso ya sakewa Malam Jabir gwiwa da yake ta karfafa mishi gwiwa da ganin shid'inne zaiyi nasara kuma gashi ya manta maganin shi a gida dan baiyi zaton ciwon zai tasar masa ba haka dai suka gama shiri suka fito driver ya kwashe su a mota zuwa *MURTALA MUHAMMAD SQUARE POLO KADUNA*. Su gaba d'ayansu da zasu wakilci gasar ne a jere akan lafiyayyun dawakan su Adamawa polo team Yusuf zai wakilce ta sai Kaduna polo team Mahmoud zai wakilcesu, Kano polo team Hashim zai wakilcesu Lagos polo team Juidehrn ne zai wakilcesu ko wanne jaha dai wakilinta, kuma kusan gaba d'ayan su kwararru ne zakaru a cikin team d'insu anaji dasu, sannan duk sun d'an girmi Yusuf. Yusuf dake zaune kan dokin shi kallo d'aya zakayi masa kasan ya shiryawa gasar kamar yadda sauran yan jahohi ma hakanne daga garesu duk suna rirrik'e da Polo stick d'insu a hannayensu na dama yayinda hayensu na hagu ke rirrik'e da linzaman dawakan masu da kyau, a zuciyar Yusuf kuwa addu'a yake akan Allah ya basu nasara dan samun nasarar su tamkar wata d'aukaka ce data samu jahar su gaba d'aya. Bayani aka farayi acikin loudspeaker din gurin akan 'yan tsare su shirya nan ko wannen su ya shirya ya daidaita zaman shi akan doki cikin abinda bai gaza minti 5 ba aka fara basu umarnin fara tsere yayinda d'aya daga cikin Al'k'alan gasar ya cilla musu d'an mulmulellen polo ball d'in. Ko wanne mahayi cikin karsashi da k'warewa yake sarrafa dokin shi dawakan kuma suna bawa mahayan su goyon baya suna gudu yadda ya kamata tare da sassarafa polo stick d'insu da ciccila polo ball d'in cikin k'orewa, saura baifi suyi tseren minti 20 ba marar Yusuf tayi masa wata d'amka tare da murd'awa da k'arfi ya saki polo stick d'inshi tare da saka hannunshi ya tallafe marar tashi lokaci d'aya jikin shi ya d'auki rawa gumi yahau karyo masa tako ina tuni ya saki linzamin dokin nashi dan tsananin rawa da jikinshi keyi rasa yadda zaiyi yayi gashi shine a gaba ya tserewa duk sauran yan tseren, dokin shi ya rage gudu ganin mahayin shi ya rage sarrafa shi runtse idonshi yayi da sakin yar k'ara ga zafin ciwo ga kuma yan tseren daya tserewa sunzo sun wuce shi, dabarar fara addu'a ce tazo masa a sannu ya fara karanta duk addu'ar da tazo bakin shi. Cikin k'idima da fargaba Malam jabeer da yake kallon abin dake faruwa ta allon majigin da aka saka a kowanne kusurwa ta cikin studio din mik'ewa yayi cikin tashin hankali bakin shi d'auke da zikiri danya zame masa jiki inhar ba magana yake ba tom bakin shi ambaton Allah yakeyi, su Aryan ma da hankalin su yakai kan abinda ke faruwa damuwa suka shiga da tashin hankali ganin sunga samu sunga rashi ga k'oshi ga kwanan yunwa addu'a suka farayi akan Allah ya basu sa'a. Daddy kuwa hannu yasa ya tallab'e kanshi tare da jero Addu'o'i, yayinda wurin dubban jama'a da dama suka rik'e kai ganin na gaba ya dawo baya A sannu marar Yusuf ta fara saki k'ullewar da ciwon da take ya tafi tamkar an zare gashi daga cikin nono ajiyar zuciya yaja mai karfi dan zuwa lokacin har likitocin da suke kula dasu sunje sun tsareshi suna shirin fara bashi temakon gaggawa, zabura yayi da daka wani mugun tsalle abin kamar almara su kansu likitocin ba zasuce ga lokacin da sukaga sauk'anshi kan dokin da rarumo sand'arshi ta Polo stick d'inba sai kawai hawan shi dokin suka gani sai sukuwar shi suka fara gani cikin tsananin zafin nama, zuwa lokacin wasu sauran dawakan sun tserewa nashi da wajen 15 kilometers gudu yake cikin kwarewa dokin kuma da yake tafiyayye ne yasan sirrin tsare shima saiya k'ara gudu tamkar a sama yake tafiya. A sannu Yusuf ya taddo yan baya-baya a tseren ai suna kan dawakan su amma dokin Yusuf sukebi da kallo ganin abin kamar magic kamar wanda ake sarrafawa da computer a sannu yakai ga dawakan da suke gaba Kano, Lagos, da kaduna sai katsina nan suka farayin taeren wuta-wuta kamar kiftawar ido suna hango jerarrun sandunan da aka jera kusan guda 7 a kurkusa inda su dokin zaina tsallakewa cikin k'warewa har yakai ga cinye gasar tseren kuma ba tare daya ture sanda ko d'aya ba, dokin Yusuf ne yayi wata sufa da sukuwa duk saiya wuce nasu dawakan yakai gab da gurin sandunan saiya rage gudun a sannu Yusuf ya fara sarrafashi yana tsalleke sandunan har yakai na k'arshe. Ihu da sowa da tafistudio d'in ta d'auka kamarzata dare dan cikar jama'a da hayaniya, sai gefen da manyan bak'in sukene yake a nitse wurinda su maimartaba da wakilanci sannan duk jiharda sukazo gasar masarautarsu ta wakilto wasu sun zo, so shiyasa wurin ya had'a taron manya, Malam Jabir kuwa sai cewa yayi. "Allahu Akbar Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!!." sai kuma yajan wata doguwar ajiyar zuciya, Aryan da Affan da kuwa a kuje suka fara sakkowa daga matattakalar kujerar da suke suka nufi gurin Yusuf, wanda cikin k'warewa ya diro daga dokin da durk'ushewa kan gwiwoyin sa yayi sujjadar godiya ga Allah daya bashi nasara tare dayin hamdala yayinda yan jaridu suke turuwar d'aukarshi hoto akan duk motsin da yayi, su Aryan ne suka d'ago shi sai sukaga hawayen farin ciki a idanuwan shi suma dariya suka kyalkyale da ita da rungume shi a sannu matasa suka sassauko cak Yusuf yaji an d'aga shi ana ihu da juyi dashi ana. "Sai *BARADEN* Adamawa, kaga d'an na koya ya zarta y'an na gada". shi kuwa sai murmushi yake yana d'aga hannunshi sama tare da mik'a gaisuwarsa ga masoyansa. A sannu sauran yan tseren suka k'araso inda Kaduna team sukayi na 2 Kano team na 3 Lagos team na 4 Katsina team na 5 Jos Team na 6 sai sauran yan state d'in suka k'araso daga baya. Bayan gama murna nan aka jera duka yan tseren a layi da daddaya suna zuwa mai girma Sarkin Zaria na saka musu sarkar silver a wuya mai tambarin doki had'i da basu wani d'an a word mai alamar doki, har aka k'araso kan 'yan Kano aka basu kyautar su a matsayin sunzo na 3 sannan aka bawa yan kaduna ma tasu kyautar a matsayinsu sune na 2, sannan akazo kan Yusuf bayan an saka mishi tashi sark'ar ta gold a wuya aka mik'a mishi aword d'inshi nan aka bashi k'aton kofi inda aka fara d'aukar pic d'inshi ta ko ina sai flasher ke hassakawa nan matasa suka k'ara daukar shi cak suna zagaye cikin filin dashi hannunshi d'auke da Cup d'in. Lokacin da taro ya tashi nan su Yusuf suka shiga mota dan tafiya masaukin su amma matasa haka sukayi dafifi wajen rakasu saida suka rakasu har masaukin su, hotel d'in dasu Yusuf suka sauka dai bai samu nutsuwa ba har saida dare yayi. 8:37 pm Yusuf da ya fito a wanka d'aure da towel inda d'aya ke rataye a wuyan shi, inda siffar shi ta k'arfafan maza ta fara bayyana kasancewar shi matashi dan kimanin shekara 18 amman cikar haibarshi da kimarsa sun zarta haka Yusuf kyakykyawa ne farine k'al mai madaidaicin tsawo fuskarsa gwanin sha'awa sajenshi da yayi fuskar k'awanya shi k'ara mai cikar haiba da dottaku dan Yusuf irin mazannane masu halittar gashi mai kyau da tsulb'i bak'ik'k'irin dashi sai Shek'i yakeyi hanshi har baki lips enshi kuwa yan sirara masu d'an fad'i haka nan ida nunshi irin siraran idanun ne masu kyau basuyi k'attiba sai gashin girarsa da yabi saman idanshi yayi lunch hakan damtsen hannunshi da sharab'anshi da k'irjinshi da cikinshi k'asan cibiyarshi duk gashine a kwance lub-lub mai sulb'i da shek'i, gashin kanshi kuwa kamar na matashin balarabe, hannun shi ya saka yayi baya da jikak'k'en gashin dake kanshi dabai gama tsane shiba ya fito cikin takun shi na zaratan samari ya k'arasa gaban mudubi had'i saka towel d'in dake rataye a wuyan shi yana goge gashin k'ansa dan tun safe bai samu nutsuwa da kad'aita ba sai yanzu, zama yayi akan stool d'in dake gaban mudubin ya shafa mai had'i da fesa body spray a jikin shi sannan ya saka singlet ya zura jallabiya ya fesa turaren shi mai tsanyin k'amshi na TomFord . Hararar Aryan yayi wanda tunda suka samu kansu in banda amsa call da yakeyi bashi da aiki sai daya tsuke fuska tamkar mace had'i da taune lips d'inshi na k'asa danya zame mishi d'abi'a cikin fad'a yace. "Wai ba zaka tashi kaje kayo alwala kazo muyi sallah bane kadai san bamuyi sallar magriba da isha'i bako?". dariya Aryan ya shek'e da ita tare da juyawa Yusuf fuskar wayarshi yace. "Kasan Allah ko *BARDE* yau handle d'inka ya samu k'arin fan's a k'alla sunfi dubu 11 kaga yadda ake ruwan comments and likeng da shearing pictures naka a duniyar media kuwa". tsaki Yusuf yaja yace. "Ina maka zancen sallah kana wani shirme daban, please kaje kayo alwala kazo muyi jam'i". mik'ewa Aryan yayi had'i dayin mik'a yace. "Toh wai kana nufin ni bazanyi wankan bane bayan kai ka shege cikin bayin kayi ta sama kamar mai canza fata, koda yake nasan wanka biyu kayi manza mai jabar tsiya da masifa". cikin zafin zuciya Yusuf yace "Allah bazan jiraka ba, da kasan zakayi wankan ka tsaya biyewa shirme da shiririta, sannan in naga dama inma yi wonka shabiyu ba biyunba, banza d'an sa ido kawai". dariya Aryan yayi yace "maida wuk'ar *BARADEN* Adamawa". hannu Yusuf yakai da niyyar naushin Aryan d'in gocewa yayi ya shiga cikin bandakin da gudu, sanin halin Yusuf bayason jira ya saka shi yo alwalar da fitowa. Yusuf ne ya jasu sallar cikin k'ira'a mai dad'i sukayi sallar magriba da isha'i nan Aryan ya tashi ya shiga wanka Yusuf kuma ya zauna fara Azkar nan akayi knocking k'ofa yaje ya duba abinci aka kawo musu k'arba yayi ya dawo yaci gaba da Azkar d'inshi koda Aryan ya fito wanka sai daya idar da azkar d'inshi gaba daya ya dad'e yana kwarara addu'a Allah ya kawo daidaito tsakaninshi da mahaifin shi sannan ya tashi jallabiyar jikin nashi ya cire ya zama daga shi sai singlet da boxer nan suka fara cin abinci suna tab'a hira cikin rumtse ido Yusuf yace. "Aryan naso ace yau nasarar nan dana samu mahaifina baya fushi dani da nafi kowa jin farin ciki a cikin raina". shiru Aryan yayi tsahon minti 2 sai kuma ya sauk'e numfashi tare da cewa. "Sorry Yusuf shi kuskure inya faru ba'a tuna shi hanyar gyarashi kawai za'a nema munanan muna addu'a in sha Allah zuciyar Abba zatayi sanyi ya yafe maka abin daka aikata". cikin jin dad'in maganar Yusuf yace. "Allah yasa". bayan sun gama cin abincin nan Yusuf ya d'auki wayar shi ya shiga facebook ganin Aryan duk yayi posting pic d'in da akayi a gurin gasar kuma anyi comment da yawa dad'i ne ya kamashi kwanciyarshi ya gyara had'i da lumshe ido yace. "Maman Yusuf Addu'a da Albarkar da kike sakawa Yusuf d'inki tana tare dashi a koda yaushe". sai kuma yaji k'wallah ta cika masa a ido bayan hannu yasa ya goge nan ya fara yi musu godiya saiya shiga Instagram nanma abin ba Damara nanma yaga yawan fans d'in daya samu Allah ya k'ara yiwa godiya ganin ba wayonshi ko dabarar shine ya saka ba gashi ya samu d'aukakar dabai tab'a tunani ba a cikin k'ankanin lokaci satukan da suka gabata babu wanda ya sanshi sai iya yan garinsu Adamawa amma cikin abinda bai gaza kwana 5 ba kusan duniya kowa yasan da zaman shi babu wanda ya isa yayi maka wannan baiwar sai Allah, nan ya shiga whatsap groups shima magana d'aya ne anata comment akan gasar tseren da sukayi murmushi kawai yakeyi tare da amsawa fan's nashi addu'o'in da suke mishi. Hutun kwana 2 sukayi babu inda suke zuwa suna d'aki duk da haka kuma masoya suna kawo musu ziyara yau Malam Jabir yace ya kamata su shirya su fita su zagaya gari kasancewar gobe zasu bar kaduna zasu koma Adamawa. 3:30pm Yusuf da Aryan sanye suke cikin shadda gizna brown colour inda suka sanya hula zanna bukar milk da ratsin brown sai takalmi zira k'afa milk agogon silver ne d'aure a hannunsu sai zuba k'amshi suke sosai sukayi kyau cikin shigar fitowa sukayi daga d'akin su suna tafe suna hira Yusuf yana rik'e da sabuwar laptop and phones nashi yayinda shima Aryan yake rik'e da sabuwar wayarshi wanda aka rarraba musu. Tsaye suke k'ofar d'akin Malam Jabir suna knocking Affan ne yazo ya bud'e musu kasancewar suma suna d'akin musabaha sukayi nan suka shiga sukayi musabaha da Safwan da Malam Jabir duk da Safwan sai wani dojewa yake dan rabonsu dashi tun ranar gasar amman shi a Affan yana zuwa susha hira, dan haka yanzu ma hannu ya mik'away Yusuf da Aryan suka tafa tare yajo hannun Yusuf ya ruggumeshi irin ruggumar gayu ta gefe d'aya ido ya d'an kashewa Yusuf tare da cewa. "Hi guys, hege Baraden Adamawa kana ceiling fa, matsalarka ka yad'e sajen nan ka kuma saki fuskar zakafi fitowa new blood, amman yanzu wallahi kayi kwarjini da yawa zaka ke hana mata ganin wasu mazan sai kai". dariya sukayi dan Affan akwai rawan kai da abin dariya, Malam Jabeer kuwa hannu yasa ya komo kunne Affan tare da matsewa yace. "Ya salam Affan rawan kanka yayi yawa please ka koyi nitsuwa irinta Yusuf". tsalle Affan yayi tare da yarfa hannu yana cewa. "Gaskiya bazan iya zama ustazai irinku ba". Affan yana matuk'ar Yusuf a ranshi shiyasa yake zuwa gunsu akai-akai su gaisa su kuma sha hira dan yana matuk'ar son Yusuf da Aryan a cewarsa Yusuf ya zama sanad'in d'aga darajar masarautarsu. Sosai Affan da Yusuf da Aryan ke raha, yayinda tuni Safwan ya fice a parlour dan tsananin tsanar da yakewa Yusuf ji yake kamar ya baddashi a doron k'asa, Malam Jabeer kuwa tuni yayi cikin bedroom dan k'arisa shirinsa, Bayan ya fito cikin shiga ta alfarma sanan suka fito Malam jabir, Affan, Aryan sai Yusuf masallaci suka shiga saida sukayi sallah sannan suka fito driver ya d'auke su, a bakin gate suka samu Safwan suka d'aukeshi. Kai tsaye gamji suka nufa, suna isa bakin gate d'in Yusuf yayi wani irin juyowa tare da zaro ido yana kallon gefen da Safwan yake, da sauri yasa hannunshi ya. *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣6⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Zakeeyata tana sona, shiyasa nake jinta a raina fiye da sauran yarana, Zakiya malleri nake nufi in taga nayi shiru sai hankalinta ya tashi tayi ta cemin. "Yafend'o baki da lfy ne? meya sameki? waya b'ata miki rai?." duk amsar da zan bata sam basata gamsuba sai taga na saki rai muna hira da dariya, in ta dawo school daga bakin gate take fara kirana, in ta iso tsakar gida zuwa corridor kuwa bata ganniba sai ta k'ara d'aga sautin muryarta tare da fara lek'a kitchen tana cewa. " Yafendo! Yafendo!! Yafendo!!! in taga bana kitchen sai ta shigo parlour in bata ganniba sai ta shigo bedroom, wani lokacin har corridor bathroom take matsowa wai ko zataji motsina a ciki, in bata jiniba sai tayi maza ta nufi d'akinsu dan tasan ina buya a d'akinsu inyi typing lokacin da nake rubuta mi'wasmiti, in ta sameni sai tayi dariya tare da cilla jakarta tace. "ai har naji haushi ina zaton ko kin tafi unguwa ne, nakan yi shiru bana kulata sabida ina typing, ita kuwa sai ta zumbura baki wai dole in bar typing ai lokacinta ne tunda ta dawo daga school so dole in bar typing sabida diyartawa tana but'atar in bata lokacina, in ko dare yayi bayan sun taso hadda, tofa sai taje kitchen d'in tsakiyar gida tayi ta girke-girke in ta kawo min na karb'a naci sai tayita jin dadi tana cemin, "Yagendo na iya girki ko? yayi dad'i ko Yafendona." sai ince mata sosaima kuwa Zakeeyata kin iya girki, aifa sai ta cika da farin ciki, inko ran jumma'a da al'hamis ne tofa ranar wonka da kolliyace tayi ta bina wai in kefta mata pictures, inko ina kitchen to tana gefena duk wasu yan yanke-yanke ita zatamin ina girki muna hira kamar k'awaye, takan cemin, "Yafendo kina da kyau wlh da na samun kyawunki da farinki da gashinki da na more, kujifa duk da munin nan nawa ita bata ganin munina ko kad'an, tana gaya min dukkan damuwarta dan tanada yak'inin ina sonta a raina, koda duk duniya zasu tsaneni su juya min baya ina da yak'inin Zakiyata zata soni, bata cemin Yafendo kawai sai tace Yafendona, mukan kwana bisa gado d'aya tana jin dadin mu kwana tare shiyasa sai ta baro d'akinsu ta dawo d'akin Mamanta, ina sonki Zakiyata kinfi sauran yarana soyuwa a zuciyata sabida kin fisu kulafashi a kaina, Allah ya raya minke ya baki miji na gari salihi mai rikeki da amana da gsky mai yin hakuri da kuruciyarki, ina miki fatan shiga S s 3 Lfy ki gama lfy dama kince kingaji da saka uniform kina mararin ki fara kabta jami'a diyata yar albarka ki gaida min bestynki yar garinmu Saddik'a Cholli dama duk k'awayenki dama d'aliben makarantar Hayatu baki d'aya ina gaidasu sabida kee!* ```Free page``` *GA masu niyar biyan kud'in shiga group d'in Hukuncin Allah domin samun damar karantawa to k'ofa a bude take, turo katin MTN na 200 kacal ta wannan layin 09097853276 ko kuma ku turo ta asusuna 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, tabbatar kinyi screenshot kin turo min shaidar kin biya* ~ohohoh ni Shatu Alhamdulillah masoya rahama ne, kuyi haquri dani mosoyana nace ku dena min transfer ta etisalat, in kinmin naqi saki sai kice na cuceki fa ko? Kuma nace miki bana so dan Allah ku bari katin Mtn nake so~ Da sauri Yusuf ya saka hannuwan shi duka biyun ya toshe kunnuwan shi saboda sowa da kiraye-kirayen sunashi daya ciki illahirin farfajiyar, da sauri ya juyo ya kalli window d'in inda Safwan yake zaune gun-gun matasa ne da sukazo wucewa suka hangosu zaune cikin motar, sanadin glass din window d'in motar da suke ciki a sauk'e yake sannan kuma number d'in jikin motar an rubuta *Adamawa polo team jahan*. Sosai suke murna da hargagi tare da fad'in " Kaga *BARADEN* Adamawa d'an na koya ya zarta d'an na gada". kafin mai gadi ya bud'e musu gate su shiga cikin gamjin tuni sun zagaye motar sunata ihu shine dalilin daya saka Yusuf toshe kunnensa. Matasan kuwa k'ok'arin gaisawa da Yusuf suke inda wasu ke mik'a mishi wayar shi ya saka musu phone number d'inshi wasu kuwa user name d'inshi da yake using a face book da instagram da You tube and snap chat suke tambaya. Malam Jabir da yake Motar baya shiya fito danya duba meke faruwa saboda motar su Yusuf d'in daban tasu Malam jabeer d'inma daban da yake yau harda abokanan shi da suke cikin Kadunan suke tare, Aryan kuwa shi yake k'ok'arin sakawa masoyan Yusuf phone number d'inshi a wayarsu yana fad'a musu user name d'inshi danshi Yusuf ya kasa komai sai kallo da ido ya tsuke fuska tare da kamo lip enshi na k'asa yana cizawa a hankali tare da tsare fuska cikin cikar haiba da zumunci, a zuciyar shi kuwa yana tasbihi ga ubangiji dan tabbas shine mai yiwa dan adam baiwa a lokacin da yaso in banda ubangiji waye zai mishi wannan baiwar rana tsaka, Aryan ne ya d'an harareshi tare da cewa. "Banza masifeffe ka saki fuska mana kanaga harda yan mata ke yayinka". fuska ya kuma tsukewa tare da jan d'an guntun tsaki had'i dayin k'asa-k'asa da murya yace . "Toh kuma sai inyi ta b'are baki kamar zaucecce kenan, tunda dai ku kuna musu dariyar ai ya isa ba sai mun taru duk mun zama zararruba." ya k'arishe maganar cikin tsokana tare da nunawa Aryan Affan da baki, kai Aryan ya rink'a juyawa tare da yin dariya ganin yadda Affan ke rawan kai shi tuni ya bud'e motar ya fita yana tsakiyar matasan yayinda duk hankalinshi ke kan yan matan, tsaki Yusuf yaja had'ida tab'e baki ganin yadda Affan yabi wata yar budurwa tare amsar wayarta da alama number sa yasa dan jin wayarsa dake cikin motar tana ringing kuma sabuwar number ya nuna ba suna. dak'yar aka samu matasan suka basu hanya suka shiga cikin gamjin. Safwan kuwa tuni ya cika yayi tam da bak'in ciki da tsananin kishi da tsanar Yusuf da yakeji, ranshi na soyuwa matuk'a in yaji anawa Yusuf kirari da kaga d'an na koya ya zarta d'an nagada ji yake kamar dashi akeyi tunda shi d'an gadone, tsaki yaja ganin shi Affan ko a jikinshi sai rawan kai da yakeyi, suna isa dai-dai inda Affan ke tsaye yarinyar na gefenshi cikin tsuke fuska Yusuf yasa hannu ya jawo hannun Affan d'in tare dayin k'asa da murya yace. "Toh Namamajo ya isa haka zo mu tafi gacan Malam na isowa." ido ya zaro tare da juyawa ya kalli inda Malam Jabeer yake, da sauri yabi bayan Yusuf d'in tare da cewa. "Baby sai kinji ni, ki ajeyi wayarki kusa." "ok bye ". tace mai tare da d'aga mishi hannu, shi ko Affan sai cewa Yusuf yayi. "Kai meya kawoka gunmu banza mai farin jini zakasa ta ganka tace ta fasa dani sai kai". dariya Aryan yayi tare da cewa. "tsoro kakeji karya rushema gomnatinka ko." Safwan kam sai tsaki yaketa ja, shiko Yusuf tuni ya saki hannun Affan yabi bayan Malam Jabeer dake juyowa yana kallonsu da alamar gargad'i su rik'e mutuncinsu. Gurine na shakatawa sosai gurin yake da kyau a ido da kayatarwa saboda yadda aka k'awata gurin da fulawoyi da grass carpet ga wani sweaming fool da ruwa yake zubowa ta jikin duwatsu yana shiga cikin sweaming fool d'in, wani k'awataccen guri special Malam Jabir ya kama musu d'an k'aramin garden ne da aka k'awata shi da kujeru kamar na kaba amma masu kwari sai rumfa da take yanayi data bunu amma duk abubuwan an sarrafasu ne cikin zamani da burgewa gaba d'aya k'asan gurin grass carpet ne inda wasu fulawoyi green da pink suka kawata gurin sosai gurin zai saka nishad'i da farin ciki kukan tsintsaye da k'amshin furanni kawai ke tashi a cikin gurin ga yanayin iskar damuna dake kad'awa tana ratsa jiki da zuk'atan ma zauna wurin, cikin rumfar kujeru ne kusan guda 8 nan Yusuf, Safwan, Aryan, Affan, Malam jabir sai abokanan sa guda 3 suka zazzauna nan aka fara kawo musu kayan tab'a ka lashe su drinks da snacks cikin nishad'i sukecin komai da farin ciki, Malam Jabir ne yayi gyaran murya tare da maida hankalinshi gasu Yusuf yana nazartan yanayin jin dad'i da suke ciki cikin kulawa yace. "Na zab'i gurinnan ne na kawoku saboda da in sama muku farin ciki dan nima ba k'aramin farin ciki na samu kaina ba a bisa nasarar da muka samu a wannan gasar, ban tab'a zato ko tsammanin zamuci gasar nan ba in mukayi duba ga wad'anda aka gwabza gasar dasu amma Alhamdllh cikin *HUKUNCIN ALLAH* wanda shike baiwa bawan sa nasara a lokacin da yaso saiya nufe mu da lashe gasar". murmushi sukayi baki d'ayansu sannan Yusuf ya nisa tare da sad'a kanshi k'asa cikin sanyi murya da girmama abokin maganar tasa yace. "Lallai Allah shine abin godiya a ko wanne yanayi wanda k'ok'arin ka ko dabarar ka baya saka ka samu abinda kake nema har saida ikon sa lallai Allah shine gagara misali sarkin buwaya da d'aukaka". murmushi Malam Jabir yayi da gyad'a kansa abokanan Malam Jabir ma maganar da Yusuf yayi ya birgesu saboda gashi shine yayi k'ok'ari yaci gasar amma baya danganta nasarar da kanshi ya yarda Allah ne ya bashi ba wayon shiba lallai Allah yayiwa Yusuf baiwar daba kowa yake yiwa ba sai wanda ya zab'a acikin al'umma Safwan kuwa babu abinda yakeyi sai sak'e-sak'en yadda zai sa taurarin Yusuf su disashe a idon duniya. Basu suka bar cikin Gamji ba sai gabanin Magrib kuma sun samu nishad'i da nutsuwa a cikin zuciyar su. Washe gari 10:00am su Yusuf suka fito da shirin komawa garinsu Adamawa Yola inda dafifin jama'a sukayi musu rakiya harda *Kaduna Polo Team* saboda duk wanda zasu tafi inhar jirgi zasu hau sai sunyi musu rakiya har airport. A can garin Adamawa kuwa tuni labarin nasarar ta riskesu ko ta ina ka gifta posters d'in Yusuf ne da tambarin doki tare da kirarinshi Baraden Adamawa gidajen radio da TV duk an sanar da dawowarsu yau d'in. Cikar matasa da wasu daga fadar mai martaba sarkin ADAMAWA sukazo tarbar su Yusuf jirgin su yana sauka bayan kamar minti 5 da saukar shi passengers suka fara sakkowa a hankali daga cikin jirgin a sannu Yusuf ya fara ziro k'afar shi ta dama sanye yake da rigar polo pink colour inda yake sanye da wando jeans black sai idonshi rufe cikin glass baki sai takalmi boot black sanye a kafar shi kanshi babu hula sai kwantaccen gashin sa na asalin fulani dake kyalli saboda yasha gyara hannun sa d'aure da agogon Gucci baki hannunshi d'auke da hand logadge yana ja, wani doguwar ajiyar zuciya yaja jinshi cikin garin shi a sannu yake sakkowa bayan shi Aryan ne sanye da irin dressing d'inshi sai dai shi yaja glass d'in idon nashi zuwa saman kanshi, sai Affan Safwan na binshi sai Malam Jabir a bayan shi suna gama sakkowa motar cikin airport ta kwashe su zuwa k'ofar da zasubi sujen wajen airport d'in. Sanya k'afar Yusuf a k'ofar fita keda wuya nan yan jarida suka fara d'aukar su a video ba kakkautawa cikin farin ciki d'aya daga cikin 'yan jaridar ya saka loudspeaker a bakin shi yace. "Wanne irin farin ciki kake ciki a bisa wannan nasara daka samu na wannan gasa da kukaje?". sai kuma yayi maza ya maida loudspeaker d'in saitin bakin Yusuf murmushi Yusuf yayi had'i da shafa sumar kanshi da taune lips d'inshi na k'asa sai daya ja ajiyar zuciya cikin sanyi da tattausar lafazi yace. "Alhamdulillah , Allah shine abin godiya mai bawa bawan sa nasara a lokacin da yaso tabbas farin cikin da muka samu kanmu nida 'yan uwana bisa nasarar da muka samu ba zata fad'u ba amma bahaushe yace labarin zuciya a tambayi fuska nagode". zai k'ara masa wata tambayar ya d'aga hannun shi ganin yawan matasan da sukazo tarbar su. yana gab da shiga motar da aka zageyeta da posters enshi yaji wani d'an jarida ya jefo mai wata tambayar daya kamata ya bashi amsa, ganin yadda ya juyo yasa dan jaridar k'arisawa gabanshi da sauri tare da cewa. "Shin kanaga k'orewarka da iyawarkata kai matsayin da zaka iya wakiltan Nigeria a gasar da akeyi da South Africa?". murmushi yayi tare da taune lip enshi cikin iya sarrafa harshe yace. "Eh zan iya amman ba dan k'orewata da iyawa na ba". da sauri wata kekyawar yar jarida mai suna Rahmatu Aliyu Garkuwa (Autarmu) ta matso tare da jefamar tabbayar. "Toh me yak'ininka da kace zaka iya, bayan kuma kace baka yarda da iyawarka ba so me madogarka?." cikin sanyin murya yace. "Allah! dashi na dogara domin shike bada nasara kuma duk inda nake yana tare dani, sanna inada yak'ini da Addu'ar Mahaifiyata wacce take k'are ko wani motsinta da ambaton Allah tare da yiwa Yusuf d'inta Addu'a, sannan inada tabbacin ink'ataccen horasawa daga shugabana Malam Jabeer so ina kyautata zaton iya shiga gasar ko wacce k'asa." murmushi yar jariar tayi dan jin dad'in amsar shi da gamsuwa cikin sauri ta kuma magana dan ganin ya bud'e marfin motar ya shi da sauri ta sunkuyo tare da cewa. "Me zaka cewa masoyanka da suke ganin ka a akwatunan talabishen ensu a gida a halin yanzu da ake nunaka live da kuma masu jinka a radio." murmushi yayi jin ance live ake ganinshi glasses insha ya cire cikin sanyi ya d'an sunkuyo tare da cewa. "Mamah! Mamah!! Maman Yusuf nasan kina ganina yanzu haka na kuma san duk duniya kinfi kowa sona kuma kinfi kowa farin cikin wannan nasarar da muka samu." sai kuma ya lumshe ido tare da cewa. "Ana uhubbuki hubban azeem ya Ummi Maman Yusuf kinga Addu'arki tana bibiyar Yusuf d'inki ko? Ngd matuka Mamana." cikin jin dad'i da matuk'ar burge yan jaridan suka had'a baki wurin cewa. "Sauran masoyan kafa?". murmushi yayi tare da cewa. "Ina godiya a gareku masoya na Ngd Ngd Ngd matuka Allah bar zumunci da qauna." koda akaje kansu Aryan, Affan, suma sunyi nasu jawabin amman Safwan ko kulasu baiyiba, malam Jabeer kuwa sai jinjinawa yaran nashi yayi. Mama dake gaban t. v tana kallon abinda ke faruwa a airport d'in saboda live ake nunawa batasan lokacin da hawayen farin ciki ya wanke fuskar taba tace. "Alhamdulillah Allah ka karawa annabi daraja, Allah ka kara d'aukaka min Yusuf na kasa ya ya zarta duk tunanin mai tunani". tsakin da Abba yaja shiya ankarar da ita ashe yana gurin dan ita tama manta shauk'i da mararin ganin shalelen idanuwan ta ya rufe mata ido. Zulaihat ma sai murmushi takeyi a parlour ta ita d'aya ganin d'an k'aninta a tv Su Ummi da Anty Amarya ma duk suna gani hakama Daddy a office nashi yake gani da yake shi tun randa aka gama gasar ya dawo kasancewar ana nemanshi a asibitinsu dan wani aiki da zasuyi na dashen zuciya, su Goggo Aisha ma duk sun gani dan Goggo Madina cema ta kira Maman Yusuf d'in a woya tace ta kunna TV . Ci gaba da nuna abinda ke faruwa akayi inda su Yusuf suka shiga motar da zata kaisu fadar mai martaba sarkin ADAMAWA Yola sukai gaisuwa daga can kuma kowa ya tafi gida, motacin dake bin bayansu na samari yan tarosu sunfi 40 ga da wakai sama 50 yan sauran teams na polo na jihar ga wasu daga masarautar sai kad'e-kad'e da bushe-bushen algaita da sarewa dake tashi har fadar mai martaba sukayi musu rakiya inda sukuma suka kai gaisuwa fada daganan aka kai kowa gida. Zaune su Yusuf suke a parlourn Hajiya Kaka suna d'an tab'a abincin data shirya musu, dan a k'oshe suke sunci abinci a fadar jiha, tsakura suke d'anyi suna hira da bata labarin yadda gasar ta kasance Aryan ne ya takarkare yake bata labarin irin yadda Yusuf yayi musu bajinta sukaci gasar dan harsun fidda rai dad'i sosai takeji a ranta. Ganin dare ya farayi ya sakasu Yusuf yiwa Hajiya Kaka sallama suka mik'e zasu fita, ido Kaka ta tsura musu tare da cewa "Yusufa har yanzu cinyoyin ciwo suke makane". kai ya gyad'a mata alamar eh, Aryan ne ya d'an juyo tare da cewa. "Kaka ai duk wanda yasan hawa doki to yasan akwai wuya bayan ka sauk'a duk cinyoyinmu sai suyi ta cowo." sannu tace musu tare da cewa susha mgnin gajiya, toh kawai suka ce mata suka tafi part d'insu. Sanadin wannan nasara dasu Yusuf sukayi ya saka sunanshi yad'uwa a cikin ADAMAWA dama Nigeria ko ina cikin gungun samari labarin Barde akeyi dan yayi k'wazo ya nuna kwarewar shi wajen sarrafa doki da polo stick da polo ball. Saida sukayi sati da dawowa yau Jummu'a ya kama ranar k'warya-k'waryar liyafar ban gajiya da Malam Jabir ya had'a musu tare da sauran teams gaba d'aya dan zaburar dasu. Shiga ta alfarma Yusuf da Aryan sukayi cikin brown rigar polo da milk jeans sai takakmi boot brown inda suka saka milk din P-cap agogon hannunsu brown sai turarukan da sukayi bari a jikin su sosai wankan yahau da fatar jikin su kai tsaye Hajiya kaka sukaje suka yiwa sallama, cikin k'aunar jikokin nata Hajja Kaka tace. "Kai Masha Allah kunyi kyau, amman dai da manyan kaya kuka saka da kunfi hakayin kyau da kamala". dariya Aryan yayi had'i da had'a hannushi ya tafa yace. "Kajimin Hajiya Kaka wannan wankan shi ake kira da wankan sukari yanzu zakisa Yusuf ya fasa dan dama da keret nashi ya yarda". hab'a Hajiya Kaka ta kama tace. "iyeee kajimu dan ja'irin yaro" dariya sukayi suka fita kai tsaye machine d'insu suka hau Yusuf na tuk'awa Aryan yana baya kana kallonsu zakayi tunanin 2wice ne sai dai inka zuba musu idanu zakaga basa kamanni dan kowa da irin kyanshi. Cike hall d'in Lamid'o sinima da suka kama cike yake da jama'a dan harda masu fad'a aji na cikin ADAMAWA aka gayyato bayan bud'e taro da addu'a jawabin godiya Malam Jabir ya gabatar na kokarin dasu Yusuf sukayi har suka ciyo musu kofi nan aka raba musu a word tare da kyaututtukan da suka samu bayan an nutsa Malam Jabir ya k'ara d'aukar loudspeaker tare yin gyaran murya cikin sanyin yanayinshi yace. "Dangane da bajinta da k'wazon da Yusuf ya nuna an samu wani bawan Allah daya nemi a sakaya sunanshi ya d'auki nauyin karatun shi duk k'asar da yakeso tare daduk wasu kudaden da zaiyi amfani dasu a k'asar da zaije, sannan kuma da damar yin karatu a kan ilimin polo na shekara d'aya ,in ya gama sai ya karanci duk abinda yake so". tafi aka k'ara d'auka sosai Daddy yayi farin cikin nasarar da d'an d'an uwannashi ya samu zaiso ace Abban shi yana gurin yaga irin abin alkhairin da yake bibiyar d'an nasu nan taro ya watse cikin farin ciki da annashuwa kowa yana san barka banda Safwan da yake ganin kamar da biyu akayi abinnan babu wani daya d'auki nauyin karatun Yusuf shugaban team d'inne, gaba d'aya hasada tasa ya manta *HUKUNCIN ALLAH* rubutacce al'amarine shine mai bawa wanda yaso a kuma lokacin da yaso. Lokacin da Daddy ke bawa Mama labari batasan lokacin da kukan farin ciki ya b'alle mata ba cikin rawar baki tace. "Yauwa kiramin shi nayi mishi murna". wayarshi ya d'auka ya kira Yusuf a lokacin suna tsaye suna shirya kyaututtukan da suka samu acikin show glass din da suka siyo dan adana kyautar su ganin Daddy ke kiranshi da sauri ya ajiye karamin cup mai tambarin doki d'in dake hannun shi ya d'aga, jin muryar da yake tsananin kewa da marmarin ji a koda yaushe shine ya saka shi jan ajiyar zuciya yace. "Maman Yusuf?" dariya Mama dake manne da waya a kunnenta tayi ta dad'a k'ank'ame wayar tamkar za'a kwace mata ita, Daddy dake kallonta kuwa tausayinta ne ya kamashi yasan tana kewar Yusuf dan duk da yana d'a namiji shak'uwar da sukayi tafi shak'uwar da Mama da Zulaihat sukayi saboda ita Zulaihat a hannun Hajja Inna ta tashi, cikin farin ciki tace. "Yusuf d'ina kun dawo lafiya?". gashin kansa ya shafa sosai yakejin soyayyar Maman nashi na shiga k'ashi da b'argon shi cikin lumshe ido yace. "Lafiya k'alau Maman Yusuf sai tsabar kewar ki data dabaibaye ni". murmushi tayi tare da cewa. "Maman Yusuf ma tananan tana kewar shi kuma har yanzu bata bar kai kukanta wajen Allah ya dawo mata da Yusuf dinta gareta ba................" sai kuma kuka ya kwace mata cikin tashin hankali da tausayinta Yusuf yace. "Haba Mama har yanzu baki bar kukan nanba nifa lafiya ta k'alau kuma ina samun kulawa kamar ina tare dake, ba kin ganni a tv ba nayi k'ato na k'ara tsawo ko?." murmushi tayi had'i da share hawayen tace. "A a kam kadai yi kyau kam matuk'a amman ba k'atoba, ai in kayi k'ato ka tsufa kenan." maganganu masu dad'i ya dinga fad'a mata har saida yaji kukan nata ya koma dariya, anan take sanar mishi itama zasuje Umrah in sha Allah zatayi kokari su hadu kafin su tafi, addu'ar zuwa lafiya dan dawowa lafiya yayi musu da nuna mata shima zaiso su had'un domin ya ganta. Bayan gama wayar tasu komawa yayi ya kwantar da kanshi ajikin kujera had'i da lumshe idon shi abubuwa da yawa ne suka dinga dawowa cikin rayuwar shi yasan tabbas da ace yana gida tare da iyayen shine tom da dashi zasuje Umrah nan tom amma dokin zuciya ya kaishi ya baroshi. Zaune suke a parlourn Hajiya Kaka cikin murna Aryan ya kalli Kakarta tasu yace. "Hajiya Kaka mun samu abin farin cika fa saboda k'wazon da Yusuf ya nuna a gurin gasar nan ya samu wani ya d'auki nauyin karatun shi duk k'asar da yakeso zai je cikin k'atsashe ukun nan da America, Argentina, ko South Africa". cikin sanyin jiki da rashin jin dad'i Yusuf yace. "Kai nifa na fad'a maka bazani ba gwanda ka daina maganar nan dan ba inda zanje". cikin mamaki Hajiya Kaka ta kalleshi tare cewa. "A'ah Yusuf ya kake irin wannan maganar abin alkhairi ya tunkaro ka kace bakaso a a kar kayi haka kul dama ba'a meda hannun kyauta baya". langwabe kai yayi cikin sanyin murya yace. "Bazan iyaba Hajiya Kaka ya za'ayi ace saini kad'ai za'a biyawa ba dasu Aryan Safwan Affan d'in mukayi gwanintar ba in biyanne a biya mana gaba d'aya mana saini kad'ai ni babu inda zani nabar Aryan". murmushi Hajiya Kaka tace. "In saboda wannan ne ka kwantar da hankalin ka kawun Aryan yasha min maganar ya kamata ya tura Aryan kasar waje karatu amma saboda shak'uwar dake tsakanin ku ya sakani dakatar dashi amma tunda haka ya faru zance na amince yanzu sai ku tafi tare, hakan yayi maka ko?". murmushi Yusuf yayi had'i da gyad'a kanshi cikin tsananin farin ciki. Aryan kuwa mik'ewa yayi ya fara rawa yana juyi suma zasuje turai karatu me kuwa Hajiya Kaka da Yusuf zasuyi inba dariya ba. Duk wani cuku-cukun tafiya karatun su Yusuf an gama inda zasuje South Africa wata makaranta koyar da harkar Polo wacce zaiyita tsawon shekara d'aya *JURASSIC PARK POLO* in ya gama one year d'inshi zai jona wata jami'ar dan karantar businesses administration. an kammala komai visa kawai ake jira ta fito su tafi. Haka kuma tafiyar su Mama ta gabato dan saura kwana 2 su tafi kuma yauta shirya tanaso su hadu da Yusuf Abba dake shirin fita ta kallah tace. "Gashi tafiyar mu ta gabato inaso muje nida Auntyn Zarah ta rakani kasuwa nad'an tsinto abinda ba'a rasa ba kuma ya kamata naje nayiwa Iya sallama (Iya mahaifiyar Mama ce) shiru Abba yayi kome ya tuna oho saiya d'auko wrapper d'in 500 ya mik'a mata yace. "Gashinan kada ku dad'e dad'i sosai Mama taji gudun kada ya ganota saita danne farin cikin ta tace. "In sha Allah zamu dawo da wuri". sai data rakashi har bakin mota ya shiga kai tsaye part d'in Aunty Amarya ta wuce a parlour ta sameta cikin zumud'i tace. "Kiyi maza ki shirya kafin Daddyn Zarah ya fita ya mik'amu gidansu Yusuf". cikin murna Aunty Amarya tace. "Yanzu kuwa da badan Zarah tana makaranta ba aida mun tafar mishi da ita dan kullum bata da magana saita Hammanta Yusuf". murmushi Mama tayi tace. "Na rasa wanne d'asawa ce ta shiga tsakanin Yusuf da Zarah a kwanakin nan kuma basu fara shirin ba saida yake shirin barin gidan". dariya Aunty Amarya tayi had'i dayin k'asa-k'asa da murya tace. "Tunda ya dakar mata Hajja Inna take gadara dashi ai". murmushi kawai Mama tayi da girgiza kanta tace. "Hmmm yaro yaro ne yaro man kaza." sai kuma ta juya zata tafi sai kuma ta juyo tace. "Kiyi maza ki shirya fa". da "to" Aunty Amarya ta amsa sauri-sauri ta tashi taje part d'in Mama lokacin itama ta gama shiryawa zuwa sukayi sukayiwa Hajja Inna sallama zasuje Kasuwa fatan dawowa lafiya tayi musu, sannan suka yiwa Ummi ma sallah Daddy ya d'aukesu. Suka nufi cikin Jimeta, cikin mamaki Mama ta kalli Daddy ganin inda yayi parking ta kayo tare da cewa. "...! *BY* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣7⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 0005388578 JAIZ BANK AISHA ALIYU GARKUWA sai number da za a turo katin mtn 09097853276 ASSALAMU ALAIKU Yan uwana maza da mata ina masu matsaloli rashin wadataccen ni ima musamman mu mata rashin ni ima babbar kalu balene agaremu"saikuga wasu ma auratan sunkasa samun nutsuwa da fuskantar juna"ba wani abubane kejanyo hakan illa rashin gamsar da juna"to kuzo gadama tasamu" Ni AYSHA ALIYU GARKUWA Nazomuku dawani babban albishir,dagakanyau kisa aranki har inkin fara amfani dashi to insha ALLAHU kinyi kawa dafarin ciki azaman aurenki... (Akwai maganin sanyi na maza da namata"irin tsanyi mai kashe gaban dana miji yakasa tabuka komai azaman takewarsa na aure)akwai garin mad'i maikyau Wanda idan kkyi amfani dashi hmm bazance komaiba kedakanki zaki kuma nemata,)sannan kuma "akwai sabulun wanka na amare da man shafawa sanna kuma akwai gunba maikyau yar Niger dana kasar Mali da dai sauransu) gamai bukatar tsaya saiya tuntubeni tawanna lanbar kamar haka 09097853276 Sainajiku ngd🤝🏻 "Asibiti kuma! meke faruwa waye ne ba lafiya." Kai ya juyo da sauri yana kallonta dan jin alamun a firgice take, cikin sauri yace. "A a kowa lafiya karki firgita magungunan Hajiya kaka ce zan d'auko dan in kaimata shi da wuri." Ajiyar zuciya ta sauk'e da cewa. "Aiyo ai wallahi na firgita ainun naji tsoro." Anty Amarya ma ajiyan zuciyan tayi tare da cewa. "ai ni ba wanda na tuna sai Tattina." (mahaifiyar Anty Amaryan kena) shi kam Daddy tuni ya shi cikin F, M, C, bai jimaba ya fito hannunshi rik'e da ledar magunguna motar ya shiga tare janta ya nufi cikin Jimeta. Kai tsaye bayan p,z, d'in ya nufa, a bakin gate d'in gidansu Aryan ya tsaya tare dayin hon, da sauri maigadinsu ya lek'o ganin Daddyn ya sashi saurin bud'e musu gate, kai tsaye ya shiga da matarshi a harabar gidan yayi parking, Mama kam jikinta har rawa yakeyi da sauri ta bud'e k'ofar tare da fita, itama Anty Amarya da sauri ta fito, shiko Daddy yana fita, mai gadin da direbansu na isowa rusunawa sukayi har k'asa cikin sauri Daddy yace. "A a Baba tashi mana." mik'ewa tottijon yayi tare da mik'awa Daddy hannu suka gaisa, sanna Daddy ya juyo gun direban yace. "Mutane giadn nan ko." "Eh suna nan." juyowa yayi ya kalli Mama sannan yace. "Toh ku shiga daga ciki." ai kamar jira take dama a bata umurni cikin sauri da sassararfa suka nufi cikin gidan, shi kuwa dadi ihsanin kasafin kud'i yayiwa Baba mai gadin da Lado direba tare da tuntub'arsu shige da ficensu Yusuf ba matsala ko. Suna isa bakin k'ofar Mama tayi sallama tare da d'an bubbuga k'ofar, Cikin gidan kuwa Raihana dake zaune a parlour tana tsefewa Hajiya kaka kai kai ta dan sunkuyar ta kalli Hajiya kaka data fara gyangyad'i hannu tasa ta d'an tab'ata tare da cewa. "Kaka! Kama!!." cikin d'an magagin gyangyad'in ta d'ago kanta tare da cewa. "Uhum kin gama ko?." "A a d'aga min k'afa munyi bak'i bakiji ana buga k'ofaba." Da sauri ta mik'e tare da jawo kallabinta ta d'aure kanta, cikin bada umurni tace. "Maza jeki bud'e k'ofar mana Raihana." da sauri ta juya tare da cewa. "Toh." tana zuwa ta bud'e musu k'ogar ganin bak'in fuska sai ta d'anyi murmshi cikin sanyi da tarbiya tace. "Sannunku da zuwa." sai kuma ta rab'a gefe tare da cewa. "Anty ku shigo mana Kaka na ciki." cikin jin dad'i Mama tayi gaba yayinda Anty Amarya ke binta a baya, ita kuwa Raihana ta meda k'ofar, kai tsaye kitchen ta nufa ta d'auko drinks da cup biyu sannan ta juyo. "Lale marhabin, marabanku, ku iso bisa kujera." Kaka fad'i fuskarta cike da fara da alamun daddatu da son bak'i, suma cikin girmamawa da jin dadi suke amsawa da. "Yauwa Hajiya." tana ta nuna musu kan kujeru su zauna amman fir sunk'i sai zama sukayi a gefenta kan tattausan carpet d'in da take zaune, cikin girmamawa Mama tace. "Ina kwana." shiru tayi tare da tsurawa Mama ido cikin yin murmushi tace. "Maman Yusuf ko." kai Anty Amarya ta gyad'a mata tare da gaidata, amsawa tayi cikin tsananin jin dad'i baki ta bud'e da d'aga murya tace. "Raihana maza zokije ki kira su Hammanki yau ga Mamansu tazo." dariya Raihana tayi had'ida ajeyi tiren drinks d'in a gabansu cikin fara ta nufi gaban Mama yayinda tace. "kai Kaka irin wannan kira da k'arfi." ta k'arishe maganar tana rab'ewa jikin Mama, cikin jin dad'in hakan Mama ta jawota jikinta tana cewa. "Yau dai gani ga d'iyata Raihana." dariyar jin dad'i kaka tayi had'i da cewa. "ai kam Alhamdulillah yau Yusuf da Aryan farin ciki ya k'aru." jin haka Raihana ta mik'e tare da cewa. "Yauwa Mama barin inje in musu albishir." bata tsaya jin me za'a ceba ta fita da gudu kai tsaye parlour su ta nufa Aryan ta samu a parlour cikin zumud'i take cewa. "Ya Aryan ina Hamma Yusuf." tsaki yaja tare da- daka mata tsawa. "Ke biki da hankali ko? baki iya sallama bane, ji tsabar rawan kai baki ganshi bama." juyowa tayi ta kalli inda Aryan d'in ke nunawa sam bata lura dashiba ko dan konce yake a k'asa bisa carpet yasa laptop enshi a gaba, shima bai jitaba dan yayi nisa a binciken makarantar da zaije d'in *Jurassic park polo, South Africa* yana kallon irin dawakai da ake amfani dasu da hostels nasu da wuraren tsare dake ciki da irin Holls nasu inda ake d'aukar darasi da duk wani tsare-tsare da dokar makarantar har cikin d'akunan kwanan students d'in duk gasu yana gani bisa yanar gizo-gizo, shiyasa sam baiji shigartaba sai tsawar da Aryan ya buga mata, shisashi d'ago kanshi ganin ta k'wab'e fuska ta tura baki yasashi saurin mik'e tare da cewa. "No karkiyi mishi kuka, zo nan ki gaya min me aka aikoki." dan ya sani bata zuwa part inba aikota akayi ba, murmushi ta d'anyi tare da cewa. "Mama ce tazo." tashi zaune Aryan cikin son ta tabbatar mai da zatonshi yace. "Wacce Mama d'in?." juyawa tayi tana k'ok'arin fita tare da cewa. "Maman Hamma Yusuf." ai kusan a tare suka mik'e sauri-sauri gudu-gudu sukabi bayanta, ita kuwa a guje ta shiga parlour kan cinyar Mama ta rab'a tare da k'elk'elewa da dariya tana. "Aha yaseen na rigaku." a tare suka shigo ai cikin tsananin happy suk'a had'a bakin cewa. "Mama oyoyo." gefenta suka nufa da nufin su rab'a jikinta, ai da sauri suka tsaya jin d'an ihun da Raihana tayi. "Wayyo Allah Mamana zasu karya miki cinya, Allah ko Mama hanasu matsowa sunyi k'atti fa nice dai-dai d'in konciya a cinyarta ko Anty." ta k'arishe maganar tana kallon Anty Amarya, dai-dai lokacin kuma Kaka ta shigo dan Daddy ya turo mai gadi ya mishi sallama da ita shine taje suka gaisa, so sai yanzu ta shigo, ido ta zuba musu cikin sha'awa ganin yadda suka sake da juna anata hira da dariya, Aryan ne ya fara jan Raihana tare da cewa. "Hegiya ai kema kinyi k'atuwa da zama a cinya kina 14 year ai kin girma." Yusuf ne yayi dariya tare da cewa. "Aryan barta ta d'ana ai mu mun saba." sai ya kuma kalli Anty Amarya cikin shak'uwa yace. "Anty Sulaiman fa?." dariya tayi tace. "Sai gobe zaizo dasu Amira, Nana, Zeenat, Mami, Ibrahim, Ja'afar, Sadik, Zahara, da Ummeenku wata k'il harda Hajja Inna da." murmushin jin dad'i yayi tare da cewa. "Tab Hajia Kaka gobe kinada manyan bak'in askarawa kenan." cikin jin dad'i Hajia kaka tace. "ai naji Dad'ina Allah ya kawo minsu lafiya." Aryan ne yayi dariya gamida cewa. "Amin Amin, saiko ki shirya reba dambe tunda harda aganniya Zahra za'a zo." dariya sosai Sukey su duka, Anty Amarya ce tace. "Kai Aryan banda sharrifa Tinana ta girmafa yanzu ta rege tsokana." jinjina kai Yusuf yayi tare da cewa. "Da kamar wuya." Hajia kaka ce ta zauna gensu tare da cewa. "Yusuf Aryan kuje Daddy na jiranku zaku gaisa." to sukace tare da mik'ewa sukaje harabar gidan suka gaidashi, albarka yasa musu tare da yi mutsu nasiha mai ratsa jiki sannan yace. "Bari ni zan shiga Asibiti kucewa su Maryam d'in su shirya da wuri k'arfe biyar zan taho mu tafi." cikin girmamawa sukace. "Toh Daddy Allah ya kiyaye hanya sai ka juyo." "Amin Amin." yace tare da shiga mota ya fita, suna tsaye har ya fita, sun juya kenan zasu shiga cikin gida sukaji muryar Zulaihat tana cewa. "Yauwa ashe zamu gane gidan." da sauri sukayi gunta cikin happy kulolin hannunta suka amsa tare da cewa. "Keda waye?." "Nida Abban su Afnan ne, yana gaisawa da Daddy ne, ai Allah yasa muna karyo kona Daddy kuma na fitowa." Cikin jin dadi suka k'arisa parlour da manyan kulolin a hannunsu, suna ajiyewa suka fita suka gaida Abubakar mijin Zulaihat sannan suka dawo cikin gidan. Hira sukeyi sosai cikin nishad'i da k'aunar juna Raihana sai juyi takeyi a cikinsu, Allah sarki bata san uwa da ubaba gwara Aryan ya sansu, basu da kowa sai Hajia kaka dan dama itama Babansu ne d'anta k'waya d'aya tal kuma ya rasu, sai mahaifiyarsu kuma itama su biyune rak a cikin iyayensu ita ta rasu Uncle Adam d'insu kuwa bai samu mace ta gariba, shiyasa basa zuwa, sai dai yana tsananin k'aunarsu da tausayinsu shiyasa yake musu duk abinda suke but'ata. suna cikin hira Kaka tace. "Kai Raihana tashi mushiga kitchen muyi aikin abinci ma tasasu da surutu ne ba abinci." cikin tsokana irin ta kaka da jika Zulaihat tace. "Toh a cici kontar da hankalinki na mana girki yau wunin hirane kawai, ke Raihana muje inga kitchen d'in naku in kina gyarawa mu d'auko pellets and spoons muzo muyi lunch gaskiyar sohuwarnan rana ta tsala." mik'ewa sukayi suka shiga kitchen d'in. Aryan, Yusuf, Aunty Amarya, Mama, Kaka, sukuwa hira sukaci gaba dayi cikin hirar Mama ta kalli Yusuf da Aryan tace. "Jibi fa mu kam zamu tashi zuwa saudia, ku kuma sai yaushe?." cikin sanyi Yusuf yace. "Mu kuma gata zamu tafi." Anty Amarya ce tace. "Toh Allah ya kaiku lafiya ya dawo daku lafiya." Amin Amin suka amsa baki d'aya, abincin da Zulaihat ta kawo musu bana wasa bane, tayi sokwara da miyar dege-dege sannan tayi tuwon semo da miyar d'anyar kubewa ga soyayyun kaji da snacks and drinks with cuucus. sunci sunyi tim sai hira da raha, ranar Raihana bataje islamiya ba, 3:35 pm Abubakar ya dawo zai d'auki Zulaihat, rau-rau tayi da ido alamar zatayi kuka cikin sauri Yusuf yace. "Gobe zamuzo miki da yamma." cikin jin dad'i tace. "to." tare da share hawayenta. Suna dawowa rakiyar Zulaihat Mama ta tasasu gaba cikin sanyi da alamar tsoro tace. "Toh Aryan kaga inda Allah yake shirin kaiku kaida Yusuf, dan Allah ki rik'e addininku da mutunciku da kimarku a matsayinku na musulmai ku sani duk inda kuke Allah na ganinku kuma shine ya haneku da aikata duk wani alfasha ku zama 'yaya na gari abin alfahari ga k'asarku da mu iyayenku, Allah muku albarka ya shiryaku ya raya mana ku bisa imani ya tsare mana gabbanku daga aikata haram." cikin nitsuwa da jin nasiharta da Addu'arta na ratsasu suka amsa da Amin Amin. biyar dai-dai Daddy yazo ya d'aukesu, har bakin gate suka rakasu harda Kaka in da Daddy ya bata kud'i da magungunanta daya mance d'azun bai bataba, godiya tayi sosai sannan suka tafi. ******** Washe gari Sulaiman ya kwaso su Imminent da sure Amira baki d'aya sai Zahra da zazzab'i yana su taho tare Suma sun jima sosai amman basu wuniba, anayin azahar suka koma, suna kewan juna. Da yamma Yusuf da Aryan suka shirya suka fita, kai tsaye gidan Goggo Aisha sukaje suka mata sallama daga nan sukaje gidan Goggo Fatima da Maimuna, sannan suka gangara gid'an Anty Madina anan sukaci abincin dere, sannan sukayi fadar mai martaba sarkin Adamawa dan amsa kiran da malam Jabeer ya musu, suna shiga cikin masarautar Affan suka nema yana zuwa ya mik'a musu hannu suka tafa tare da gaisawa sannan yayi gaba suna binshi a baya har zuwa cikin wani tamfatsetsen parlour cikin sanyi sukayi sallama tare da isa inda suka hank'o ogan nasu da Saran da mahaifinshi a gefe, murmushi yayi musu tare da nuna musu wurin zama. Cikin girmamawa suka gaidashi, tare da Baban Safwan sannan suka mik'awa Safwan d'in hannun dan yin musabaha Amman sai ya sharesu ko inda suke bai kalla ba, Shi kuwa Malam Jabeer nasiha yayi musu mai ratsa jiki da zuciya sannan yayi musu addu'a tare da fatan nasara da alkhairi, Affan ne ya kallesu cikin sha'awa sai ya kuma juyawa ya kalli d'a uwan nashi baki ya d'an zumbura tare da yin magana k'asa-k'asa, murmushi malam Jabeer yayi dan yasan matsalar Affan, shi dole shima woje zaiyi karatu, shi kuwa ya hana dan rawar kanshi tayi yawa, shiyasa ya samamar gurbin karatu anan inda yake aiki cikin Abti American university of Nigeria, shiyasa yaketa k'unk'uni cikin sanyi yace. "Wai Affan kam me kake cewa ne?." cikin tura baki yace. "Cewa nayi sunji dad'in su." dariya sukayi baki d'aya dan ganin yadda yayi maganar yana wani Longon'bar da kai kamar marigayin zakara. 9:00 pm suka isa gida a gajiye suke dan haka shirin bacci kawai sukayi suka konta. washe gari ta kama ranar tafiyar su Mama, shiyasa su Yusuf suna dawowa sallan asuba cikin sanyi Yusuf ya kira Daddy a waya, cikin girmamawa ya gaidashi tare da cewa. "Daddy Mama fa?." kai ya jinjina tare da cewa. "Ayya Yusuf Allah bai k'addara zakuyi sallama ba da tafiyar tasu ance uku na yamma ne sai kuma kwatsam aka kirasu cewar k'arfe uku na asuba zasu tashi, so a deren muka rakosu airport, tuni sun tashi ma." cikin sanyi tare da zubda hawaye wani irin k'unci da kewar iyayen nashi yakeji tamkar yayi fiffige ya fire ya bisu, ji yake kamar bazasu sake ganin junaba sun rabu kenan har gaban abadan cikin tsananin k'uncin zuciya yace. "Allah ya kaisu lafiya ya dawo dasu lafiya." sai kuma yayi shiru tare dasa bayan tafin hannunshi yana share hawayen dake bin fuskarsa ba k'ak'k'autawa ajiyan zuciya yaja sannan yaci gaba da cewa. "Amman Daddy banyi sallama da Mama bafa, ga Abba yana fushi dani Daddy ya zanyi da raina? naso inga tafiyarsu su ganni in gansu" sai kuma muryarshi ta fara carkewa cikin zubda hawaye ya rink'a cewa. "Daddy sai yaushe zan sake ganin Mama sai yaushe Abba zai yafe. min." Cikin jin tausayin shi yace. "Yusuf tafiya ai ba mutuwa bace, Mamanka zata dawo nanda d'an wani lokaci kaima zaka gama karatunka ka dawo, na tabbatar kafin nan Abbanka ya huce ya yafe maka, karka damu Yusuf komai yayi zafi maganinshi Allah please karkayi ta kuka, in Mamanka taji hankalinta bazai kontaba, gashi itama ta tafi tana kuka tana ta barmin amanarka, karku taru ku raunata min zuciya mana kaifa namiji ne." haka dai yayi tamai nasiha da k'arfafa mishi guiwa da kontar mishi da hankali "To Daddy in sha Allah na bari, Ngd matuka Allah ya bar zumunci yae k'ara girmada wadata sai anjima." yana jin Daddy ya amsa da Amin, ya katse kiran kawai yana mai matuk'ar jin kewar iyayen nashi, da ker Aryan da Kaka suka samu suka sashi ya d'an sake a wannan wunin har sukayi d'an shirye-shirye su tare. ******************** Washe gari suma jirginsu ya d'aga, sai Babban birnin South Africa, *Wasa farin girki. yanzu aka fara shiga cikin labarin fa ku dai ku biyoni a sannu zakusha Mamakin salon wannan littafi* *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 1⃣8⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Laifin dad'i k'arewa ! toh haka dai mgnar take, so daga yau free page sun k'are. Ga masu buk'atan ci gaban littafin har k'arshe k'ofa a bud'e take, turo katin MTN na 200 kacal ta wannan layin. 09097853276, ko kuma ta asusuna kamar haka 0005388578 jaiz bank Aisha Aliyu Garkuwa, tabbatar kin turo min screenshot shaidar kin biya kud'in samun damar karanta littafin har k'arsh* *Kada ki bari a barki a baya Hukuncin Allah labari ne mai cike da darrusan rayuwarmu a yau karanta Hukuncin Allah kan 200 kacal littafi mai k'unshe da ababen al'ajabi, fadakarwa, nishad'antarwa, dariya, kuka, tausayi, nishad'i* *Wannan shafi nakine FIDDAUSI SODANGI kekkyawar marubuciyarmu, idan nace muku kekkyawa tofa kyawun ya shahara duk da wasu makaranta na zagin marubuta wai sun fiye zuzuta kyawun jaruman littatafai, wai ai in anga wata marubuciyarma sai an gudu dan tsabar muninta ko? to ni kuwa nace in dai munada kyawawan marubuta irisu Feedo me zai hana muyi ta zuzuta kyau tunda muna ganin kyawun yana tare damu, kowafa na son kyau sai dai in bai samuba👌🏻😊😘 Feedo kekkyawar marubuciyarmu ni Garkuwa* *inayi miki fatan al'khairi a rayuwar aurenki Allah ya baku zaman Lfy yasa iya rai da mutuwa ne Allah ya baku zuriya d'aiyiba Allah ya kawo mana Maryam nanda shekara d'aya mai zuwa, Allah ya kad'e fitina ya sanya al'khairi, Allah ya tabbatar da farin ciki a rayuwar aurenku.* Airplane d'in na sauk'a a airport d'in babban birni South Africa d'in, jim kad'an passengers suka fara fitowa a hankali cikin nitsuwa da wayewa, sai da a k'alla mutun sama da 23 suka fito sannan, Aryan ya fito Yusuf na biye dashi a baya, cikin shigarsu ta matasan polo daga ka gansu kasan shahararrurene kuma sanannun a harkar polon, kyau sosai Yusuf yayi cikin rigar polo d'insu orange color mai farin rubutu a jiki wanda aka rubuta Nigerian polo club, a gaban rigar a baya kuma an rubuta Jahan team a sama dai-dai kafadunshi kuwa an rubuta Yusuf 1 a k'asanta kad'an kuma sai akasa Baraden Adamawa da tambarin zanen doki da mutun akai yana rik'e da sword cup tare da d'aga polo stick enshi sama, sai wandon jeans blue color sai d'an rasin fari-fari a dai-dai cinyoyinsa, sai hular p carp shima orange color an rubuta Jahan team a gaban goshinsa, sai ida nunshi dake manne da wani d'an siririn glasses mai ruwan garai-garai, sai takalmin boot shima orange color sai igiyoyinshi farare, sai hannunshi dake daure da agogon gucci fari k'al, hannunshi na rik'e da logadge. Cikin wani irin yanayi ya lumshe ido tare da shak'ar iskar k'asar, sassanyan numfashi ya fesar cikin jin wani irin yanayin k'asar na ratsa jiki da jininshi har cikin k'ahon zuciyarshi yakejin sassayanyar iskar na ratsashi tako wacce k'ofar gashin jikinshi, a hanakali yake motsa lips enshi alamar yana addu'ar neman shiga lafiya da farawa lafiya da gamawa lafiya, cikin nitsuwa ya fara taka steps d'in one by one yana bin bayan Aryan da ke gabanshi, kai tsaye harabar inda passengers ke zuwa su tsaya dan duba masu d'aukarsu suka nufa, suna zuwa suka shiga cikin taron jajayen kunnuwa inda suma suka saje dasu, gaba sosai suka shiga inda suka tsaya gaban igiyar da tayi katanga tsakanin masu d'auka da wad'anda za'a dauka, jim kad'an shiru basuga wanda yazo d'aukarsu ba, Aryan sai raba ido yakeyi, shi kuwa Yusuf wayarshi ya zaro cikin aljihun jeans enshi ya fara d'an latse-latse, sai tsaki da yake d'an ja k'asa-k'asa yayinda kowa harkar gabansa keyi a wurin ba ruwan wani da wani, yana cikin latsa wayar yaji, Aryan na cewa. "Yauwa Yusuf gacan mai zuwa d'aukarmu shima yanata baza ido." kai ya d'ago tare da lumshe idonshi ya bud'esu kan d'an k'aramin katakon da maturen ke rik'e dashi yake ta jujjuyawa wanda a gaba an rubuta Nigerian polo, a baya kuwa ansa Jahan team, kafin ya ankara sai jin muryar Aryan yayi yana cewa. "Hi Nigerian polo." aiko da sauri baturen ya juyo cikin sakin fuska yazo wurin tare da karb'ar logadges insu tare da cewa. "Ur welcome." cikin sauk'e numfashi da d'an sakin fuska Yusuf yace. " thanks." kai tsaye motar sukaje suka shiga inda suka kama hanyar makarantarsu Aryan University of Cape Town, dan shi bazaiyi na polo ba, shi kuma Yusuf sai next year zai koma makarantarsu Aryan d'in yayi digiri insha amman yanzu kam Jurassic Park polo South Africa zai fara. "Ya subahanallah." Yusuf yace lokacin da suka kutsa kai cikin jami'ar da duk South Africa ake ji da ita, kai ya maida jikin kujerar ya lumshe idonshi tare da sauk'e numfashi, Aryan kuwa sai sauk'e ajiyar zuciya yakeyi akai-akai dan tsaruwa da had'uwar jami'ar ta zarta zaton mai karatu, duk abinda zance bazan fidda tsarin had'uwarsa ba sai mazauna can zasu gane me nake nufi, makaranta ce mai cikar tarihi daci gaba wanda kan dutse take yayinda tsirrai da itatuwa sukayi mata k'awanya, ga wani irin ruwa mai hasken garai-garai da yake tsatstsafowa a sassa da yawa na jikin dutsen da yake shimfid'e a nahiyar ga beneye masu kyau da tsari da jan hankali ga wasu irin tituna dake shimfid'e a lungu da sak'o na cikin jami'a ga wasu fulawowi masu furannin orange and blue and pink colors da sukayiwa ko wanne wuri k'awanya, bugu da k'ari ga bani adam da suke rayuwa a wurin mafi akasarinsu fararene masu kyau da haiba, kai dolema mutun yaji shauk'i da nishad'i a wannan wurin. Kai tsaye har ma kwancin daliban yaje yayi parking inda suka raka Aryan tsakiyar taron jama'ar da suke tsaye gaban allon da aka lik'a sunayen sabbin d'alibai da numbers d'in d'akunan su, kutsawa cikin Aryan yayi inda yana sa ido yayi arba da sunanshi da number d'akinshi, juyowa yayi tare da cewa Yusuf. "room C murder 160, baturen yana jin haka yaje ya bud'e motar ya d'auko jakar Aryan d'in yayi hanyar d'akin inda wani d'an matashi kuma yabi bayan Aryan yana yi mai magana ina kayanshi zai kai mishi, baturen na ganinshi ya mik'a mishi jakar, sannan sukaci gaba da tafiya, sunyi tafiya mai d'an nisa kad'an suka riski d'akin. One bedroom ne sai kitchen insu a manne a wurin sai d'an wani wuri da yafi kama da parlour dan an k'awatashi da kujeru ga fulawowi sai d'an masakaicin dinning area wanda kamar glass ne katangar wurin, k'asan kuma anyi mishi dab'e da katakon k'asashen waje, cikin bedroom en kuwa komai akwai kama daga tv fridge da gadaje biyu masu kyau durowa ma biyu toilet ensu babba mai kyau, a wojen su kuwa can gefe kad'an dasu kuma ruwa ke tsatstsafowa ta jikin dutsen, wuri dai yayi kyau sosai nan suka taya Aryan ya shirya komainshi wannan d'an matashin ya gabatar da kanshi a matsayin shike yiwa duk sabbin students yan aikace-aikacensu da yan aikensu kamarsu wanki da guga da share musu d'aki da kitchen ana d'an biyanshi mutsabbai. Shima Aryan sake bin Yusuf yayi har bakin mota, ganin yana k'ok'arin shiga yasa Yusuf cewa. "Aryan bazaka hutaba." kai ya jinjina cikin jin kewar zasu d'an rabu na wani d'an lokaci har tsawon shekara yace. "Hutu kuma kamar wanda yazo da k'afa, kuma yama zanyi in huta banje naga makarantarku ba naga masauk'inka ai bazai yiwuba." kai ya jinjina tare da cewa. "OK muje." Daga nan makarantarsu Aryan zuwa Jurassic Park polo tafiya ce mai zaman kanta, shiyasa suka d'anyi kusan 25 minutes suna tafiya, dai-dai sanda motar ta kusa kanta cikin jami'ar polo wani irin zabura Aryan yayi gani wani abu kamar a mafarki, daga bakin gate d'in ya ishi mazaunin birnin taraiya abuja kallo in yaje, duk tsaruwa da kyawun university of Cape Town, sai da Jurassic Park polo ta tafi da nitsuwarsu Aryan , ko dan shi private school ne mai zaman kanshi wanda kuma 'yayan manyane da k'usoshin gwamnati ke ciki inda ko wacce k'asa na kawo shahararrun yan tserensu dan sama musu ink'antacciyar horaswa, Aryan kam sakin baki yayi ganin irin yadda aka shek'e wuyan dollars aka dannesu a cikin filin, gaba d'aya makarantar kan kogi take yayinda ruwane yayi mata k'awanya sai tsaunuka da fulawowi kamar a k'asar India, wasu irin shahararrun tituna ne masu zaman kansu, daga farfajiyar wurin in ka wulga ida nunka ba abinda zaka gani sai beneye masu tsananin kyau da shek'i sai hasken gilasai can gefen dama kuwa wani irin k'aton filine da manyan rufuna inda wurin yafi kama da forens sai dawakai da suke shimfid'e a wurin iya ganinka, murmushi mai fad'i Yusuf yayi ganin ababen sonshi dawakai dirka-dirka dasu k'osassu sai shek'i sukeyi, can hannun hagu kuma wurine da yafi kama da wurin shak'atawa sai dai da alama wurin kamar kasuwace da kuma dan cikar wurin, can gefe kuma da suka juya wani k'aton bene ne da aka rubuta Jurassic Park theme polo hospital , k'asan illahirin farfajiyar makarantar kuwa anyi mata dab'ene da glass mai tsananin k'arfi da shek'i wanda sanad'in haka kana iya ganin duk mutsin ruwan da halittun dake cikin in sunyiyo sama suna mink'aya ajiyan zuciya sukayi ganin direban ya nufi can, cikin zumud'i suka fito tun bai k'arisa yin parking ba, jakar Yusuf d'in ya d'auko tare da cewa su biyoshi, dan su direbobin sune kuma suke yi musu komai shiyasa wurin yake cike da motocin duk ko wanne an rubuta Jurassic Park polo car suma hukumar makarantarce take biyansu sukewa students d'in komai kama daga wonki guga share-share da kad'e-kad'e da aikensu duk inda suke buk'ata, shiyasa kai tsaye ya dauki jakar Yusuf kuma dama key d'in d'akin Yusuf d'in yana hannunsa tunda hukumar makarantar ta san da zuwansa kuma an biya mishi makudan kud'in da ake biyawa ko wanne d'alibi shiyasa komanshi yake intak kasancewar yana da babban jigo, malam Jabeer tuni yasa an gama mishi komai. Su dai kam Aryan da Yusuf binshi a baya kawai sukeyi, wani babban holl ya shiga inda suka bishi a baya, ai cikin sauri Yusuf yasa hannunshi cikin aljihun wondonshi dan jin wani irin fitinennen sanyi dake ratsashi, lifter suka hau irin mai steps d'in nan, sosai Aryan ke baza ido, shi kuwa Yusuf kallon komai na wurin yake yana mamakin komai na wurin yanada tamb'arin doki da sunan makarantar, kutsawa yayi tayi dasu cikin kyawawan benayen glasses d'in har suka isa wani d'an hanya suna shan kona suka fara hango asalin farfajiyar makarantar da illahirin birnin da kogin dake shimfid'e k'asan makarantar, k'asan farfajiyar kuwa da glass mai k'arfi akayi mishi k'awanya inda aka jera kujerun zama sai hada-hadar ababen hawa, a bakin wani k'ofa ya tsaya tare da sa key d'in daya zaro a aljihunshi ya bud'e k'ofar sannan ya shiga tare da cewa su shigo, ajiyan zuciya suka sauk'e da suka shiga wani irin tamfatsetsen parlour ne mai cike da kujeru ga k'aton tv and fridge sai dinning table mai kujeru shida, sai 3 bedroom with bathroom parlour yana zagaye da wasu manyan labulaye kyawawa masu kauri, kai tsaye ya nufi bedroom d'in dake tsakiyan corridor d'in key yasa ya bud'e sannan suka shiga, nanma d'aki ne mai samawa mazaunin cikinsa salama da nitsuwa komai yana nan intak lafiyeyyen gado da durowa sai d'an madaidaicin tv da d'an k'aramin fridge durowar kawai abin ganine cikin zumud'i Aryan ya bud'e, murmushi yayi tare da cewa. "Wow Yusuf kalli harda Polo ball and polo stick with polo boots and leans with shirts, komai naka a shirye kai anci gaba anan." hannu yasa ya zaro riga d'aya cikin rugunar yace. "Tab,! kalli komai da sunanka dana Team d'inmu, gaskiya makarantar nan ta had'u." murmushin yayi tare da cewa. "Ba yadda anyi da kaiba muyi tare tunda dudu in one year d'ai mun gama, kace min ina kai low kake mararin kaga ka fara kabtawa." zama yayi kan 2 seeter dake gaban gadon sannan ya d'ora k'afafunshi kan stool dake tsakiyar gadon da kujerar, yace. "Hmmm Yusuf kafa sani ni bani ma da ra'ayin polo kusan kai kasani nake dan gwadawa, bani da buri daya wuce inga yau na zama lawyer mai kare hakk'in mata da k'wata musu encinsu." Kai Yusuf ya jinjina tare da fara rege kayan jikinshi, dan tuni driven nashi ya fita samo musu abinda zasuci, bud'e k'ofar toilet d'in yayi tare da shiga, samun komai a ciki kama daga soso sabulu makilin burosh towel komai sabo dal yana cikin ledarsa hakane ya sashi k'arisa cire kayansa, wanka yayi mai rai da lafiya yana fitowa, yaje gaban dressing mirror ya fara tsane jikinshi sannan ya shafa mai turare ya fesa sauri-sauri dan jiyo muryan Aryan a parlour yana kwab'a hausar sokotawa, riga da wondon polo da aka cika mai durowa dusu ya dauki d'aya ya saka sannan ya nufi parlour. Aryan ya samu zaune bisa sofa sai wasu matasa su biyu d'aya balarabe d'aya ba haushe,yaga sunayensu sanadnn rigunan dake jikinsu na polo d'in na balaraben ansa saudia polo team sai k'asan kuma akasa Abdulkareem 2 sai ba haushen kuma ansa Nigerian polo team Sultan 4 , murmushi Aryan yayi tare da nuna musu inda Yusuf yake, a tare suka juya cikin sakin fuska suka nufeshi har suna had'a baki cewa. "Yusuf 1 team Jahan ko?." hannu ya mik'a musu fuska d'auke da murmushi suka gaisa yana mamakin yadda balaben nan ya iya hausa, hausarma kuma ta sokotawa, sai kuma ya bar mamakin jin yadda wannan basokkocen yakeda dan banzan surutu sai zuba yakeyi kamar carbin daya tsinke bisa tayis, tsakiyar parlour suka koma wasu kan sofa wasu bisa carpet cikin farau-farau basokkocen nan ya kalli Yusuf yace. "Kai baAdamawe zancema ko bayole, ni dai basokkoce ne, ba kuma balarebe, ganan d'akinmu mu mun kusa shekara da zuwa Jurassic da yake mu daga hawa doki muka fara shekara biyu zamuyi kafin mu gama." Yusuf kam sai murmushi yake jin wannan sokotancin, bare kasancewarshi ba fullatani ba fullataninma bayole ,so kunsan hausa kanta wani sabon abu mukejinta, Aryan kuwa ya zage ala a dole sai ya koma basokkoce, Abdulkareem kam shi tuni ya d'an iya, shi kuwa Yusuf dad'i yakeji a ransa daya samu musulmai yan uwansa ne mak'otanshi, cikin yin murmushi yace. "kirani bayole." Abdulkareem ne ya amshe maganar da cewa "Ko dai Baraden Nigerian." Aryan ne ya mik'a mai hannu suka tafa tare da cewa. "Kaji hausafa wannan balaraben wato har ka fahimci zancen da nayi muku na shine baraden Adamawa." Sultan basokocen ne yace. "Yoh ai dole yasan Baraden Adamawa tunda duk yana ganin komai naku a facebook page naku da instagram yana kuma ganin videos naku a YouTube channel d'inku." sosai suka sake da juna suke d'an hirarsu, akan abinda ya shafi harkartasu yayinda suke k'ara yiwa Yusuf bayanin komai akan makarantar nan Sultan yake shaida mishi matsayin Arsar direbansu ne kuma d'an aikinsu da aikensu, duk abinda yake buk'ata ya kirashi a waye, sannan ya bashi number shi, anan sukayi sallah magrib da isha, sannan Abdulkareem ya kira musu Arsar yazo ya d'aukesu dan ya kaisu filin cin abincinsu, suyi dinner in sun gama ya d'aukesu d'an zaga gari sannan su maida Aryan makarantarsu. Lokacin da suka isa wurin cikin abincin nasu, anan kallo ya sake bud'uwa ga Aryan wurine na gani na fad'a babu k'asar da za'a kira a duniyar nan ace ba mutuminta a wannan wurin, shiyasa suke girka ire-iren abincin ko wacce k'asa , iya had'uwa Jurassic ta had'u nan sukaci abinci kowa yaci abinda ransa keso, sannnan suka shiga zagaye cikin makarantar, sai misalin 11:00 pm suka meda Aryan har d'akinshi sannnan suka dawo gida. Washe gari suna idar da salla asuba, Abudukareem ya lek'o d'akin Yusuf ganinshi yana zaune yana karatun qura'an ya sashi komawa d'akinshi, bayan yan mintuna talatin Sultan ya shigo tare da sallama, hannu ya mik'a mishi suka gaisa sannan yace. "Ka hanzarta shiryawa cikin shigar polo, yanzu zamu sauk'a k'asa dan yau shugaban makarantar zai zo yin bayani gareku sabbin d'auka da kuma mu da zamu tafi tare daku, sannan za'a fara nuna mana tsare-tsare da dokokin aikin da zamu fara." "Toh ganin nan fitowa." yace tare da mik'ewa ya fara shiri, shi kuwa Sultan ya koma parlour wurin Abdulkareem suka zauna suna jiranshi. Shi kuwa Yusuf irin shigar da yaga sultan yayi shima shi yayi sai dai babbancin color rigar polo ce yellow ya saka sai ratsin rubutu da akayi da red color inda aka rubuta Nigerian polo 2015 a k'asa kuma akasa hajan team a gabanshi kuwa aka rubuta Yusuf 1 , sai wondonshi red color, sai danarshi yellow sai takalma shi na boot suma yellow, sosai kalar tayi mishi kyau ya fito kamar balarabe, polo stick with polo ball d'inshi ya d'auka sannan ya fito, "Wow gaskiya bayole shigar polo tana matuk'ar yima kyau." Cewar Sultan lokacin da suke fita. Gaba d'aya students maza da mata na Jurassic Park polo sabbin zuwa da masu tafiya next level suna hallare a babban filinsu da yake tsuburine sai tsirrai da bishiyoyi da farin yashi sannan da ciyayi masu laushi da sukayiwa wurin k'awanya ga taron dawakai masu yawan adadin daliban, jawabi sosai shugaban makarantar yayi musu, tare da zaburar dasu, ya kuma shaida musu yana alfahari dasu yana kuma fata da farin ciki ace d'aya daga cikin d'aliban Jurassic yazo na d'aya a gasar polo ta duniya baki d'aya, shi bawai sai d'an k'asarsa yakewa fataba shi duk d'alibin Jurassic Park polo to ya zama nashi. Sosai ya zaburar dasu tare da k'arfafa musu guiwa, ya kuma musu nasiha sosai, sannan sauran duk Malamansu suka fito aka gabatar dasu, sannan aka fara rarraba musu wuraren da kowa zai fara d'aukar darasin, komai daki-daki yake inma kana so daga yadda mutun zai fara koyan hawan doki da rik'e linzamin. Haka dai suka shiga cikin abinda ya kawosu gadan-gadan komai yana tafiya dai-dai da tsarin zamani, Yusuf ya meda kai da hankali baki d'aya kan abinda ya kawoshi k'asar inda yake Allah-Allah ya gama one year d'in da zaiyi a Jurassic ya koma can university of Cape Town inda Aryan yake suci gaba da karatunsu duk da yasan Aryan zai tsere mishi da shekara d'aya,. Can a b'ank'aren Aryan shima ya maida hankali kan karatunshi. Mama kuwa da Abba sunyi umransu lfy, yayinda duk motsin Mama Addu'a da fatan shiriya da albarka take nema Yusuf d'inta da dukkan yan uwa musulmai, sunyi satinsu biyu a saudia sannan daga nan suka ratsa Dubai inda Abba ya zage yake sabunta soyayyarsa don samawa matarsa nitsuwa ya kuma cire mata kewar Yusuf, Alhamdulillah ita kuwa Mama yanzu ta sadakar ta hak'ura ta dena tasashi gaba tana mishi kuka da magiya kan Yusuf, tunda tasan yanzu baya Nigeria kuma ko ta dawo bazata ganshiba so sai kawai take ji da ganin kamar ba abinda ya faru kawai ya tafi karatune sai take gani kamar daga gida ya tafi. Tafe suke rik'e da polo stick d'insu suna kad'a polo ball d'in da Yusuf ya cilla musu tsakiyarsu, saida suka hau lifter suka bar kadata, yayinda Sultan ke rik'e da wayarsa yanata kashe musu selfie duk motsinda sukayi, Yusuf yayi kyau sosai cikin shigarsu ta polo riga pink da ratsin farin rubutu sai pink bandana wond'o fari tare da farin takalmin boot, sosai yayi kyau gashin kanshi ya konto kan bandanan, Cikin tsuke fuska Yusuf ya juyo tare da cewa. "Kaifa banza ne Sultan me haka kullum kayi ta addabarmu da d'auke-d'auken hoto kamar wasu mata ko birirrukan gidan gona." Cikin wasa Abdul-kareem ya matso tsakiyarsu yayinda k'aton tambarin Jurassic yake bayansu da dawakai zageye dasu, ga tarin turawa dake bayan tambarin, murmushi Yusuf yayi ganin yadda Abdul-kareem ke kallonshi, shi kuwa Sultan da sauri yace. "Yauwa tsaya-tsaya kai wannan hoton yayi kyau." shi kam Yusuf sharesu yayi ya haura tare da shigewa d'akinshi, kai tsaye bathroom ya shiga wonka yayi tare da kimtsawa, sannan ya fito parlour, nan ya samesu suma sun shirya sun fito, Kan sofa ya zauna tare da jawo stool ya mik'e k'afafunshi a kai, sannan ya d'aura laptop d'in kan cinyarshi yayinda ya aje woyoyinshi gefe, Shima Abdul-kareem laptop yake dannawa, sai Sultan maganad'isun basokkoce, daya matso Yusuf tare da mik'amishi wayarsa cikin kula yace. "Kalli pictures enka sunfi d'ari biyu a wayata harda wad'anda nayi ta daukarmu randa muka fara fita randa kayi shigar yellow and red color, kaga yadda sukayi kyau fa, ga wasu kana kan doki wasu kana cikin yahudawannan ga yadda ka saje dasu, wasu kana cikin tsuburin can, kalli wani inda shugan makarantar ke baka takardun ka na zama cikekken dalibin Jurassic, in an ganka dashi za'ace kaima farar fatace." karb'ar wayar Yusuf yayi tare da kallon pictures d'inshi daki-daki ba k'arya sunyi kyau, murmushi yayi tare da cewa. "Dan Allah na tub'a." da sauri Abdul-kareem yace. "A kan me?." cikin dan sakin fuska yace. "Yoh tsoro nakeji kar wata ran ya bini bathroom ya d'aukeni, dan naga aljanin d'auke-d'auken hotone gareshi." Dariya sukayi baki d'aya sannan a take Sultan d'in ya turawa Aryan hotunan, aiko shiko yana gani ya hau yanar gizo-gizo ya turasu duk inda suke da page. suna zaune a wurin wayar Yusuf tayi ringing da sauri ya d'aga ganin Malam Jabeer ke kiranshi yana d'agawa yace. "iyeh Masha Allah Yusuf ya zama balarebe irin wannan kyau haka." cikin jin kunya yace. "Malam barka da yamma." dariya ya d'anyi tare da cewa. "Barka dai Yusuf, abu yayi kyau naga pictures naka duk sun nuna alamun kana abinda ya kaika, kuma dan Allah ka k'ara kula ka rik'e mutuncinka ka kare martabar addininka." cikin jin dad'in nasihar yace. "In sha Allah zan kula Ngd matuka Allah ya k'ara girma." "Amin Amin." yace tare da katse kiran, yana ajiye wayar Aryan ya kirashi yana d'aga sai cewa yayi. "Baraden Adamawa dan Allah lek'a facebook page naka and instagram da YouTube channel d'inka." tsaki yaja yace. "OK wayasa pictures na?." "Ni nan Aryan na saka dan d'azun nan Sultan ya turomin su, love kana da maga ne a kai, banza mai nuk'u-nuk'u." dariya yayi dan jin k'arfin halin Aryan, katse kiran yayi tare da lek'a social media, yasha mamin dubban masoyan da suke k'aruwar masa a kullum, Allah ya godewa dan ai jama'a rahamace. Satinsu Mama d'aya a Dubai suka dawo Nigeria, ranar da zasu dawo tun safe Zulaihat tazo ita da Amira suka gyara part d'in Mama komai nit Anty Amarya kuwa ta shirya musu abinci kala-kala, k'arfe 12 jirginsu zai sauk'a, yayinda yaran gidan kuwa duk sun tafi makaranta sai Sulaiman da yanzu ya dawo daga Modibbo Adamawa university, dan shima tuni ya fara zuwa jami'ar, sauri-sauri ya shirya sannan ya d'auki key d'in motar da Abba ya saya mai kafin ya tafi, Zulaihat da Amira da Zeenat sai yaron Zulaihat d'in ya d'auka suka tafi d'auko su Abba a airport. 12:35 Am su Mama suka k'araso inda su Suleiman d'in suke, da gudu Zeenat da Amira sukaje suka rungume Mama shiko Sulaiman jakar hannun Abba ya karb'a tare da rusunawa ya gaidashi, Zulaihat kuwa sai murmushi takeyi tare da gaidasu. Abba shida Sulaiman suna gaba ita kuwa Mama ita dasu Zeenat da Zulaihat suna baya hira sukeyi sosai. Suna isa gida Hajja Inna, Anty Amarya, Ummi, Daddy, duk suka shigo har parlour Mama suna mata barka da dawowa lafiya, Ranar kam wuni sukayi a parlour Mama sai salla da cin abinci yake tadasu, 6:00pm yan makaranta suka dawo nanma wani sabon hira aka dasa. Bayan sallan isha duk suna cike a parlour Zahra na gefen Mama tana shan ruwan zam-zam da cin dibino, saura kowa na sungullarsa kowa ga tsarabarsa duk suna cikin nishad'i, sai Abba da Daddy take can parlour bak'i inda ake zuwa musu sannu da dawowa. Cikin happy Suleiman ya kalli Mama tare da matsota ya fara nuna musu pictures d'in Yusuf. "Masha Allah." sukace baki d'aya, Amira kuwa cewa take. "Wow Sulaiman turamin su ta what's app dan Allah zan saka a status na." dariya yayi tare da cewa. "Wallahi Allah ko Mama ban tab'a k'aunar harkan polonnan da Yusuf yakeyi ba sai yau, ya mark'ar burgeni, amman wallahi da kullum in naga Yusuf mak'ale saman doki yana tsalle dashi tsoro ke rufeni, sai idona ya rink'a nunamin ya wurgar da Yusuf k'asa ya bi ta kanshi ya wuce amman yau ya burgeni matuk'a." cikin jin dad'i Mama tace. "Kirawo min shi mana tunda na tafi bamu gaisaba." video call ya kirashi, shi kuwa Yusuf dai-dai lokacin suna cikin babban mall dake cikin Jurassic d'in suna zab'an turarukan da mayukansu yaga kiran, da sauri ya d'aga, ido ya lumshe tare da sauk'e ajiyan zuciya ganin fuskar Mamanshi, itama dariya tayi cikin jin dad'i tace. "Babana nayi kewarka." cikin dariya ya kamo hannun Abdul-kareem da Sultan yace. "Hi guys ga Maman Yusuf fa." sai ya kuma kalli fuskar wayar yace. "Maman Yusuf, ina kewarki kullum sai na kira Daddy yace min baku dawoba, har na gaji nace ya bani number Abba ta can, daga nan kullum sai na kira Abbana naji muryarshi yana sallama sai inyi shiru, dan nasan in ya gane nine zai iya yin komai." sai ya kuma kauda mgnar ganin fuskar Mama ta fara canzawa I zuwa k'unci cikin sauri yace. "i really miss you sweet Mama." murmushi tayi tare da samishi albarka tare da tambayarsa su waye wad'annan. "Abokai nane Mama." suma murmishi sukayi mata tare da gaidata, suma albarka tasa musu, sai kuma duk su Anty Amarya suka dawo bayan Mama yadda duk zasu ganshi zai gansu, sai Zahra kawai da tuni ta b'ink'ire tayi bacci. Hira sukeyi sosai yayinda suke d'an zagayawa har suka gama tsintar abinda sukeso suka koma gida, hakan yasa su Mama sukaga inda yake rayuwa Amirace ta kalleshi tare da tab'e baki tace. "Hege Yusuf ka samu duniya kallifa yanzu ka fini fari." hararta yayi cikin tsigar yar tsamarsu da sukeyi yace. "Harda kyauma duk na fiki ai mummunar gidanmu mai k'aton goshi kawai." baki ta tura tare da cewa. "Mama kin jishi ko? wato har a gaban abokanshi sai yace min mai k'aton goshi." Suleiman ne yayi saurin cewa. "To k'arya yayi?." duka ta kaimai cikin tsuke fuska tace. "Oho dai duk da haka nice babba dani akeji shekara biyu cur nake baku." dariya Yusuf yayi tare da cewa. "Toh a gwada tsawo mana, kina nan kamar wada kuma kin manta Sulaiman kike bawa shekara biyu cur, ni dai bai cika biyu kika baniba d'aya da rabine." sosai suke dariya Sulaiman har da mata gwalo, Ummi kuwa cewa tayi. "Kai yaran nan kun raina Anty Amiran nanfa da yawa." Anty Amarya kuwa cewa Yusuf tayi. "Yusuf Tattina tace tayi fushi da kai kafin ka tafi bakaje kunyi sallama ba." "Oh my Tattile Anty turomin number ta in kirata in lallashi yar tsohuwa." dariya tayi tace. "kaima Mamarka yar tsohuwa." haka sukayi ta hira ita kam Mama sai dariya da samusu albarka takeyi, su Mami da Nana, Jafar, Ibrahim, Sadik, kuwa sai tambayarsa suke yaushe zai dawo, in zai dawofa ya kawo musu tsaraba, basu bar wayarba saida kud'in Sulaiman suka k'are sannan Yusuf d'in ya kira shima saida kud'inshi ya k'are. bayan dawowarsu da kwana Biyu Hajia Kaka da Raihana sukazo sukayiwa Mama sannu da dawo dan tun randa ta dawo Yusuf ya gaya mata kuma shiyasa Sulaiman yaje ya kawosu kuma ya meyardasu, k'annen Abba ma da family baki d'aya sunzo musu sannu da dawowa. *************** Haka rayuwa tayi ta juyawa tana tafiya, Yusuf karatu yayi nisa haka nan Aryan da Sulaiman, shak'uwa da zaman amana Sultan da Abdul-kareem sukeyi da Yusuf. Rayuwar Zahra kuma da telen shagon idi tafiyar bata sauya zaniba, dan shima telan d'an iska ne, kullum yana janta da k'ellayen da take zuwa karb'a wai zata d'inkawa Babynta, sannan yakan sayi sweet da cakuleti dominta, Anty Amarya kuma ko a jikinta, kai tsaye Zahra kan ce mata bari taje shagon tela karban kayan Babynta, sai tace. "To maza jeki da gudu karki dad'e ko Tinana." shi kuwa tana zuwa sai ya d'aurata kan cinyarshi wai zai koya mata taka keke, ita kuwa tayi ta murna zata d'inke kayan Babynta da haka yake d'an lallatseta. Haka dai rayuwa ke shud'ewa kullum telan nan fatanshi ya samu dama kadaicewa da ita a layin ya samu gamsuwa da ita. *South Africa* Lokaci yaja yanzu Yusuf ya kusa wata 9 da shiga Jurassic Park polo, tuni sun shiga zongon k'arshe kullum suna cikin d'aukar darusa. Ranar wata Asabar, Haka nan yau Yusuf ya tashi jiki a mace dan wani mafarkin da yayi, so kasancewar weekend ne yasashi komawa ya konta tare da rufuwa da blanket, a hakali ya fara jin ciwon mararsa na kartarshi jikinshi sai k'ara macewa yakeyi yayinda zuciyarshi ke k'ara tsinkewa tana duka uku-uku. *Girei Adamawa Yola Nigeria* kasan cewar yau asabarne weekend yasa garin shiru kowa na cikin gida ga yanayin sanyin huturu da aka fara, Zahra kuwa da yake an basu hutun maulidin da za'ayi a makarantarsu yasa yau tana gida, tana tashi kitchen ta nufa inda Ummi ke aikin breakfast, tana zuwa tace. "Ummi zansha tea." "To." tace tare da had'a mata tea mai kauri ta bata tasha tana gama shanyewa ta wurgar da cup d'in ta fita a guje, cikin d'aga murya Ummi tace. "Ke Zahra ina zakije!?." ba tare da ta juyoba tace. "Parlour Hajja Inna zanje." tana fita madadin taje inda tace zata jed'in sai kawai ta nufi gate, cikin sa'a ta fita bataci karo da kowa ba, kai tsaye shagon tela ta nufa, inda ta sameshi shi kuwa yayi sammako ya fito dan yin d'inkin anko d'in 'yan maulidi. Yana ganita ya washe baki tare da mik'ewa tsaye ya kunce tazugenshi sannan ya koma ya zauna, ita kuwa da sauri ta shigo har yasa hannu ya d'agota sai ya kuma ajiyeta tare da cewa. "Jeki rufe mana k'ofar kinga ana hazo." da gudu taje ta rufe k'ofar ta juyo gunshi, cikin sauri ya mik'e tare dayin k'asa da wondonshi ya zaro banarsa, hannunta ya jawo tare da cewa. "Zo nan Zahra in sa miki wannan abun cikin wondonki bazaki kuka bako?." ido ta zuba mishi cikin wani yanayi take kallon abinda yake nuna mata, kai ta jujjuya alamar a, a tana me d'an ja da baya-baya, shi kuwa sab'ule wondonshi yayi zuwa guiwarshi tare da cewa. "Zo kiji rik'e wannan kisa a wondonki in kina son in yiwa Babynki sabon d'inki." k'arishe maganar yayi tare da cusa mata bananarshi cikin H.........! *By* *GARKUWAR FULANI*! *HUKUNCIN* *ALLAH* *PAGE ** 19* *Abu fa ya samu maishi, yau dai Garkuwa tanada babban bak'o tafiyeyye daga garin Membila Gembu Taraba Jaligo kenan nake nufi, Sadik namiji one shahararran dan audio books d'in nan yau dai ya shiryo dan sada zumunci, Sadiq namiji one Allah ya kawoka Lfy ya kiyaye hanya d'an k'anina mai d'an karen surutu kamar Sultan d'in Hukuncin Allah rawan kai kuma kamar Affan d'in Yusuf na Hukuncin Allah* A can South Africa kuwa. sosai Yusuf ke azab tuwa da ciwon mararsa, juyi kawai yakeyi akan gadon tare da rik'e marar shi da k'arfi sai wani irin numfashin wahala da azaba yake firzarwa gaba d'aya jikinshi b'ari yakeyi kamar mazari, ido ya rumtse da k'arfi tare da damk'e wurin dake barazanar hallakashi salati ya farayi cikin rawar murya, sai kuma ya fara jin wani irin a zababben sanyi ya rufeshi sai kuma ya fara jin wurin dake murd'awan yayi tauri kamar dutse ne a wurin wani azaba yakeji kamar ana karta wurin da aska ko numfashi yayi azaba yakeji hakan yasashi yin shiru baya ko k'wak'k'waran motsi yana cikin hakan yaji wani irin baccin wahala da azaba yana fizgarsa, a hankali ya lumshe idonshi, lokaci d'aya wani irin baccin wahala ya d'aukeshi. ************ Nigeria Adamawa Yola, cikin garin Girei kuwa ido Zahra ta d'an zaro lokacin daya cusa mata bananarshi cikin tafin hannunta, tare dasa hannunshi ya had'a da natan ya matse ,sai yayi maza kuma ya cire hannunshi da nata tare da kele fuska yana yarfa hannu ya nuna mata bananar cikin rawar murya kamar mara lafiya yace. "Wayyo Allah Zahra zan mutu." ganin yadda yakeyi yasata firgita tare da cewa. "Cannu." ganin alamun tausaya mishi a fuskarta k'arara ya sashi komawa ya zauna kan kujerarshi tare da jawota ya kuma nuna mata bnnarshi da take harbawa tana sama da k'asa da juyawa kamar maciji yace. "Rik'emin nan kinji ko Zahra rik'e min zai worke." cikin tsoro ta d'an motso zata juya ta fita sai ya kuma yi maza ya rik'e hannunta, ido ta zaro yayinda jikinta ke rawa far-far cikin fara kuka tace. "Ni dai zan tafi Anty na." yawota yayi ya cusa mata bnnar cikin bakinta tare da fara shafa kanta cikin rarrashi da yaudara da tsintaka da fajirci yace. "Karkiyi kuka kisha wannan lollipop ne kisha zan baki kayan babynki da yawa, kinga wannan duk zan bawa babynki kina so ko?." ya k'arishe maganar yana kad'a abin cikin bakinta, ita kuwa cikin tsoro-tsoro ta gyad'a mishi kai eh eh. hannunta ya kamo tare da d'orawa kan abin ya had'a da nashi hannun ya matse sannan ya rink'a cusa mata cikin bakinta yana in and out, nishi ya fara tare da gurnani, ita kuwa kuka ta fara tare da janye kanta da yake ta dannawa, amman tsinennen bai bartaba, kakarin amai ta fara jin yadda yake zungura mata abar cikin bakinta inda takejin ta har cikin mak'oshin ta yayinda yasa hannunshi d'aya cikin pan d'inta. South Africa Cikin baccin azabar da yakeyi ne yaketa juye-juye tare da cewa. "Innalillahi wa'inna'ilahirajiun." ya kuma cewa. "No..! No...!! No..!!! Zahra ki fito daga nan ki fito nace ko..!" ya k'arishe maganar a zahiri tare da mik'ewa da k'arfi ya farka daga baccin wahala da mugun mafarkin da yakeyi, inda Allah ya nuna mishi komai abinda ke faruwa da Zahra kamar a gabanshi, ihunshi da k'arar da yayine yasa Sultan da Abdulkareem shigowa a tare, cikin gudu suka k'arisa inda yake durk'ushe jikinshi duk na rawa dan mik'ewa yayi zai d'auko wayarsa dake cikin change sai ya kasa ya durk'ushe a tsakiyar d'akinshi dan jin mararsa da yayi ya cushe, da sauri Abdulkareem ya tallaboshi tare da jera mai sannu , Sultan ne ya matsoshi tare da cewa. "Bayole me ke faru?." mararshi ya nuna mishi tare da kad'a kai sai ya kuma tauni lip enshi na k'asa, "Ayyah sannu mararka ko? daure muje hospitality." cewar Abdulkareem, shi kuwa Sultan wayarshi da yake ta nuna mishi yaje ya d'auko yazo ya mik'a mishi, cikin rawan jiki ya karb'a tare da dannawa Sulaiman kira. Nigeria Shi kuwa Sulaiman fitowarshi kenan yana tsakiyar gida, jin ringing d'in wayarsa ya sashi zarota daga cikin haljihu, ganin Yusuf ne ya sashi d'agawa da sauri. South Africa Shi kuwa Yusuf yana jin muryar Dulaiman lips enshi ya tauna da k'arfi tare da fizgo maganar cikin tsananin fushi da fad'a yace. "Kaje shagon tsinennen telan bak'in titin k'ofar gidanmun nan ka dubo min Zahra." Ajin yadda muryarshi ke rawa yasa Sulaiman cewa. "Yusuf lafiya kuwa?." zabura yayi tare da buga mishi gigitaccen tsawa yace. "Banza soko nace ka fita a guje kaje ka dubo min Zahra ko." jin yadda ya danna mishi tsawa yasa Sulaiman fita da hamzari, kai tsaye shagon telan ya nufa yana zuwa ganin shagon a rufe yasashi cewa Yusuf. "To sarkin zafi nazo kuma shagon a rufe yake." Cikin bada umurni yace. "Ka bubbuga k'ofar in ank'i bud'ewa ka b'alla ta." Cikin shagon kuwa tsinennen har bai damu da amai da Zahra ke keleya mishi a jikinshi ba sai k'ok'arin yake ya samu gamsuwa da ita yakeyi, tana ihu da iya k'arfinta amman ina yasa abar ya toshe mata bakin, sannan yana shirin tsub'ale wond'ota da d'agota zai azata kan ciyarshi yayin da yasa hannunshi d'aya ya toshe mata baki, sai ya kuma sauk'eta da sauri tare da jawo wondonta ya saka mata dan sai yanzu ya dawo hayyacinsa daya jiyo muryar Sulaiman a bakin shagon da yadda yake buga k'ofar ba sassauci, ita kuwa Zahra yana saketa taci gaba da keleya amai tare da zund'uma ihu da iya k'arfinta tuni ta saki fitsari a wondo dan yadda yayi ta tsakureta da yatsarshi, shi kuwa Sulaiman jin ihunta yasashi harzuk'a tare da fusata zagewa yayi da iya k'arfinshi ya dannawa k'ofar bugu,aiko sai gata ta bud'u dan dama rufewar Zahra ce bashi ya rufe da kanshi, ai Sulaiman na shiga ganin yadda telan ya diririce ga dogon wondonshi a k'asa ga Zahra dake keleya amai da ihu ga fitsarin da tayi ya jik'a mata kayanta, cikin firgici ya shak'o wuyanshi tare da had'ashi da gini, dukanshi yake da iya k'arfinshi yana ihu da hargagi yake cewa. "Me kayi mata, keta mata haddi kayi ko to wallahi yau sai na kasheka." Shiko telan sai kakarin mutuwa yakeyi cikin zare ido da azaba yake cewa. "Ban mata komaiba wallahi ban keta mata haddiba." ina ai Sulaiman baya jinshi bare ya sarara mishi, yayinda tuni matasan unguwar sukayi k'ofar shagon zobe, dukan telan suke kamar zasu hallakashi jawoshi sukayi har woje yayinda a take hukuma mafi kusa sukazo dan kiransu da akayi cewa za'ayi kisan kaifa, kafinma hukumar su zo tuni tsoffin unguwar sun karbeshi dan gudun kar ayi kisan kai, yayinda ana karb'e telan sai suka koma kan shagon lokaci d'aya suka fara fasa shagon tuni sukayi rugu-rugu da d'an shagon da a cewarsu zamansa a unguwar masiface. A South Africa. Duk maganganun da akeyi da ihun da Zahra keyi da tambayoyin da Sulaiman keyiwa telan, duk Yusuf yana jinsu, wani irin firgici ne ya kamashe tare da tashin hankali da iya k'arfinshi ya mik'e tare da fara dukan jikin gini, wato ya tabbata mafarkinshi gaskiya ne ya faru kenan duk abinda ya gani a mafarki hakane, wani irin suya zuciyarshi keyi yana mai jin bak'in cikin Anty Amarya, wannan wanne irin sakacine da sakarci da ganganci da asaranci da akuyanci, ji yake kamar yayi fiffige ya koma Nigeria, da sai iya inda k'arfinshi ya tsaya, da sauri Sultan ya kamashi don su a zatonsu azabar ciwon da yakeji ne ya sashi wannan burkucewan cikin kula sukace. "Yusuf mu tafi asibitin zaifi karfa ka illata kanka." cikin rawan murya da jiki ya koma ya zauna tare da rumtse ido yana meda numfashi yace. "No Sultan ba komai ya bari, bari in samu inyi wonka." cikin tausayawa yace. "OK bari in had'ama ruwan wonkan to." kai ya ydad'a musu, shi kuwa Abdulkareem sannu yake mishi tare da gyara gadon daya birkita sannan ya fito mishi da kayan da zai saka tare da cewa. "In ka gama sai muje club house dan akwai taron da zamuyi acan." "To." yace tare da mik'ewa ya shiga wonka bayan fitowan Sultan d'in, suma shiryawa sukaje sukayi. Nigeria ita kuwa Zahra dama tun shigar Sulaiman da taga yadda ya shak'o telan ta fita tana ihu ta koma gida, a tsakiyar gida ta taras dasu Mama da yara baki d'aya dan sun hana yaran fita a zatonsu fad'a akeyi a garin dan hayaniyar da sukeji, Daddy da Abba kuwa a firgice suka fita wojen dan ji wai da Sulaiman ake fad'an shiyasa sam basu lura da Zahra ba lokacin da su sukeyi can wurin shagon ita kuma tanayin gida, ko dan hargitsewa da unguwar tayine da yadda mutane ke cike shiyasa basu gantaba. Mama na ganinta tace. "A ah ke kuma Mamana dama bakya gida ne." cikin tsoro Ummi ta kamo hannunta tana cewa. "Ina kikaje? meya sameki?." cikin kuka da amai da takeyi har yanzu tace. "Tela ne ya samin lilinshi a baki na, yasa min hannunshi a wondo." wani irin zabura da firgita sukayi baki d'ayansu tare dayi salati stare, Amira kuwa dasu Mami tuni kuka suke ganin yadda take amai da layi amai takeyi sosai har tana said'ewa, ita kuwa Anty Amarya sai tasa kuka itama tare da cewa. "Na shiga uku Zahra na me matan uguwarnan suke so su meyar dake." Mama kuwa Jawa Zahra tayi tare da kallon bakinta ganin span a k'irjinta da wuyanta ga kayanta a jik'e kai tsaye bakin pompom tayi da ita kayan ta cire mata tare da tsugunar da ita k'asan pompom ruwan na zuba a kanta, sannan ta Karb'i soso da sabulun da Ummi ta mik'o mata, wonka tayi mata sannan ta daukota cid'ak tayi parlour Hajja Inna da ita, mai suka shafa mata tare da duddubata ciki da woje ganin bai keta mata haddiba yasa Mama yin hamdala, tare da kallon Jafar da yanzu ya shigo yana cewa. "Ummi policewa sunzo fa sun d'auki su Yaya Sulaiman da Adam abokin Hamma Yusuf dasu Isma'il da Haroon d'an Lima." cikin tashin hankali Ummin tace. "Sabida me za'a kwashe mana yara, dan sun daki wannan mugun irin." da sauri Anty Amarya ta mik'e har jikinta na rawa jiyo muryar Daddy daga bakin gate yana danna mata kira da tsananin k'arfi. "Maryam! Maryam!! Maryam..! tana k'ok'arin fitowa shiko yana kitso kai cikin parlour yayinda ida nunshi basa gani dan tsananin fushi da tashin hankali baya ji baya gani gaba d'aya jikinshi rawa yakeyi, jin ta amsa mishi alamar tana gabanshi ai tuni su Aliyun suka motsa ya zama Haidar d'in wasu irin gigitattun tagwayen maruka ya yarfa mata, sai da tayi taga-taga ta koma baya ta fad'a gefen Hajja Inna data mik'e da sauri tasha gabanshi, dan ita yanzu bazata sake sakacin d'anta ya doki matarsaba aje yayansu su medata ganga abun bugu, shi kuwa Daddy ganin mahaifiyarshi a gabanshi sai ya zame ya zauna yana wani irin numfashi yace. "Maryam kaitonki da halin sakaci irin naki, na tausayawa rayuwar yaranki in dai a haka zakici gaba da basu tarbiya, ina Zahra ina girman da tayi da bazaki iya adana yarki a jikinki ba, nima kaitona da nake ganin nayiwa yayana zab'in uwa ta gari ashe zab'en tumun dere nayi, Hajja Inna ni nasan ba irin wannan tarbiyar kikayi manaba yayinda nasan mahaifinmu ba mazauni bane amman haka baisa kin bamu gurbatacciyar tarbiya ba, kina da yaya mata har 5 kuma duk kin aurar dasu lafiya, muma maza mun k'are k'uruciyarmu lafiya bamu jaza miki abin kunya ba, amman ace matana biyu amman bazasu iya tsarmin tarbiyar yarana." sai ya kuma kalli mahaifiyar tashi tare da cewa. "Ki gafarce ni kan abinda zanyi." sai ya kuma juyowa ya kalli Anty Amarya tare da cewa. "Ki tattara naki-ya naki ki je gidanku n..." da sauri Hajja Inna buga mishi tsawo tare da cewa. "A kul d'inka in ka kuskura ka saketa ban yafe ba, ai wannan ba shine matsalaha ba, ita kanta yanzu kam yaci tayi hankali, to ina amfanin ka saketa ta tafi ta bar yaranta wazai rik'e su suji kamar uwarsu, na baka izini ka dauki ko wanne irin hukunci a kanta amman banda saki kam." yana jin haka ya mik'e ya fice daga gidan, ita kuwa Zahra tuni zazzafan zazzabi mai tsanani ya rufeta, ganin haka yasa aka had'ata da Amira ta kaita chemist akayi mata allurai tare da bata magunguna sannan suka dawo gida. Ranar kam gidan kamar gidan mutuwa haka ya zama, Anty Amarya tayi kukan tijarar da mijinsu ya mata a gaban kishiya har saida idonta ya kumbura. Abba kuwa dama kai tsaye mota ya d'auka yabi motar policewa har station, sai da yayi belin matasan baki d'aya bisa laifinsu na d'aukar doka a hannunsu, sannan aka nemo mahaifin telan bawan Allah yazo yana kuka yana ta neman gafarar Abba yana cewa shi kunyarsu yakeji, ya kuma cewa police officers d'in suyi duk yadda sukaga dama da d'an nashi, har bakin mota yabi yana bawa Abba hak'uri, inda yace ba komai ai ba laifinka bane, sanan ya kwashi matasan ya koma dasu yana mai yi musu fad'an d'oukan dokada hannunsu. Yusuf kuwa wunin ranan taron da sukayi a club house bai gane komaiba, duk dama ya samu mararshi ta lafa, tun a wurin yaketa kiran Sulaiman wayar tana ringing amman ba'a d'agawa haka har suka dawo, suna shiga suka samu Aryan a Parlour ya kawo musu ziyarat, hira sukayi sama-sama, tuni Aryan ya kula da Yusuf baya cikin nitsuwarshi, dan haka ya jashi suka shiga bedroom, suna shiga wayar Yusuf na ringing da sauri ya d'aga ganin Sulaiman ne ke kiranshi shiru yayi jin yana cewa. "Am so sorry broz, d'azu muna police station ne an karb'e woyoyinmu shiyasa kayi ta kira bana d'agawa." da sauri yace. "Ya keta mata haddi ko?." kai ya jujjuya kamar yana gaban Yusuf d'in tare da cewa. "A ah bai mata komaiba kuma mun rusa shagonma baki d'aya..!" nan yayi mishi bayanin duk yadda abun ya faru har sakin da Daddy yaso yayiwa Anty Amarya da fad'an da yayi tayiwa Ummi ma sannan harda marukan da yawa Anty Amarya duk dai ya bashi labari harda yadda mahaifin yaron yayi ta kuka yana bada hak'uri. cikin sauk'e numfashi ya zauna gefen Aryan tare da cewa. "Sulaiman dolene fa ka meda hankali kan tarbiyar k'annenmu tunda kaga ita Anty Amarya har yanzu hankalin yara gareta ,yanzu mataki na forko dai dole nemo nemo ad adadI ddda yakmatada mata a ajiyeshi a d'akunan biyu na bakin gate nan, shi ya rink'a gadi itakuwa matarsa ta zauna tare dashi dan ta debe mishi hankali daga kallon k'annenmu tunda suma masu gadin ba abin yarda, amman in yana d katararsa ai komai zaizo da dauki, dole kuma Zahra, Mami, Nana, har Amiran kulle za'ayi musu dole sai da iziniza Abba zasuke fita ko bakin gate ne, kuma sharad'i ne in sunje fita sai mai gadi ya kira woyar Mama ya tambaya ya barsu su fitane." sai ya kuma komawa gefen Aryan ya konta tare da rumtse ido yana mai ci gaba da cewa. "Ni zanke sawa mai gatin kati kuma zanke biyanshi kud'in aikinshi na kuma d'auki nauyin ciyar dasu, fatan ka gane ko abin da neke nufu dole asamar da tsaro." shi kuwa Sulaiman ajiyan suciya ya sauk'e tare da cewa. "Yes na gane! kuma hakan yayi ,in sha Allah zan gayawa Abba da Daddy duk yadda mukayi dasu zakaji." da sauri yace. "Amman ko zaka gaya musu kace kaine zaka d'auki nauyin komai dan in kacewa Abba nine zaice ban isa da gidansu ba bare in kawo musu wani tsarin." Sosai tsarin Yusuf yayiwa Sulaiman sai ya kuma ji tausayinshi sosai, Allah sarki gashi dai baya nan an korashi a gidan amman kullum fatanshi da burinshi k'annensu su tsira da tarbiyarsu , har sunyi sallama sai kuma Sulaiman yayi saurin cewa. "Yauwa Yusuf niko ya akayi kasan abinda ke faruwa da Zahra?." tsaki yaja cikin son kauda zancen yace. "Matsalarku kenan yan mass communication d'an banzan tambaya." da sauri yace. "A ah Yusuf zance gaskiya fa." "Duba na fara banzaye masu tsitsitar tsiya kai dai kayi abinda nace maka." Yusuf ke fad'in haka tare da kashe wayar baki d'aya ya cillata gefe, Aryan ne ya zuba mishi ido cikin sanyi yace. "Yusuf meke faruwa ne?." kai ya jinjina tare da rumtse ido yace. "Aryan abin ba dad'in ji, mutanen duniya sun zama abin tsoro, wai ace yarinya k'arama kamar Zahra har mutun zai ganta yaji sha'awarsa ta tasa dan asaranci da akuyanci." shiru Aryan yayi cikin tsananin tsoro yana sauraron Yusuf yana gaya mishi duk abinda ke faruwa har zuwa matakin da ya d'auka, kai Aryan ya jinjina tare da zuba mishi ido yana jin kima da darajar Yusuf na k'aruwa a zuciyarsa lumshe ido yayi tare da cewa. "Alhamdulillah Yusuf na godewa Allah daya had'ani da kai a matsayin aboki kuma amini, ina da tabbacin ko bayan raina bazaka bar ahlina su tozarta ba bare tarbiyarsu ta lalaci, in sha Allah kaima Allah zai tsareka da ahlinka ko dan kekyawan nufinka, hak'ik'a naji dad'in wannan matakin da ka d'auka hakan yayi, Allah ya tsare mana tarbiyar k'annenmu dama dukkan yan uwa musulmai." "Amin Amin." yace tare da tashi zaune sukaci gaba da hirarsu, har saida akayi sallan isha, Yusuf ya kira direbansu yazo ya maida Aryan d'in, baya yazo ya kirasu yace gashi nan yazo. Sultan Abdulkareem Yusuf sannan da Aryan d'in da sukewa rakiya duk suna tafe suna hira da dari har suka isa inda motar take, Yusuf ne ya d'an kalli Aryan cikin sanyinshi daya wuni dashi yace. "Next Week akwai wani taron polo da za'ayi a Mowbray golf club, nan kusa daku so in sha Allah zamuzo." Sultan ne ya karb'e zancen da cewa. "kuma kaine mai masauk'in bak'i." shi kam Abdulkareem sai dariya yayi tare da cewa. "Aryan shiga kuje yana jiranka." cikin dariya ya shiga tare da rufe k'ofar motar taja ta tafi. su kuwa kai tsaye gidansu suka koma suka d'an tab'a hira sannan kowa yayi bedroom enshi. Sulaiman ne zaune gaban Abba da Daddy yana yi musu bayanin tsarin da Yusuf ya mishi amman a matsayin shine ya yanke wannan hukuncin, murmushin jin dad'i sukayi baki d'aya dan tabbas wannan ma mafitace, Abban ne ya kalleshi cikin kulawa yace. "Toh kai da kake d'an makaranta ina kaga kud'in da zaka d'auki nauyinsu?." Murmushi yayi tare da sunkuyar da kai yace. "Abba ai ina samun kud'i a harkar d'aukan hoton da nakeyi." shi dai Daddy ido ya zuba musu, shi kuwa Abba dariya yayi yace. "Hmmm bazaka iyaba baka da wannan k'arfin ka bari ni zan d'auki nauyinsu." Kai ya d'ago tare da cewa. "Please Abba ka bari ni zan iya, Allah kuwa inada kud'i." sosai sukayi mamakin wai yau Sulaiman ne da cewa yana da kud'i yaronda kullum binsu yake da batun a bashi kud'i, cikin zoleya Daddy yace. "An barka ka gwada ni na sani a wata biyu zaka kakare, ja'iri da wannan son kud'in naka ne zaka iya harda wani zaka ci dasu." dariya Abba ma yayi yace. "To shike nan ka nemo mai gadin." Bayan kwana biyu Sulaiman ya kira Yusuf ya shaida mishi cewar ya gayawa su Abba, da yadda sukayi baki d'aya, sannan har ya samu dottijon da zai musu gad'in matarsa d'aya kuma basu tab'a haihuwa ba ya k'arishe maganar da cewa. "Gashi ma ku gaisa." suna gaisawa Yusuf yace. "Yauwa Baba duk abinda kuke da buk'ata ka gayawa Sulaiman zai gaya min, yanzu zan turo mishi kud'i zai saya muku komai zan kuma turo mishi kud'in aikinka na rabin shekara, sannan kana da waya ne." cikin dadtaku da zumunci Malam isa yace. "Eh to bani da waya kam, ni ko d'auka na da kukayi ma kuka rabani da biyan kud'in haya kumin, d'annan Ngd matuka Allah ya saka da alkhairi, ya rufama asiri duniya da Lanita." cikin jin dad'i Yusuf yake amsawa da. "Amin Amin Ameeeeeeeeen ya rabbil izzati Ngd matuka Baba Sulaiman zai gayama duk abinda zakayi da dokokinmu." "To ba damuwa ngd yarona." A wannan wunin Sulaiman ya kwasosu ya dawo dasu gidan su suka zauna a d'akunan bakin gate d'in, tuni Yusuf kuwa ya tura mishi kud'i masu yawa, yaje yayi musu duk seyayyar abin buk'ata sannan ya saya mishi waya, yar ma dai-daiciya ya saka mishi katin dubu biyar sannan ya saka mishi number su Abba, Daddy, Mama, Ummi, Anty Amarya, sai kuma number Yusuf ya saka mishi wanda a take ya kira yace to ga number Malam isa, kafin dere dai duk komai yayi d'ai-dai su Abba da Daddy dasu Mama kowa yaji dad'in tsarin, yayinda Hajja Inna keta murnar ta samu tsohuwa yar uwarta a kusa iya shatu matar Malam isa kenan. Daga wannan ranar fa yaran gidan suka shiga kulle mai tsari da tsananin kula, kuma Alhamdulillah komai yana tafiya yadda akeso. Zahra kuwa har yau tana fama da zazzabin tsoro da firgici da amai, duk ta rame sai d'an tsawon ta daya fito. Daddy kuwa fushi mai tsunami yayi da Anty Amarya, itama ta shiga damuwa sosai bisa fushin mijin nata tayi ta kuka tana bashi hak'uri da yi mishi al'k'awarin insha Allah zata kiyaye gaba, amman duk yak'i kulata baya mata magana bare cin abincinta bare aje ga kasancewa tare da ita, abu ya taru ya mata yawa, don dole ta samu Abba ta gaya mishi, aiko dama Abba nada cikinta nan ya rufeta da fad'a harda cewa wato so take ta b'ata musu sunan gida da tarbiyar yaransu, sosai ya mata fad'a sannan a k'arshe ya koma nasiha ya kuma kira Daddy ya bashi hak'uri to daga ranar aka sulhunta, tsoro da sa ido ya tabbata kan yaran gidan. Bayan wani lokaci Zahra kuwa yanzu hankali ya fara zuwa, yayinda Allah yasa mata tsoron maza da rashin yarda dasu, ta maida hankalinta sosai kan batun karatunta daya fara nisa tunda yanzu ta tafi primary 5 kuma a 5 d'in zatayi command entrees sosai aka saka mata ido kan karatunta ita dasu Mami da Nana. Rayhana kuwa yanzu ta fara zama budurwa sosai, yayinda Amira kuwa aka fara batun aurar da ita, tuni Zulahat ta haifi yarta mace mai sunan Salima rayuwa dai na tafiya yadda ya kamata. Yusuf kuwa karatu na tafiya yadda rai keso dududu yanzu wata d'aya ya rege mishi ya gama Jurassic Park polo, yayinda tuni ya fara cuku-cukun fara university of Cape Town inda Aryan kuma yanzu yana harin tafiya level 200. Yau tunda asubar fari su Yusuf suka fita kan dawa kansu yayinda ake basu horaswa na musamman wuni sukayi har yamma 4:00pm suka taso cikin gajiya suka nufo gida, suna sauri suka shiga parlour dan so sukeyi su kimtsa su kuma sake fita, suna shiga tsakiyar *HUKUNCIN ALLAH* Suna shiga cikin parlour Yusuf yayi wani irin juyi tare da zaro ido cikin tsantsan mamakin wadda baiyi tsammanin zuwansa a dai-dai wannan lokacin ba ya gani Malam Jabir ne tare da Affan, Affan kuwa murmushi yakeyi tare da karkad'a kafad'unshi kad'an-kad'an tare da wani kakkashe idanu , Cikin farin ciki Yusuf yayi kanshi had'i dayin dan k'aramin ihun murna lokacin yayi dai-dai da mik'ewar Affan suka wani rungume juna had'i da fashewa da dariya sannan suka zubewa kan kujera 3 seater. Malam Jabeer kuwa kallonsu yake fuskar shi d'auke da yalwataccen murmushi daya k'arawa kyakykyawar fuskar sa haiba Sultan da Abdul-kareem ma yan kallo suka zama dama sunsan Malam Jabeer saboda yawan kawowa Yusuf ziyara da yakeyi dan sun saba dashi sosai kasancewar shi mutum mai sauk'in kai so silent gashi duk randa yazo ya dinga musu nasiha kenan akan suji tsoron Allah su kare mutuncin kansu da addinin su, shiyasa suke sonshi sosai, amma basu san Affan ba gaishe da Malam Jabeer sukayi kamar yadda suka saba ya amsa cikin sakin fuska da kulawa. Yusuf kuwa sai da suka gama murnar ganin juna shida Affan sannan ya juya yana gaishe da Malam Jabir murmushi Malam Jabir yayi yace. "Aina zata murnar ganin abokin naka ta mantar dakai ni da nake zaune?". Shima Yusuf murmushi yayi had'i da sosa k'eyar shi yace. "Ah haba Malam ashe zan iya mantawa dani kainama in dai zan mance da kai, kawai dai Affan dinne ya shammace ni jiya mafa munyi chatting dashi sosai amma bai sanarmin da zuwan nashi ba dama kai nasan kana tafe tunda wata ya kare". murmushi Malam Jabeer yayi had'i da gyad'a kanshi alamun gamsuwa da jawaban Yusuf d'in zamanshi ya gyara tare dasa hannu ya karb'i cup d'in ruwa da Abdul-Kareem ya kawo mishi, kirban ruwan yayi tare da d'an lumshe ido yace. "Ai gashinan kasan Affan d'an rigima da naci ne tun last months yake min nacin zai biyoni yazo ya ganku kaida Aryan nak'i saboda exam d'in first semester da suka fara toh Alhamdulillah 1 week da gamawar su fa yanzu yak'i zuwa ko ina shine dai na yadda muka taho". murmushi Yusuf yayi da kallon Affan ya wani kashewa Yusuf ido d'aya tare da jujjuya ido alamar zamu zaga garifa, cikin kula Yusuf yace. "Aikuwa nayi farin cikin wannan ziyara na kuma gode Allah yabar zumunci". anan ya gabatarwa Affan Abdul-kareem da Sultan suma ya gabatar musu da Affan. Kasancewar Abdul-kareem mai k'aunar Hausa nan ya fara yiwa Affan magana cikin mamaki Affan ya kalleshi jin hausa bakin balarabe yace. "Kai Hausa fa naji kanayi kamar jakin kano". dariya suka bushe dashi gaba d'aya har Abdul-kareem cikin harshensa da bai gama kama hausarba yace. "eh naci na da k'aunar yaren da nakeyi ne ya sakani damun Sultan har sai daya koya mini nima na zama basokkoce, yanzu kuma bayole sai ya koya min fulfude". Hannu Affan ya bashi suka tafa tare da cewa. "Uhmm ato lallai nima dole na koyi larabci kafin nabar k'asar nan". dariya suka dad'a bushewa dashi, Sultan ne ya gyada kai tare da cewa. "Gskyar ka Affan dan wannan shine ribar zaman tare ka k'aru da abin mutun kedashi". nan dai suka d'inga hira tamkar sun shekara da sanin juna ana haka Aryan ma yazo sabadin wayar da Yusuf yayi mishi Affan yazo shima yayi farin ciki sosai da zuwan nasu. Bayan sallar isha'i dawowar su daga masallaci kenan duk suna zaune a parlour, sai Aryan dake tattare wurin da sukaci abincin, bayan sun gama kimtsa wurin duk suna zaune gaban Malam Jabeer. Yusuf,Affan,Abdul-kareem, Sultan sai Aryan dabai koma ba saboda yau a gurin su Yusuf zai kwana dama time to time in bashi da lecture yana kawo musu ziyara Malam jabeer ne yayi gyaran murya nan dukansu suka bashi hankalin su dan sau tari in Malam jabeer zaiyi magana mai muhimmaci zakaga yayi gyaran murya shiyasa da sunji hakan suke nitsuwa, shi kuwa cikin halin girma da mutunci yace. "Alhamdulillah inaga in lissafina yayi dai-dai Yusuf inaga saura baifi wata d'aya ba ku gama makarantar nan ko Yusuf?". Kai Yusuf ya gyad'a cikin tonk'woshe k'afafunshi yace. "Eh Malam wata d'ayan nema koma ince 3 weeks." kai ya jinjina tare cewa. "Yauwa toh Allah ya taimaka yasa ku gama lafiya." a tare suka amsa da "Amin Amin." Nisawa yayi tare da ci gaba da cewa. "To amman fa kai Yusuf zaka k'ara zama anan na d'an wani lokaci duk da ban nemi shawararka ba, Kasancewar naga k'wazonka da jajircewar ka akan abinda kakeyi na yanke shawarar yankar maka foam already ma na cike maka shi har nayi submitting kasancewar ta online nayi maka komai za'a k'ara horar dakai dabarun tseren doki da hanyoyin da ake bi akai ga nasara domin jajircewar ka ta saka inaji a jikina bama Nigeria ko Africa ba nan gaba duk duniya zatayi alfahari dakai akan tseren doki". yalwataccen murmushi ne ya mamaye fuskar Yusuf cikin jin dad'i yace. "Nagode Malam Allah ya biya masa dukkanin buk'atun ka ya cika maka burinka kamar yadda kake k'ok'arin ganin nawa burin na tsahon shekaru ya cika ka gama min komai malam kasani duk abinda kakeso basai ka nemi izinina ko shawarata ba dan ni nasan bazaka sani abu mara kyauba, Ngd matuka Allah ya k'ara girma". Sai kuma muryarshi ta fara rawa wani irin farin ciki da tausayin kanshi ya k'wace masa abinda mahaifinshi bai mishiba wani yake mishi su kuwa Affan da "Ameen". suka amsa had'i da taya Yusuf godiya shikuwa Malam Jabeer cewa yayk. "Alhamdulillah Allah shine abin godiya, fatana Allah ya baku sa'a a cikin dukkan lamuranku". Amin sukace baki d'ayansu haka dai sukaci gaba da hira bare da suka samu Malam ya tafi dan Affan yak'i ya bishi masauk'insu. Washe gari kuma su Yusuf suka fita zagaye gari suka bar Malam Jabeer a hotel d'in daya kama musu inda wani abokinshi ya kawo mishi ziyara. sukuwa suka fantama cikin birnin duk wani gurin shak'atawa na garin sai da suka kai Affan, sultan kuwa kamar jira yake duk inda suka tsaya saiya hau snapping d'insu danshi wannan d'abi'ar shi ce a rana yana d'aukar pictures sama da guda 50 balle kuma yaga abin d'auka sai dare suka koma makaranta. Kwanan su Malam Jabir 3 suka tafi sosai Affan yayi kewar su suma haka musamman Abdul-kareem kasancewar Affan mai irin halinsa na rawar kai da d'an banzan surutu. Haka rayuwa taci gaba da tafiya yau dad'i gobe akasin haka daga wajen Yusuf ma hakanne dan sosai training d'in da yakeyi yake masa dad'i uwa uba kuma yana samu yayi waya ko vedio call da Maman Yusuf shiyasa ya kwantar da hankalin shi. Bangaren su Zarah ma an samu canji sosai dan ko kofar gda Baba mai gadi baya barinsu su fita haka zatayi ta masa tijara da rashin kunya akan saita fita amma yaki karshe nan zata zube a k'asa tana ihu da birgima harta gaji dan Baba mai gadi ma in yaga zata dameshi sai ya rufe gidan da kwad'o yayi shigewar shi gurin matar shi haka Zarah zata gaji ta tashi ta koma gida abinda da kuruciya kafin gobe ta manta da jiya an hanata fita haka zata k'ara dawowa. Shi kuwa Baba mai gadi ganin yanzu asirinsa a rufe ga muhalli an bashi babu biyan kudin haya uwa uba abincin safe rana dare an d'auke mishi basu akeyi suci su koshi har suma suyi kyautar shi da kuwa da in an samu a gidanshi anci abinci sau biyu ma anyi sa'a so tari inya fita ya siyo musu koko da kosai shi da matar shi sukaci saiya fita nema in Allah yasa ya samu ya dawo a sayi na rana in ba'a samu ba kuma a hakura sai dare ayi tuwo wasaran in anyi tuwon da yawa sai ayi dumame aci da safe harda rana. Iya shatu Matar Baba mai gadi ganin haka a sannu ta fara janye hankalin Zarah tana mata dabara tace Zahra ta karantar da ita, ita kuwa Zarah dama sarkin son wasa sai hankalinta ya d'auke daga fita tayi ta koyar da iya shatu abinda ake koyarda ita tana yiwa iya shatu dariya wai itace malamarta, shiyasa sam yanzu bata fita dan inhar Hamma Sulaiman ya kaita makaranta ya d'auko ta toh bata k'ara fita sai kuma gobe in zata koma dan ko a makarantar suma ba'a barin yaro ya fita dokar makarantar ce dole in an tashi sai sai azo a d'auki yazo ita kuwa iya shatu sosai take k'aruwa da Zahara dan dama ba wani karatu tayiba haka yasa yanzu take jin dadi don ko a alwala saida Zahra tayi mata gyara. Sannu-sannu bata hana zuwa sai dai a dad'e ba'a jeba. Tafi dai tayi tafi Zarah yanzu ta girma hankali ya fara zuwa sai dai har yanzu tana da rawar kai da tsiwa kuma kasancewar tarbiyyar da aunty Amarya tayi mata yasa Zarah sam-sam ta tsani atamfa tafi k'aunar English wears suma saisun kamata gata da jikin girma dan yanzu tana shekara ta 9 amma zakayi tunanin zatayi shekara 11 ko 12. A b'angaren su Yusuf ma Alhmdllh sun gama karatun su na shekara d'aya Alhamdulillah komai yayi yadda akeso dan Yusuf ya samu nasara shine ya karb'i a word d'in dalibin da yafi kowa k'wazo Abdul-kareem yazo ana biyu Sultan kuwa shine yazo na 6 inda wasu indiyawa ne sukazo na 3,4,5 sosai bikin yaye daliban ya k'awatar dan har Malam Jabir da Affan da Daddy sunje kuma sunji dad'i ganin yadda duk inda Yusuf yayi camera ke haskashi wal-wal haka taro ya tashi cikin farin ciki inda ko wanne d'alibi zai koma k'asar shi yan k'asar kuma masu zaman hotel su koma gdajen sun, inda Yusuf kuma zaiyi joining course d'in dazai k'arayi na 9 months. Hakan ce ta kasance ga Abdul-kareem da Sultan kowa zai koma k'asarsu inda Sultan zaiyi Nigeria shi kuma Abdul-kareem zai tafi Egypt danshi balaraben Egypt ne. Harda kuka sukayi da zasu rabu har airport suka raka Sultan danshi zai fara tafiya Abdul-kareem kuma sai cikin dare , a cikin airport d'in kuwa gaba d'aya suna tsaye suna fuskantar juna harda Aryan jifa-jifa Abdul-kareem kan goge hawayen dake bin fuskarsa, ruggumar Sulanta yayi wanda yaketa d'aukarsu hoto yana cewa na ban kwana ne, Yusuf kuwa lips enshi ya ciza da qarfi tare da ruggumesu su duka biyu cikin tsananin kewar su da mutuwar jiki yace. "Abdul-kareem in kana kuka to ni kuwa inyi yaya? ai gwara ku gida zaku koma cikin ahlinku, ni kuwafa zaku tafi ku barni da kewa gashi ba yanzu zan koma university Cape Town ba, bare ince Aryan zai dawo min madadinku ni d'aya zanyi ta zama har tsawon wata tara fa." sai ya kuma yin shiru ganin Sultan ma na zubda k'olla sannan Aryan ma tuni hawaye yakeyi danshi Yusuf ne ya bashi tausayi da yace su sultan zasu koma gida cikin ahlinsu sai ya tuno mishi da cewafa shi ko ya koma din bazai koma cikin ahlinshi ba, cikin rawar murya yace. "Brox zan rink'a kawo maka ziyara akai-akai kuma kamar yau zaka gama Jurassic Park polo mu koma Cape Town." cikin kula Sultan yace. "Please bayole ka rink'a shan maganinka kan lokaci karkayi wasa da lafiyarka. " Kai Yusuf ya gyada alamar to, Abdul-kareem kuwa ruggumeshi yayi dukansu uku yana kuka lokacin da yaji ana kiran matafiyan da kyar suka rabu da sultan suna binshi da ido har ya b'ace musu, jimawa kad'an shima Abdul-kareem jirginsu ya d'aga ananne saida Yusuf ya zubda k'walla, kunsa balarabe da saurin kuka kukan da Abdul-kareem keyine yasa Yusuf zubda k'walla dan baushe yace sabo tirken wawa ko? sai da sukaga tashin jirgin Abdul-kareem sannan suka koma jikin su duk a sanyaye suna ganin kamar wannan rabuwar itace ta har abada. Sosai Yusuf ya maida hankalin kan wannan training d'in dan yana da sarkak'iya da had'ari cikin shi sosai a cikin shine ake koya musu yadda in suna tsakiyar tsere doki ya fad'ar dasu a maimakon su zube a'ah zasu zabura su koma saman dokin aci gaba da tsere dan wannan practical d'in sai kwararru kuma shahararrun yan tsere suke iya zuwa su koyeshi sosai training d'in ke wahalar da Yusuf Amma saboda yanaso ya k'arfafawa Malam Jabeer guiwa ya saka yake jure duk wani wahalar da zai sha. Yawanci kullum a Mowbray golf club ake kaisu Yusuf inda anan suke training in practical sosai Yusuf ke k'ara k'warewa. A bangaren Aryan ma karatun shi ya mika dan sun shiga 2nd semester suma karatun ake da zafi-zafi. Zarah ma anata rawar kai za'a zana comment entrance kasancewar private school ne dan haka a primary 5 ta samu damar zana comment entrance kuma dama Zarah wasa ne yake shamata kai amma yanzu da bata da lokacin wasa saita zama yarinya mai k'okari da ake alfahari da ita matsalarta kawai tsokana da tsiwa da rawa. Yau a gajiye Yusuf ya dawo daga gurin training dan sau biyu doki na kayar dashi k'asa gaba d'aya jikin shi in banda ciwo babu abinda yake har wata yar rama yayi, yana shiga cikin parlour su kira ya shigo wayar shi vedio call ganin Sulaiman ne ke kiranshi ya saka shi hanzarin d'auka dan yasan Mamanshi ce ai kuwa yana amsawa da fuskar Mama yayi tozali ajiyar zuciya yaja had'i da lumshe idanuwan sa Mama kuwa fuskarta d'auke da murmushi amma ganin d'an nata duk ya rame sai annurin fuskar tata ya gushe cikin tsantsar damuwa da kula irinna uwa da d'anta tace. "Subhanallah! Yusuf d'ina jinya kayi ne? baka da lafiya ne? Meke damunka?". Duk cikin lokaci d'aya ta cillo mishi wannan tambayar cikin damuwa da tsantsar tashin hankali murmushi Yusuf ya k'ak'alo cikin sauk'e numfashi yace. "Ayyah Maman Yusuf, Yusuf d'inki ko ciwon kai baiyi ba lafiyar shi k'alau". cikin tsantsar tausayawa tayi magana tace. "Ai naga dukka rame ne kamar baka da lafiya gaya min to make damunka?". Dariya yayi tare da cewa. "Rama kuma kai Maman Yusuf wanne irin rama kina ganin Yusuf d'inki ya zama d'an lukuti ya fara ajiye k'aton tumbi". a tare suka kyalkyale da dariya Mama tace. "A'ah ni dai bangani ba". d'an zaro idanu waje Yusuf yayi had'i da tattaro cikin shi ya turo shi gaba shi a dole yayi k'aton tunbi cikin wasa irin yadda yake mata in yana son kontar mata da hankali yace. "Ah gashi kuwa Maman Yusuf, kallifa da kyau." sai ya kuma kallonta cikin salon wasa yace. "Ya dai ya to ko dai idon naki ne ko sai na yanko miki medical glass ne Maman Yusuf?". dariya sukayi a tare cikin jin dad'i Mama tace. "Zanci gidanku Babana ka maidani kakar ka ko?". Hannuwan shi duka ya saka ya kama kunnen tare da tonk'oshe wuyanshi yace. "Afuwan Maman Yusuf, tuba nake". sai ya kuma lumshe ido tare da sauk'e ajiyan zuciya yace. "Wallahi Maman Yusuf ina jin matsayin ki a cikin raina kin had'a dukkan darajar duk shak'ik'aina ke kad'ai in ina dake kin isar min, Kaka, Yaya, K'anwa, kawu, Bappa goggo, kai da komai ma!". murmushi Mama tayi tace. "Menene koman kenan?." Hannun shi ya saka ya rufe duka idanuwan shi biyu yace "Uhmm?". Murmushi tayi tace. "Eh ina jinka bani amsa". bakin shi yad'an tura gaba yace. "To Maman Yusuf dole saina fad'a ne?". cikin dariya Mama tace. "Eh dole ne ka bani amsa." Kai ya sunkuyar tare da sosa k'eya yace. "Toh kin fimin matar dazan aura da yaran dazan haifa nan gaba ma". dariya sosai Mama ta tuntsire dashi tace. "Eh lallai Yusuf dina ya girma har yana zancen aure ko an samomin surukar tawa ne? tunda naji harda batun jikoki". hannunsa ya saka ya rufe duka idanuwan shi murmushi Mama tayi nan suka dinga hira har saida Yusuf yaji kiran sallah yayi sallama da Mama badan yaso ba sai dan ganin lokacin sallah zai k'ure masa. ****** Zarah an zana comment entrance kuma Alhamdulillah tayi nasara taci inda take ta murna ta ishi yan gidansu da iyayi tamkar kanta za'a fara secondary school kuma inda yayi dai-dai bikin Amira saura sati 2 kenan. Bangaren su Raihana k'anwar Aryan ma yanzu ta zama yan mata dan tana term d'innan da zasu shiga first term zata shiga s.s 1 kenan. Yusuf ne zaune a Parlour shiru baka jin komai sai sautin A, C dake busawa, yayinda yayi nisa cikin duniyar tunani gaba d'aya ji yake wani irin bacci mai dad'i na fizgarshi lumshe ido yayi tare da gyara kinciyarsa bisa 3 str da yake. can cikin baccin yaji wani irin abu na diri da ratsa k'ahon zuciyarshi tamkar ana girgizashi cikin zafin nama ya yunk'ura tare da zabura, lokaci d'aya kuma ya koma dirsham kan kujerar dan jin....! *wasa farin girki, muje zuwa masu karatu. koya budurcin Zahra zai kasance?, ina oga Safwan ne ko menene k'udurinsa akan Yusuf? ya rayuwar Yusuf zata kaya? waima shin wacce kaddararce ke shirin bin rayuwar Yusuf? ko sai yaushe Abba zai Huce? menene zaiyi sanadin dawowar Yusuf gida? gashi nan dai yana dai ta bawa k'annenshi kariya to wai ta ina k'addarar zata shiga gidansu duk da yawan kariyar da yake basu?.* duk wadan nan amsoshi suna nan tafe *BY* *GARKUWAR FULANI* *HUKUNCIN ALLAH* *Assalamu alaikum al'ummar jahar Gombe da kewayenta ina gaidaku tare da fatan al'khairi. Especially ma'aikatan gidan radio R power ina godiya da karamcinku gareni nida k'anina Sadik Namiji one, lallai munga karrama irin ta yan jarudu, fatana Allah yasa Gombawa zasuji daddin tattaunawar da akayi damu, Bikilsu maigado, wacce ke karanta maku littafin Mutumin duniya, tayi muku al'bishirin cewa fa littafi na gaba na Garkuwa za'a karanta muku. Ina kuma k'ara jadda wa ficecciyar yar jaridar nan Zaleeha Baban Gida Hari littafina na gaba nasune domin ko sunan littafin taken program d'inta ne mai taken BABU NAKASASSHE SAI RAGO gaba d'aya sun cika da farin ciki suna kai Masha Allah yau kam gamu ga Garkuwa, Alhamdulillah ni dai kam Garkuwa naga karramawa da karamci a gidajen radio har biyu a Gombe ngd matuka Allah bar zumunci da qauna Gombawa d'iban fari ba'a kwana da kuba a tashi daku Gombe doma hamadar sarki lahirar Sulaimanu 🤝🏻🤝🏻🤝🏻😍 Allah yak'ara daukaka mana gidajen radio nan baki d'ayansu* ~Sadik namiji one Allah ya kiyaye hanya ka gaida mutan Yobe, Maiduguri, Kano, Katsina, da dai sauransu Allah bada sa'an aikin da akaje yi Aunty Nana nayi maka fatan Al'khairi~ Da sauri ya koma ya zauna dan ji wayarshi taken amsa kuwa da diri a aljihun regards zoro woyar yayi da nufin katse kiran sai kuma ya d'an lumshe ido tare amasa kiran dan ganin wacce ke kiran nashi. gyara zamanshi yayi a kan sofar ya d'aura kafarshi d'aya kan d'aya yana d'an girgiza ta kunnenshi mak'ale da waya yana magana da Amira murmushi ne d'auke a fuskar shi lips d'inshi na k'asa ya taune tare da lumshe ido cikin yanayin jin baccin shiru yayi alamar yana sauraron abin ake cewa daga d'aya b'angaren bayan wasu yan dak'ik'u sannan yace. "Ayyah Amira har yaushe zan zaki dena damun kanki da batun zuwana, na fad'a miki bazan iya dawowa Nigeria na halarci bikin kiba saboda yanzu karatun da nakeyi me zafi ne kuma ko bayan haka kin manta Abba ya haramta min zuwa gidanshi?". Ya k'arashe maganar cikin sanyin murya da alamu na karaya banji me Amira tace ba sai naji ya k'ara cewa. "Kiyi hak'uri Amira ko bayan haka ma bani da wadaceccen kud'in dazan yanki ticket na dawo Nigeria saboda kada ki manta wani bawan Allah ne ya d'auki nauyin karatu na da taimakon Malam Jabir inna ce zanzo gida tamkar zan musu katsalandan ne ko takurasu da k'ara musu wata d'awainiyar". Ajiyar zuciya yaja had'i da bud'e idanuwan shi ya saka hannu yad'an sosa gashin girar sa sai kuma cikin hanzari yace. "A'ah a'ah Amira kada muyi haka dake dana halarci bikin ki daban halarta ba babu abinda za'a fasa na daga cikin shagulgulan biki illah na biki da addu'a Allah yasa albarka a auren ki ya baku zaman lfy amma bance ki fad'awa Daddy ba dame zaiji hidimar aurar dake da zaiyi ko kud'in dazai turomin nazo tom in zan dawo wane zai biyamin na dawo?". K'itt yaji an datse kiran murmushi yayi had'i da d'aura hannun shi kan lallausan gashin kansa ya maidashi baya yace. "Amira rigima sai dai kiyi hak'uri bazan zo Nigeria ba a yanzu inada dama da kud'in kawai zuwanne ba fa'ida tunda ko nazo Abba bai huceba tukun". Aryan ne ya shigo d'akin bakin shi d'auke da sallama amsawa Yusuf yayi had'i da cewa. "Sammakon kenan da kacemin zakazo da wuri?" Fridge Aryan ya wuce ya bud'e ya d'auko ruwa ya zauna saida ya b'alle murfin bottle d'in ruwan ya kwankwad'a tas ya shanye had'i dayin gyatsa yace "Alhamdulillah". Sannan ya kalli Yusuf cikin harara yace. "Matsalata da kai wutar ciki kafin ka yiwa mutum tambaya sai kayi masa k'orafi". pillow kujerar da Yusuf yake kai ya d'auka ya cillawa Aryan had'i da jifan shi da harara yace. "Tsahon awa nawa na zauna ina jiranka? har bacci na fara". sai da Aryan yayi balance kan kujerar da yake had'i da tallafe kanshi da hannuwan sa duka biyu yace. "something d'in assignment na tsaya yi shiyasa ban shigo da wuri ba kaji uzirina sarkin k'orafi". mik'ewa tsaye Yusuf yayi yace. "Toh tashi mu tafi nima nan Amira ce ta kirani zata isheni da iyayi wai ya kamata naje bikin ta kamar in babu ni za'a fasa wani abin ne". wani kallo Aryan ya jefi Yusuf dashi yace lallai guy d'innan baka da tsusayi ko barina na huta ba zakayi ba zakace na taso mu tafi kasan da k'afata fa na hauro ba lifter na hauba". gaba Yusuf yayi ya fara tafiya yace. "Eh tunda a k'afa ka taho daga U, C, T har zuwa Jurassic Park polo saika zauna ka huta ai kaga tafiya ta dan muna dawowa yawan da ka sani yi a dole zamu wuce tare zanje, Mowbray golf club akwai wani malami da yazo daga k'asar America zai koyar damu na wuni uku". tashi Aryan yayi ya bishi yana "Zan rama ne,". *********** Kwanci tashi asarar mai rai haka lokaci yaci gaba da tafiya Yusuf yana ta practicall class d'inshi kuma yana samun nasara sai dai yana shan wuya sosai, saboda yanayin horar war da ake bashi ba irinna nan Nigeria bane kwararrun malamai masana doki aka samo suke horar dasu da iya basirar su. Yauma Yusuf ne sanye da kayan polo yana kan wani jibgegen doki brown colour mai kyalli wasu karafuna ne a gabanshi a jejjere kusa da kusa inda cikin gudu akeso ya dinga tsallake ko wanne k'arfe ba tare da kuma dokin nashi ya tab'a ko d'aya ba. Shi kam Yusuf a zuciyar shi in banda addu'ar neman sa'ar samu ya tsallake k'arafan nan babu abinda yakeyi saboda wannan yana cikin manyan gwajin da masu wasan polo gwanaye sukeji dashi kuma shine practical d'inshi na k'arshe, umarnin farawa aka bashi a sukwane ya zaburi dokin yayi kan k'arafan gadan-gadan kamar almara sai ga dokin Yusuf cikin gwanancewa da samun mahayin sa jajirtacce yana tsallake k'arafan ba tare da k'afar shi ta gogi ko k'arfe d'aya ba har ya gama tsallakewa, tuni turawan da suke kallo suka fara rafka tafi raf! raf !!raf!!! inda Yusuf kuma yana dirowa daga kan dokin ya zube a kasa yayi sujjadar godiya ga ubangiji daya bashi iko ya kammala practical class d'inshi lafiya sai kuma ranar yayesu nan abokan shi turawa sukazo suka rungume shi suna mishi murna, haka ma Aryan da Malam jabeer sukazo suna nuna farin cikin su. An sallami su Yusuf cikin tsantsar kewa da karramawar da akewa ko wad'anne d'alibai da suka gama makarantar, inda daga nan kuma Yusuf ya koma makarantar su Aryan University of Cape town ya fara karantar business administration saboda kasuwan ci na bashi sha'awa a lokacin daya shiga level 1 su Aryan suna second semester a level 2 nan karatun su ya fara gadan-gadan kuma Alhamdulillah suna samun abinda sukeso dan komai nasu yana zuwar musu yadda sukeso zumunci tsakanin Abdul-kareem da Sultan dasu Yusuf kuwa sai k'aruwa yakeyi. Anyi bikin Amira lfy su zarah ansha rawar kai daman gashi lokacin ana gigin j.s 1, biki yayi dad'i ya kawatar taro ya tashi lfy kowa yana son barka da yiwa amarya fatan zaman lfy a gidanta. B'angaren Safwan kuwa shima yana nashi karatun kuma yanxu duk wani gasar polo da za'ayi na team shine yake leading *JAHAN TEAM* saboda kasancewar Yusuf baya k'asar gaba d'aya. Satin su Yusuf uku da gama practical class dinshi a Jurassic Park polo suka shirya shida Malam Jabeer suka bi jirgi zuwa k'asar Ghana inda za'ayi wasan polo na west Africa amma banda Aryan saboda suna tayin text na jarabawar second semester da take shirin tunkaro su, suna zuwa sauran yan *JAHAN TEAM* har sun isa, nan fa hankalin Safwan ya tashi ganin Malam Jabeer tare da Yusuf dan gaba daya ya gamajin shine zai wakilci Nigeria tunda shima yayi karatu a kan polo a Nigeria a makarantar @Fifthchuker maraban jos kaduna, sai kuma yaga Yusuf bakin ciki ne ya cika mishi zuciya domin daga ganin Yusuf yasan ya mishi zarrah. Wani had'ad'd'e kuma tsadadden hotel akayi musu masauki komai na more rayuwa akwai a cikin hotel d'innan. Kwanan su biyu da sauka ya zama ranar gasa inda Yusuf da team dinsu na *JAHAN TEAM* zai wakilci Nigeria sai kuma kowanne k'asa da wakilinta. 4:00 pm babban filin Ghana polo clob ne cike mak'il da dubban jama'a tako wanne sasa na duniyar nan, wakilen ko wacce k'asa sun hallara musamman outside country kamarsu Argentina, American, Indian, Saudia, da dai sauransu, Yusuf sanye cikin shigar green white green rigar jikin shi green wando white takalmin kafarshi green sai sun glass baki daya kara fito da tsantsar kyawun shi, gaban rigar an rubuta Nigeria bayanta an saka Baraden Adamawa zaune yake kan lafiyayyen dokin shi yana jiran a bada umarnin fara tsere haka sauran wakilan kasashe kowa yana cikin shigar shi, lokacin da aka basu umarni nan suka saki linzamin dokin cikin gwanancewa da k'warewa dan wannan tseren yasha banban da wanda Yusuf ya wakilta a baya, tsere akayi na nuna k'warewa da jajircewa inda kowa burin shi ya ciwa k'asar shi k'ofi, an fafata sosai daga bisani Allah ya bawa Yusuf nasarar duk da naci da k'wazon da yahudawa suka rink'a nunawa dan kar bak'ar fata ta kadasu amma ina a wannan gasar ma Yusuf ne yayi nasarar yazo na 1 farin cikin da Malam Jabeer da sauran yan Nigeria suke ciki bazai fad'u ba, gaba d'aya duniya ta dauka tauraron Yusuf keta ko waccce Nadiya yayinda ya shiga cikin kind'in tarihin duniya ta k'asarmu ko wanne k'afar yada labarai batun Yusuf akeyi kamarsu Radio gidajen tv uwa uba social media facebook, instagram, twitter, what's App a you tube kuwa ko ina videos din Yusuf ne ko ina farin ciki akeyi da nasarar da Nigeria ta samu, sab'anin Safwan daya kasance cikin bak'in ciki da cizon yatsa a gurin aka bawa Yusuf Kofi haka gasar ta tashi cikin farin ciki inda Yusuf ya k'ara samun yawan masoya tuni ya k'ara suna duka duniya ta sanshi saboda bajintar da yayi, Malam Jabeer dasu Safwan suka bi jirgi suka tafi shi kuma Yusuf ya koma south Africa ya fara kara tunshi haik'an k'adaran. Bayan wata biyu dayin gasar shuwaga bannnin Ghantoot racing & polo club Dubai suka shirya taro na musammman dan karrama Yusuf sannnan da neman alfarman d'aukar hayanshi, inda M Jabeer da wasu wakilan polo na Nigeria suka bak'unci taro, wonda sanadin wannan taro ya k'ara d'aga darajar Yusuf lokaci d'aya k'unguyoyin polo na duniya baki d'aya suka fara harin sayan Yusuf da kudade masu tarin yawa, amman da yake shi d'an halak ne baya manta alkhari sam yak'I sauraronsu, har saida M Jabeer yayi ta mishi fada ya nuna mishi wannan ma nasarace kuma da haka zai iya gina kanshi har ya taimaki k'asarsa da ker dai ya amince sannan yace. "Duk mai sonshi sai dai hayarshi Amman shi dan wasan Nigeria ne. " aiko a take Argentina ta daukeshi da farashin da saida ya firgita Malam Jabeer ma domin miliyoyin kud'i , cikin ikon Allah yana bugawa Argentina da India sai gashi sun cinye India, bayan wani d'an lokaci kuma suma India suka nemashi da kudin daya ninka na Argentina. Tuni rayuwa ta juya shi da kanshi Yusuf tsoron yadda nasarori ke riskar rayuwarsa yakeyi wani lokacin sai yayi ta tunanin ko mutuwa zaiyi nan kusa Allah keta tara mai k'addarorinshi a jere a Jere yayi kudin da shi kanshi bai san adadinsuba yayinda tuni ake mishi inkiya da mai nasara ko yaro da kud'i. Anan south Africa ma shugaban makarantar su na Jurassic Park polo kwarya-kwaryar liyafa ya shirya masa saboda farin cikin nasarar da Yusuf ya samu ya dad'a kankarowa makarantar shi mutunci dan tun randa akayi gasar yake ta samun sababbin dalibai dan cotch na k'asashe suka dinga zuwa gurin shugaban makarantar akan ya saida musu Yusuf sai yace bashi da wannan hurumin yayinda su kansu South Africa din suke son seyeshi domin ya musu kazo garinsu ka fisu. Bayan komai ya d'an lafa mishi Yusuf ya meda hankalinshi kan karatunshi yayinda U, C, T ya fara karatun shi yana karantar Business Administration shi da Aryan dinshi karatu suke babu kama hannnun yaro dan yanzu sun zama manyan k'wari duk makarantar ji akeyi dasu. ****************** Lokaci yaja kwanaki sun shud'e makkonni sun gifta watanni sun zarta har ya isa ga shekaru sun tafi. Aryan ya gama karatun shi na degree na farko inda zai dawo Nigeria yayi NYSC d'inshi randa zai dawo Nigeria sunyi kukan rabuwa da Yusuf dan Yusuf yanaji tamkar sun rabu kenan ba zasu k'ara had'uwa ba haka Aryan ma ya dawo Nigeria cikin kewar d'an uwanshi. Yusuf ya dad'e kafin ya ware ya dawo kamar yadda yake ada, Aryan kuwa ya fara da zaman camp kafin daga bisani ya fara service d'inshi. Raihana yanzu har tayi candy dan tama fara university Modibbo Adama university kuma tana da kyawunta dai-dai gwargwado lokaci zuwa lokaci tana kaiwa Maman Yusuf ziyara. kasancewar Zarah akwai rawar kai dason gayu duka-duka a lokacin tana s s 1 ne batafi shekaru 13 zuwa 14 ba amma yadda take da manyance da gayu saika dauka tayi 17 years kuma dama masha Allah tana da girman jiki amma har zuwa lokacin Zarah tana k'aunar English wears in kuwa an musu d'inki ne to ko dai-dai jikin tane saita d'auka ta kaiwa tela ya rage mata ya kama jikinta d'am-d'am ya zama tamkar a jikinta aka d'inkasu dan saika rantse da Allah ma in tayi tafiya kayan yagewa zasuyi ita kuwa babu ruwanta. Sai da in Mama ta gani ko Ummi suyi mata fad'a Aunty Amarya kuwa sai tace k'uruciya ce zata dena wataran in ance tayi ma ba zatayi ba. Saboda nacin Zarah nason kwalliya da gwalli da manyance a mak'otan su sabbin k'aurora ta Saba da Anty Shuwa matar da mijinta ya sayi gidan senator dinnan da matasan unguward suka tab'ayin yunk'urin k'onawa, to daga nanfa ya saida gidan inda wani babarbare borno ya sayi gidan ya dawo da matarsa da yaranshi, Zarah kuwa tun randa matar ta shigo gidansu ganin yadda take da gayu ga k'anshi ya sakata maida gidanta wajen zuwanta, dama matar sana'ar gyaran jiki da lalle takeyi dan da kolliyar amare daga gari-gari ma zuwa akeyi daukarta dan ta k'ware sosai ganin sha'awar Zarah da abin ya sakata fara koya mata kuma Alhamdulillah kasancewar tanason abin yasa cikin k'ank'anin lokaci ta fara iyawa uwa uba dama Zarah ta iya kwalliya sosai dan intayi wa fuskarta kwalliya saika rantse da Allah zuwa tayi akayi mata ana haka ta damu Aunty Amarya ta siya mata kit, in anzo gyaran jiki gidan Hajiya Fadwa sai tace tana kwalliya haka kuma in ana biki dama ana zuwa a d'auke ta taje tayiwa Amarya da kawayenta kasancewar ta iya kwalliyar sosai tuni tayi suna duk wata Amarya dakeji da kanta fatanta in bikinta yayi tazo gidan Hajiya Fadwa gyaran jiki sannan Zarah tayi mata makeup har ya zama ana d'aukarsu suje har gidan bikin suyiwa Amarya da k'awayenta makeup. Zarah kuwa nan gwalli da iyayi ya karu jin kanta take dai-dai da kowa duk abinda takeso siya takeyi da kudinta saiya zamana inba da gaske akayi mata ba bata saka manyan kanya tunda da kudinta sai taje ta siyo duk wanda takeso ga k'atuwar woya suturu duk sabon yayi a gunta ake gani. Cikin Amincin Allah Aryan ya gama service d'inshi lfy nan uncle d'inshi ya karbi c.b d'inshi yace zai sama mishi aiki, cikin ikon Allah kuwa wata d'aya da karbar c.b d'in nashi yazo mishi da upper ya sama mishi aiki a (criminal court) sannan ya bud'e mishi office a matsayin lowyer mai zaman kanshi ranar Aryan har kuka yayi dan farin cikin cikar burinshi yaso ace Yusuf yananan ya tayashi murna, yana gama murnar tashi ya d'auki waya ya kira Yusuf. Kwance Yusuf yake akan gado kanannad'e cikin bargo yana ta rawar sanyi kasancewar ciwon marar shi ya tasar masa yanzu ya zama koda yaushe cikin ciwon yake kasancewar k'ara girma da yakeyi sai yawan sha'awar shi ya k'aru koya akayi sanyi toh ranar baya iya bacci gashi sam duk wasu tablet's sun daina masa aiki shi tunanin shima duka-duka yanzu shekarun shi nawa ne 24 years nefa baya mantawa last ciwon daya tashi yana class ana lecture ashe suma yayi ma sai d'aukar shi akayi aka kaishi asibitin makaranta shine likitan ke bashi shawara tunda addinin su bai yadda da neman mata ba toh yayi aure kawai shine mafita , dan gaba kad'an zai kasa yin control din kanshi kuma komai na iya faruwa da lafiyarshi. Bugu da k'ari ga matan garin suna bada gudun mawa wajen zuzuzuta wutar ciwon shi kasancewar yadda suke kawo mishi kansu da shigar banza sunaso yayi lalata dasu shi kuwa ina yadda ya kyamaci zina ya rasa da wadanda zaiyi fasikanci sai turawa ina yana cikin wannan halin wani lokacin ji yake kamar ya dannne gini dan azabar sha'awar dake azalzalarsa. mik'a yayi da k'arfi ido ya dan zaro ganin yadda Yusuf d'inshi yake mik'e da harbawa juyawa yayi cikin nama yayi rubda ciki wai ko zai samu sauk'en harbawar da yakeyi ido ya rumtse da k'arfi tare da sa hannunshi duka biyu ya matse pillow a jikinshi, lokaci d'aya zufa ta fara tsatstsafowa kan goshinshi ji yake kamar ya dandatse kanshi ko zai rabu da wannan fitinenniyar sha'awar. yana cikin wannan azabar yaji wayar shi dake kan bedside cabinet ta d'auki k'ara. *BY* *GARKUWAR FUNANI* [11/26, 7:41 PM] Garkuwar Fulani🐄🐫🧕🏻: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 2⃣2⃣ *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Har wayar ta katse bai iya fitar da hannunshi daga cikin bargon ya d'auko ta ba, wani kiranne ya k'ara shigowa cikin zafin ciwon ya rumtse idonshi tare datse lips enshi na k'asa dan k'arfi, a hankali ya fidda hannunshi da shima rawar yake bai samu d'amar duba wanda ya kirashi ba kawai ya d'aga wayar ya manna a kunne. Cikin tsantsar farin ciki Aryan yace . "Albishirin ka bro". bai jira amsar Yusuf ba yaci gaba da cewa. "Burina ya cika yau na fito a matsayin cikakken lawyer mai zaman kanshi sannan kuma". ihu ya saka cikin wayar da kyalkyalewa da dariyar farin ciki wadda har saida Yusuf ya zare wayar daga kunnenshi jin kamar k'arar zata tarwatsa mishi k'wak'walwa, sai da yaji alamun Aryan ya tsagaita da dariyar sannan ya maida wayar kunnen shi a hankali ya fara magana cikin sanyi da k'arfin hali tare da fidda numfashi irinna wanda yake cikin tsantsar rashin lafiya yace. "Alhamdulillah nayi farin ciki sosai da samun cikar burinka Allah sanya al'khairi aikin nan naka Allah yayi jagora ya bada nasara, amma naso ace a shari'a court zakayi aiki saboda kana fidda zunzurutun gaskiya irinna shari'ar musulunci kana kwatarwa wadanda aka zalinta hakkin su danni nafison komai a yishi cikin tsarin addinin musulunci". duk cikin hankali da numfarfashi yayi maganar a maimakon Aryan ya bashi amsa saiya rikice yace. "Subhanallah bro ya naji muryar ka tana rawa alamun ciwo? meke damun ka?". runtse ido Yusuf yayi had'i da cije labbanshi duka biyu da hak'ora ta ciki sannan ya bude bakin shi da furzar da wata zazzafar iska yace "Ciwon mara tane ya matsamin tun jiya". cikin tausayawa da kula Aryan yace. "Innalillahi! wai wannan wanne irin ciwo ne da bayajin magani, oh ya Allah ka bawa dan uwana lafiya ka kawo masa sassauci da mafita ya Allah ka fimu sanin dalilin dayasa ka halicceshi a haka ya Allah ka sassauta mishi yawan sha'awarsa da take zame mishi cuta." Cikin lumshe ido Yusuf yace. "Amin ya Allah." shi kuwa Aryan ci gaba yayi da cewa. "Amma kaje asibiti kuwa?". mik'a Yusuf d'in yayi tare da cewa. "Eh ina kan magani da allurai ma duk da sun daina min tasiri na rasa wannan wanne iriyar sha'awa gareni me k'arfi wlh ni kaina tsoron kaina nakeji da irin halittata dan ni tsoro ma nakeji kar inyi aurenma matar ta gujeni ta gaza zama dani". ajiyar zuciya yaja sannan yaci gaba da cewa. "Kuma gashi Dr yace yanzu aure ne kawai zanyi ya samar min lafiya ni yanzu wlh na rasa inda zan saka kaina". saiya karasa maganar da alamu na karaya tattare dashi, tausayin shine ya kama Aryar har yanajin tamkar xai zubar mishi da k'wallah yace "Addu'a bro kaci gaba da addu'a kuma nasan ka dama azumin litinin da alhamis baya wuce ka kaci gaba insha Allah, Allah yana tare da kai kuma zai kawo mana mafita". cikin furzar da zazzafan numfashi yace. "Allah ya yarda". Aryan yace. "Bari na barka haka ka samu ka huta kada na dameka da surutu". cikin sanyi Yusuf yace. "toh sai anjima in sha Allah zan kiraka, Ka gaida min kaka da Raihana tawa". "in sha Allah zasuji ". cewar Aryan had'i da kashe wayar. Yusuf kuwa bayan kamar minti 5 da gama wayar tasu wani wahalallen bacci ya kwasheshi. Bai farkaba sai bayan sallan magrib yana tashi bathroom ya shiga tare da yin wonka sanna ya fito mai ya shafa tare da fesa turare sannan ya zira farar jallabiya tare dasa yar k'aramar hularnan da ake cewa tab'a kaji hadisi, sallar magrib din yayi bayan ya idar ya d'auki k'ura'aninshi yayi ta karatu har saida lokacin isha'eh yayi sannan yayi sallar, yana idarwa kiran Abdul-Kareem na shiga woyarsa cikin kewar juna suka gaisa bayan sun gaisa ne Abduk-kareem din yayi gyaran murya tare da cewa. "Yusuf naga k'ungiyar polo ta k'asar England sunata fafutukar sayanka ko?." dariya Yusuf yayi tare da cewa. "Ka jika fa su sayeni kamar wani kayan gonjo." Shima dariyar yayi yace. "Ato naga sunata zuzuta biliyoyin da suka ware dominka sannan kuma nasan mutanenku ne tunda iyayen gidanku ne su suka yaye Nigeria." sajenshi ya shafa tare da cewa. "Kai ina..! ina..! aini babu k'asar da zasu seyeni, kuma kud'insu bazai rud'ani ba dan Alhamdulillah wanda nike da shima har tsoro yake bani, ina gama karatuna zan koma k'asata in tallafi rayuwar al'ummarmu da basu da k'arfi." Kai Abdul-kareem ya jinjina tare da cewa. "To yanzu wacce k'asace take neman hayanka?." "Eh to k'asa d'aya ce amman team uku ne na cikin k'asar suke neman inje in buga musu." "Wacce k'asarce kam". "Argentina. " cikin jin haushi Abdul-kareem yace. "wai su kam wadanne irin mayune? to gskya baza je musuba, muma k'asata muna buk'atarka a wasan da za'ayi next year shiyasa nace to bari in gaya maka tun yanzu, zamu bada miliyon 50 tunda su wadancan sunce 40 zasu bada." Murmushi Yusuf yayi cikin jin dadin yadda Abdul-kareem ya nuna shi nashi ne kuma yana da dama a gunshi, hello yaji mgnar Abdul-kareem din ta katse mishi tunani, gyaran murya yayi tare da cewa. "Allah ya kaimu lokacin ya kuma bamu sa'a sannan batun kud'in barshi kawai, kudai nemi izin Malam Jabeer kawai in dai ya amince to babu wata matsala." murmushin jin dad'i Abdul-kareem yayi tare da cewa, "Ai last month naje Nigeria nayi kwana biyar tuni shugaban k'ungiyarmu ya samu corch dinku sun gama mgna yace in dai ka amince ba matsala, to Alhamdulillah kuwa dama ya bamu form mun cika saura sa hannunka shima baisa hannunba yace sai kasa hannu sannan ya saka." Murmushi ya d'anyi yace. "Allah sarki Alhamdulillah Allah ngd maka da ka bani adalin sugaba, toh yanzu sai munyi mgna duk yadda muka zakuji, Argentina kuwa zan meda musu form' d'insu na gayyata." Godiya Abdul-kareem yayi ta mishi tare da yin sallama, shi kuwa ya kira Malam Jabeer ya shaida mishi yadda suka, inda yace yanan tafema zai kawowa Yusuf din ziyara sai sun gama komai anan tunda shima ya kusa gama karatunshi yabar k'asar baki d'aya.. Haka rayuwar taci gaba da tafiya duk hanyar da Yusuf yasan zata iya tado mishi da ciwon shi ya daina bi dan yanzu kwata-kwata ya daina zaman wajen makarantar ana gama lecture in bashi da gurin zuwa zai tafi hostel saboda zaman shi a waje kamar farmaki ne a cikin rayuwar shi bayan yan matan turawa dake kawo mishi farmaki kuma babu wani suturar mutunci da matansu suke yawo dashi dan a bakin tafkin makarantar haka za yan matan zasuna yawo daga su sai pant da bra. Inda Aryan kuma ya kama aiki kuma Alhamdullah ya shiga a sa'a saboda, da wuya ya jagoranci case baiyi nasara ba shiyasa a lokaci k'ank'ani yayi suna a aikin shi gadai shi matashin saurayi amma yasan k'a'idar aikin shi yana yinshi yadda ya kamata ya jagoranci case a court iri daban daban kuma nasara ta zama rigarsa. Zarah kuwa ganin yanzu kud'i na shigo mata ya saka idanuwanta k'ara bud'ewa dama kunsan Zarah da rawar kai sai takejin kanta take abubuwa irinna manyan mata dan harta maganarta ta canja in zatayi magana cikin yauk'i da yanga tanayi tana fari da ido da tab'e baki gata dason gayu da kwalliya hakan saiya janyo mata farin jini ga kuma tarin k'awaye age mate d'inta harda wadanda suka girmeta ma, kananun kaya kuwa bata kunyar sakasu ta fita duk inda taso amma duk abinnan da takeyi Daddy ko Abba babu wanda ya sani gata dason taji za'ayi biki a gayyaceta akwai dan taje tayi rawa . Misalin 7:00am Raihana ce ta fito da alamun sauri take dan text gareta yau a school nan driver yayi sauri ya shiga mota itama ta shiga amma abinka da k'arfen nasara akayi-akayi mota ta tashi amma taki gashi Aryan ya tafi office ganin zata makara ya sakata fitowa da niyyar taje tahau napep kada ta rasa text d'in,da yake gidansu babu nisa da titi, koda ta k'arasa bakin titi nanma babu napep ko duk wanda yazo zai wuce akwai mutane a ciki gashi tana tsoron ta makara dan minti kadan zata duba agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunta sai kuma tayi tsaki. da sauri ta dan dago kanta dan wani sauti da taji, shuuu wata mota ta wuce ta a sannu kuma motar ta tsaya tad'an fara yo ribas baya dai-dai inda Raihana take motar tayi parking inda mamallakin cikin motar ya zuge glass d'in motar shi sanyin A.C had'e da k'amshi air conditoner din dake cikin motar ne ya buso hancin Raihana inda wani kyakykyawan d'an Fulani black beauty dake cikin motar yace. "Yan mata ina zuwa ne da sanyin safiyar nan?". Ko kallon inda yake Raihana batayi ba illah k'ok'arinta nata tsaida wani empty napep da yake k'ok'arin wucewa ganin haka ya saka saurayin nan kashe motar shi ya fito. "Yana haba yan mata tom in ba zaki shiga motar tawa ba ki fad'amin sunanki da phone number d'inki mana?". Ita dai Raihana bata kalleshi ba Illah k'ok'arin shigewa napep da takeyi da sauri saurayin nan ya koma mota yabi bayan su har saida yaga ashe makaranta zata sannan ya kama hanyar inda zashi. Tun 12:00pm yake zaune cikin makarantar yaga ta inda zata billo danshi fa ta gama tafiya da zuciyar shi kuma yanaji a ranshi ya samu matar aure sai 2:00pm ya ganta tafe cikin nutsuwa shagala yayi da kallonta harta shige cikin motar dake fake kusa da tashi. A sannu driver dake jan motar data shiga ya tada ta shima tashin tashi motar yayi yabi bayansu a hankali yake binsu daf da daf saboda gudun kada su tsere mishi har dai sukaje gida, ganin inda suka tsaya nanne ya nuna alamun gidansu ya sakashi jingina da jikin motar shi had'i dayin hamdala da lumshe idonshi tsawon minti goma ya k'ara sannan ya fito a motar dai-dai gate d'in ya tsaya had'i dayin knocking mai gadi ne ya fito d'an risinawa yayi yace. "Baba ina wuni". d'an sakin fuska yayi ya amsa da. "Lafiya qlau dan saurayi lafiya dai ko? wa kake nema". shiru ya d'anyi dan tunowa da yayi ko sunanta bai saniba sai ya kuma dan nisawa yace. "Bak'on yarinyar gidannan ne data shogo yanzu". murmushi ne ya fad'ad'a fuskar Baba mai gadi yace "Auho Raihana?". cikin zumud'i saurayin yace. "Eh ita dai Baba". nan ya matsa masa ya bashi hanya yace. "bismillah ka shigo". nanya shiga kirjin shi na bugawa yana addu'ar Allah yasa Raihana ta karbi soyayyar shi duk dama sai yanzu yaji sunan ta. Wurin mai gadi ya bashi inuwa kan benci yace. "Zauna anan bari naje na fad'a mata". saurayin yace. "toh Baba" nan Baba mai gadi ya k'arasa cikin gidan tsaye yake a k'ofar da zata sadaka da ainahin cikin gidan Raihana data fito daga kitchen hannunta d'auke da plate ta zubo d'an wake ta kalli mai aikin su tace, "Juli jeki duba mana kina jin ana knocking k'ofa?". Nan Juli ta bud'e mai gadi yace. "Kije ki sanarwa Hajiya k'arama tayi bak'o". Juli ta amsa mishi lokacin Raihana harta zauna ta fara cin d'an waken ta Julin tace "Aunty wai kinyi bak'o". Raihana ta maimaita "b'ako kuma? Kuma yace gurina yazo?". Hajiya Kaka ce data fito yanzu da carbi a hannunta tace. "Toh gurin wa zaizo banson shirmen banza Juli je kicewa Bala ya bude mishi k'ofar parlour Aryan ya shiga, ke kuma kikai mishi ruwa". da to Julin ta amsa inda ta sanarwa Baba mai gadi abinda Hajiya Kaka tace sannan itama ta nufi kitchen dan aiwatar da abinda aka sakata. Raihana kuwa hankalinta kwance taci gaba dacin abincin ta ganin a k'allah da zuwa kiranta da kaiwa bak'on ruwa zaiyi minti 10 Hajiya Kaka tace. "Ba kina da bak'o a parlour ba amma kike zaune har yanzu". tunzura bakinta gaba tayi tace. "Toh Hajiya Kaka nifa ban sanshi ba kuma kiga dawowata daga makaranta kenan ko wanka ma banyi ba". Hajiya Kaka tace. "Toh me kike nufi so kikeyi yayita zaman jiranki har sai kinyi wanka zakije kiji dame yazo in kuma zancen kice baki sanshi bane kije ai zakiga ko wanene". cikin tura baki tace. "Toh amma.....". da sauri Hajiya Kaka ta katseta. "Amma me? kinsan dai banason musu ko?." mik'ewa Raihana tayi taje kitchen ta ajiye plate d'in d'an waken ta wanke hannunta fitowa tayi ta shiga d'akinta ta d'auko wankakken hijab tad'an fesa mishi turare ta saka hijab d'in dogo ne danya wuce gwiwarta nanta shige Hajiya Kaka tana k'unk'uni ta murd'a handle d'in k'ofar ta cikin parlourn su da sallama a bakinta. Saurayin yana zaune shiru kanshi a k'asa da alamun tunani ya tafi jin murd'a k'ofa ya sakashi d'agowa ganin tauraruwar tashi ya sakashi sakin ajiyar zuciya Raihana kuwa d'an tsayawa tayi dimmm tunawa tasan fuskar amma a ina cikin abinda bai gaza second 30 ba ta tuna inda tasan fuskar da mamaki ta nunashi tace. "Kaine?". Murmushi yayi had'i da lumshe ido yace. "Alhamdulillah naji dad'i da kikayi saurin tunani kinga hakan ya nuna min bazan samu wahalar fad'in abinda nazo dashi ba". gujerar dake kallon tashi ta zauna had'i da gaishe shi amsawa yayi cikin sakin fuska sai yaci gaba da magana. "Tun safiyar yau da idona yayi tozali da naki Allah ya jarabci zuciyata da fad'awa tarkon sonki ina fatan babu kowa cikin taki zuciyar yadda zan samu d'amar kundumbala cikin ta nayi shukar fure daban ruwa?". Raihana batasan sa'in da murmushi ya kufce mata ba sai ta saka hannu ta rufe fuskarta. shi kuwa hannu biyu ya saka ya tallafe fuskar shi yace "Masha Allah fatabarallahu Ahsanul kalikin, ashe haka murmushi yake miki kyau d'an k'ara na gani" . k'ara rufe fuskarta tayi shima sai yayi murmushi cikin sigar tsokana yace. "Shikenan tunda rowar murmushin ake mini zan rama". shiru ne yad'an ratsa parlour a hankali ya kira sunanta "Raihanahhh!". har zuciyarta saida ta buga saboda yadda ya kira sunanta da wata irin siga yaja k'arshen sunan "uhmmm". kawai ta iya cewa, shi kuwa cikin nitsuwa yace. "Bawai da shirme ko shiririta nazo miki ba kamar yadda na fad'a miki ganin farko da nayi miki Allah ya jarabce ni da k'aunar ki ni dai sunana Faisal kuma ni ma'aikacin banki ne ni haifaffen garinnan ne ina zaune da mahaifiyata da kannena biyu a gdanmu Allah yayiwa Mahaifina rasuwa shekara biyu kenan sakamakon had'arin mota banzo miki da k'arya ba inhar kin amince inaso na kasance cikin manema auren ki kuma ina fatan na zamo miji a gareki in Allah yasa na miki". Ajiyar zuciya taje tace. "Nima sunana Raihana kamar yadda ka fad'a ina da Yayana ya Aryan muna zaune da kakarmu Allah yayiwa iyayenmu muma rasuwa". sai kuma hawaye ya fara bin fuskarta, cikin rikicewa da tausayawa yace. "Subhanallah sorry My dear kar kiyi musu kuka ai Addu'a ce ta dace dasu ba kuka ba Raihana kici gaba dayi musu addu'a Allah ya jaddada Rahama kabarin su a , insha Allah nida Kaka da Yaya Aryan zamu zame miki madadinsu." haka dai ya dinga rarrashinta da kalamai masu dad'i har sai data d'an sake dashi take maida mishi da martani wata maganar kuma in yayi tayi murmushi badan Faisal yaso ba yayi mata sallama sai dan yaga bata dad'e da dawowa makaranta bane kuma akwai alamun gajiya a tare da ita. Cikin watannin 8 Faisal da Raihana suka shaqu da juna soyayya mai k'arfi ya shiga tsaka ninsu kowa nata yasan Faisal haka Shima duk yan uwanshi sun santa, shi tuni ya matsa da son zai turo iyayenshi itace ke dakatar dashi dan tana son sai ta gama digirinta, amman shi ya nace kullum sai yayi mata magiya. ***************** ************ Lokaci ya d'an ja yanayi ya sauya zuwa yanzu su Zahra ana s, s 3 tuni su Mami da Nana sun murje sun zama cikekkun yan mata masu nitsuwa da kunya, yayinda tuni sunyi nisa a karatunsu na islama dan duk sunyi sauk'a sai bitar littatafai da sukeyi. Zahra kuwa duk da ita k'arama a kansu amman ta fisu cika da murjewa uwa uba gyara da manyance ga gayu da yawan ado da kolliya tuni yawanci yanzu yanayin abubuwanta al'adun shuwa'arab takeyi sabida zama da Anty Fadwa. Zeenat ma yanzu tana primary 6. Sulaiman kuwa tuni ya zama cikekken d'an jarida inda Allah ya bashi sa'a ya samu aiki a k'ark'ashin BBC, shine d'an rahotonsu, yana karb'ar albashishi mai gwab'i,, yayinda kuwa shi ke kula da al'amuran Yusuf nan cikin k'asa, Ibrahim dan Jafar da Sadik ma duk sun gama secondary sun zama yan matasan jami'a, Daga nesa naketa mamakin ganin wani mashahurin canji da ci gaba a cikin garin Girei, gidansu Zahra ya zama tamkar fadar masarauta, an gyara gidan sannan da alama an sayi filin dake kudu da gidan duk an hadeshi da cikin gidan anyi part-part masu rai da lfya, gida dai yayi kyau, daga bakin gate kuwa har yanzu wad'an nan pompunan suna nan inda yaran mak'ota keta zirga-zirgan d'iban ruwa suna kaiwa gida jensu, masallacin k'ofar gidansu ma an k'ara girmanshi da fad'inshi ya zama sabo dal, gashi yanzu anguwar ta k'ara cika over. Da sauri na kutsa kai cikin gidan dan ganin zahirin ya rayuwa ke tafiyar musu ina shiga naji muryar Anty Amarya tana cewa. "Zahra..! Zahra..!. shiru bata amsaba, Mama dake gefenta ne ta kalketa tare da cewa. "Tafa shiga onka." da sauri tace. "To ta gama miki aikin ne?." "Uhumm ai kin santa in tanada wurin zuwa yin aikinta da sauri takeyi ta samu ta rabu da mitata." dariya suka d'anyi Hajja inna dake gefensu kan kujera yar tsuguno hannunta rik'e da jarbine tace. "Wannan yarinya Allah yayita da shegen yawon tsiya kamar k'ork'ota akan mutun." Dan guntun murmushi Anty Amarya tayi hadi da cewa. "Ai zata bari duk randa tayi aure." Ummi ce ta tab'e baki hadi da cewa. "Uhum Allah dai ya kyauta ya kuma rufa mana asiri mu samu mu aurar da ita Lfy." Shiru sukayi baki d'ayansu dan mgnar Ummee tazo da wata sigar. wani irin k'amshi naji yana ratsani da sauri kuwa na juyo, ido na k'ara warewa a kanta, Zahra ce ta fito a Zahranta sai wani irin k'yalli da shek'i takeyi, tasa wasu irin k'anan kaya wadanda tamkar in tayi nishi zasu fashe, dogon wondone Blue Jeans sai yar k'araar riga mai dogon hannu green color, takalminta mai d'an karen tsini lemon green da jakarshi sai wani yadi da na gani a hanunta shima lemon green, gaban Mama ta tsuguna tare da juya mata baya tana mai mik'a mata ribbons har uku tare da cewa. "Ayyah Mama tubke min gashin nan, sauri nakeyi ni kad'aifa ake jira." sa hannu tayi ta amsa tana tattaro gashin da tsulbinshi yayi yawa tare da cewa. "Anya kuwa Zahra kinsa abinda kikeyi yanzu da wannan shigar zaki fita?." mik'ewa tayi tare da tura baki tace. "Kallifa Mama laffaya fa zan d'aura akai, wa zaiga wannan shigar?". Cikin dan fad'a tace. "Keda zakije yiwa Amarya da k'awayenta k'unshi da kolliya mai zai hanaki cire wannan laffayar?." da sauri tace. "Yaseen yau banda k'unshi makeup kawai zan musu." Shiru sukayi baki d'ayansu suka meda kallonsu kan Sulaiman daya shigo yana woya, ita kuwa Zahra part d'in Mama ta nufa kai tsaye ta shiga har cikin bedroom, ita kuwa Mama da sulaima a tare suka shigo parlour dan Yusuf na yake son yin mgna da Maman, suna zama Zahra na fitowa da kud'i a hannunta, kai tsaye gefen Maman ta tsaya hadi da cewa, "Mama ni zan tafi na d'auki kud'i 5k." ido ta d'an waro tare da cewa. "Ke Zahra me zakiyi da kud'i har dubu biyar?." baki ta tura tare da cusa kudin cikin Jakarta tace. "Turarukana fa duk sun k'ara." kai ta jinjina mata alamar taje, yayinda d'aya gefen kuwa Yusuf najin duk abinda sukeyi, Sulaiman kuwa sai harararta yakeyi, ita kuwa ko a jikinta dan kunsan tun tana k'arama bata tsoron Sulaiman, d'an tsalle tayi had'ida, sunkuyowa ta sumbaci goshin Mama tare da cewa. "Allah ya barmin ke Mamana." sai kuma ta juya tana shirin barin parlour tare da cewa. "Bye Mama sai na dawo." har taje bakin k'ofa Mama tace. "Zahra zoh mana ga Hammanku ku gaisa." baki ta tura had'ida cewa. "Kawai kice na gaidashi." kafin Mama tayi wata mgnarma tuni ta fita, ita kuwa tana tafe tana k'unk'uni, "Haka kawai sai kuyi ta cewa a gaisa dashi, al'halin shi ba gaisuwar zai amsaba sai yayi ta kindayawa mutun wasu dokoki da sharud'a kamar wani ubana, yanzu hakama in yaga dama sai ya hanani fitar." Ummi dai da Hajja inna baki suka tab'e suka bita da harara. Ita kuwa tana tafiya tana mita har gidan Anty Fadwa, Cikin dariya ta kalli Zahra hadi da cewa. "Ke kuma keda waye." cikin yatsine fuska ta gaya mata sannan ta d'aura da cewa. "Kuma wallahi babu manyan munafukai sai Adda Mami da Nana, sune kome zasuyi sai sun gaya mishi kamar shine ubansu, mutumin da baya k'asar ni dadintama bai sanniba ban sanshiba, shiyasa bana kula babinsa zalina da yaci a yarintama ina nan! da cikinshi daram wata rana sai na haifeshi." ta k'arishe mgnar cikin tsiwa, Anty Fadwa kuwa dariya sosai takeyi hadida daukar hang bag dinta tare da cewa. "Mu tafi to, Uwar Yusuf, harda wai kinada cikinsa." mik'ewa tayi tabi bayanta tare da cewa, "Allah kuwa Anty randa duk Allah ya kawoshi gani gashi zan rama. " ita dai Anty Fadwa mamkin Zahara da k'arfin halinta da tsiwarta takeyi, duk da kullum cikin yi mata nasiha takeyi kan ta rege tsiwarta, juyowa tayi ta kalli Zahran jin tana tambayarta wacce unguwace gidansu amarya? "Cikin Yola gefen masarauta." ta bata amsa dai-dai lokacin da suka shiga cikin motar Anty Fadwan, suna fitowa gidan a bakin masalkaci suka wuce taron dottawan dake zama a wurin, suna wucewa wani farin dittijo ya girgiza Kai hadi da cewa. "Kai ya Allah ka shirya mana ahlinmu." da sauri wani daga cikinsu yace. "Amin Amin dai malam Liman, domin lamarin yarinyar nan sai du'a'i." wani daga cikine ya kuma cewa. "Yoh aini yarinyar nan har tsoro take bani, domin tana nan kamar iyalan dujal duk wurin biki tana nan, ga dan karen yawo kamar da kariyar farauta akayi ragon sunanta." Malam liman ne ya nisa tare da cewa. "Yoh ai duk sakacin iyayenta ne." cikin kula d'ayan yace. "A a wallahi babu laifin iyayenta ka duba mana sauran yaran gidan duk a nitse suke, itan ce dai tafi k'arfinsu." Haka dai tsoffin nan sukayi ta mgnar Zahra. A cikin gidansu kuwa, tana fita Mama taci gaba da wayarta da Yusuf, inda yake ce mata. "Maman Yusuf." "Na'am Yusuf ya akayi ne?." murmushi ya d'anyi had'i da cewa. "Yauwa Maman Yusuf, kinga k'arshen shekara yazo ko?." "Eh lallai kuwa nima jiya nake tunanin ina son yi maka mgnar gidan marayun nan da asibiti." Ajiyar zuciya yayi tare da cewa. "Yauwa Alhamdulillah jiya na turowa Sulaiman kud'in, toh na gaya mishi ya sayi duk abinda ya dace abinci suture sannan ya biyawa yara 50 kudin makaranta, sannan zakuje asibiti kuje layin yan yoyon fitsari ku dauku nauyin tiyatarsu, sai kuje gidan marayun tare a nuna miki asibitin da nasa a gina a cikin in akwai gyaran da kikeso sai ayi, sannan akwai wani masallacin juma'a da za'a gina a unk'uwarsu Aryan Bayan P, Z na dauki nauyinshi duk dai Sulaiman zai miki k'arin bayani." sai kuma yayi shiru jin abinda take cewa. "Duk yayi ba matsala zamuje asibitin da gidan marayun amman kasan sai da hikima zan samu fitan, Allah ya maka al'barka ya k'ara wadata ya baka mata ta gari." cikin jin dad'i yace. "Amin Amin Ameeeeeeeeen ya rabbil izzati." sannan yaci gaba da cewa. "Sai kuma cocin L, C, C, N sun nema tai maka kona, kan gyara cocin nasu me kikace a kai." ya k'arishe maganar cikin tsigar neman izini, ita kuwa Mama cikin bada umarni tace. "Ai kai ba d'an siyasa bane bare ace kana son k'uri arsu, dan haka zaka iya binsu da ihsani domin ta kyautatawa musulmi kan iya juya ra'ayin arne." cikin gamsuwa yace. "Yadda kikace za'ayi." haka sukayi ta zanta yadda aiyu kan al'khairinshi zasu isa ga jama'a suna cikin hirar ta jefo mishi tambayar. "Wai Babana kam sai yaushe zaka dawone? shin baka kewata ne shekaru nawa ban gankaba baka ganniba sai a woya." cikin sauk'e numfashi yace. "Mama ina son dawowa amman ina tuna Abba sai inji zuciyata ta tsinke gaba d'aya sai inji tsoro ya rufeni jakina sai ya rink'a bani babu al'khairi a dawowata." da sauri tace. "Subahanallahi kul! Yusuf karka sake fad'an haka, kuma kayi k'ok'arin dawowa tunda ka gama kara tunka tintini." Ajiyan zuciya ya sauk'e tare da cewa. "Haka Aryan ma yace kuma ya matsamin dole wai sai nazo auren Raihana, sabida banzo banema aka d'aga bikin da a watannan za'ayi, Aryan yasa aka meda bikin forkon shekara mai zuwa, amman insha Allah zan zo." Cikin jin dadi tace. "Yaushene bikin Raihanan". "Saura wata uku ne kacal." "Kacal nema kai ka gani aini ji nake kamar in jawo watannin, Allah ya kaimu ya kawo min kai lfy." Cewar Mama, "Amin Amin."yace mata daga nan sukayi sallama sannan ta tattauna da Sulaima in da anan yake ce mata Yusuf din yace. "Ya mishi list d'in mutun 12 da suka dace zai biya musu zuwa aikin haji." to nan suka tsara wadanda suka dace. Bikin raihana dai nata gaba towa anata shirye-shirye Yusuf yasa an gyara gidan komai yayi tsab. ******** Sound Africa Shiru garin yayi sabida tsananin sanyin da akayi saka makon ruwan sama da aketa tsugawa harda k'ank'ara, ga dere ya tsala, Duk da yawan hada-hadar da daliban U, C, T, amman yau babu sabida ruwan da akeyi sannan ga dere ya tsala babu motsin komai sai sautin ruwan, Yusuf da ke konce sai yanzu ya samu baccin azaba da wuya ya d'an saceshi, cikin baccin da baiyi nisa, kamar a mafarki kamar a ido biyu, yake ganin abun, ganinshi yayi cikin wani gida mai kyau inda yake tafi da kyar dan mararshi dake mushi azabebben ciwo, wani part ya nufa wanda yafi ko wannen kyau a gidan, kai tsaye cikin parlour ya kutsa kai, ido ya lumshe jin wani irin sassanyar iska da k'amshi mai tsananin dadi, lokaci d'aya sha'awarsa ta k'ara k'arfi ji yake kamar yayita kurma ihu, konciya yasa yayi kan 3 str amman sai ya fasa, ya nufi cikin bedroom kai tsaye bakin gadon yaje kayanshi ya fara cirewa dan niyarshi na son yayi wonka ko zai samu sassaucin abinda ke d'akinshi, gaba d'aya ya cire kayan dagashi sai boxes, ido a rufe ya bude k'ofar toilet d'in, ba tare daya bude idoba ya zare boxes dinma ya rege dashi sai fatar jikinshi, a hankali ya bud'e ido jin motsin ruwa, da sauri ya k'ara waro idonshi waje dan gani wata kekyawar budurwa mai cikar haiba, matsota yayi da sauri yayinda ita kuwa take matsawa da baya-baya, har ta isa jikin ginin inda shima ya iso gareta, ruwa na sauk'a a kansu, mannan k'irjinshi yayi da nata tare da sauk'e wani nannauyan ajin zuciya, hannunshi yasa ya ruggumota, ita kuwa sai kiciniyar kwace kanta takeyi, amman ina kasa, juyoya yayi bayanta na manne a k'irjinshi cikin rawan jiki ya dora hannunshi kan k'irjinta a tare suka saki k'ara ita ihun tsorone shikuwa na jin dadin abinda bai taba samun ya gani bama bare ya tab'a, murza k"irjinta ya farayi da sauri-sauri yayin Yusuf d'inshi ke harbawa kamar zataci babu, zamewa budurwar tayi da niyan zata sunkuya ta gudu, amman sai hakan ya bashi damar matsota sai yake ganin kamar goho tayi mishi,. ai kuwa cikin rawan jiki ya matsota tare da ratsa birnin budurcinta, wani irin ihu budurwar tayi tare da kururuwa da fadar wasu maganganu. A firgice ya farka daga mummunan mafarkin nan da bai tab'a yin makamancishi bama, "Wa iya zubilla suhanallah ya Allah ka tsareni." ya rink'a fada, ido ya zaro lokacin daya kai hannunshi ya shafi boxes d'inshi da yaji a d'an jik'e ,da sauri ya mik'e cikin rawar jiki ganin tabbas rlxng yayi abinda bai taba yiba duk da k'arfin sha'awarsa, Ido ya rumtse da k'arfi yayinda zufa ke tsatstsafowa duk ta inda hudar gashi yake a jikinshi, a zabure ya mik'e tare da bud'e idonshi da jin abinda budurwarnan ke gaya mishi, da k'arfi yasa hannunshi duka biyu ya.......! *By* *GARKUWAR FULANI* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* *Page 2⃣3⃣* *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Yatsunshi yasa cikin kunnenshi ya toshe da k'arfi, tare da jujjuya kai cikin rawan jiki da tsananin firgita murya na rawa yake girguza kai tare da cewa. "Kiyi hak'uri ki gafarce ni." Sai ya kuma rumtse ido, lokaci d'aya kuma ya bud'esu tare da cusa kanshi cikin cinyoyinshi, dan har yanzu in ya rufe idonshi ganin abin yakeyi kamar a majigi, ga sautin muryarta dake ratsa zuciyarsa har yanzu yana jin sautin kukanta da kalaman da take gaya mishi lokacin da yake kusantatarta a mafarkin. Haka ya zauna cikin wannan yanayi har saida asubar fari ta gabato, sannan ya samu bacci ya fara saceshi, baccin 40 minit yayi mai cike da mafarkai kuma duk da waccar budurwar yadda take cikin halin wuyar abinda ya mata, da kyer ya samu ya mik'e jiki duk a mace, wonko yayi da ruwan d'umi wai ko zai samu kuzarinshi ya dawo jikinshi amman sam abin yaci tura haka yayi wunin wannan ranar sukuku sai tarin bak'in cikin da yakeji. Zaune suke cikin bedroom din Abba, ita tana ninke yan k'ananun kayanshi data wonke mishi shi kuwa yana duba wasu takardune da ta rula duk hankakinshi a kansu yake, dan haka ta barshi saida ya gama, taga ya jawo cup ya zuba tea din data ajeyi mishi, ganin haka yasa ta mik'e tare da karb'ar cup d'in ta k'arisa hada mishin, sannan ta zauna gefenshi, cikin kula ya maida hankalinshi gareta ganin alamun tana buk'atar lokacinshi, ido ya tsura mata, da sauri ta d'ago kanta jin alamun idanunshi na yawo a jikinta, suna had'a ido ya d'aga mata girarshi duka biyu tare da cewa. "Ya dai Maman Yusuf me kikeson gayawa Abban Yusuf ne?." kallonshi tayi cikin sauri da tsananin mamaki a d'aya sashin zuciyarta kuwa farin cikine kamar ya kasheta, dan tun da ya kori Yusuf bai sake kiranta da Maman Yusuf ba duk da dama can sai in yana cikin shauk'i yake mata irin wannan salon, toh gashi yau kuma har yana kiran kanshi da Abban Yusuf, lokaci d'aya taji mikin zuciyarta ya tashi ido ta lumshe tana jin hawaye masu zafi yana tsatstsafo mata, gaba d'aya sai yanayinta ya sauya, shi kuwa Abba ido ya lumshe tare da jawota jikinshi dan a zatonshi ko kunya taji dan sigar da yamata mgna dan sigace ta musamman a tsakaninsu, itama tana jin ya jawota ta lafe a jikinshi tana mai cewa. "Abban Yusuf." "Na'am Maman Yusuf ya akayi ne?." cikin tsananin farin cikin gani wani gagarumin sauyi ya samu tace. "Sulaiman ya gaya maka cewa ya biya mana umrah nida Anty Amarya ko?." Kai ya jinjina tare da cewa. "Hakk'un ya gaya min, yace har ya gama muku komaima, da zai hada da Umminshi to yace Aliyu ya hanashi sabida kar abar gidan ba kowa, ya bari ita ya biya mata aikin hajji." cikin jin dadi da tsarin da Sulaiman ya fitowa Abban, ta yadda bazai gane Yusuf ne yake musu komaiba, dan in ya sani zai hana. "Eh haka dai nima yacemin." "Toh kin gama shirinki kenan tunda yace min tafiyar saura kwana 5." "Eh na gama yanzu kam ranar kawai muke jira." kai ya jinjina alamar gamsuwa sannan yaci gaba da cewa. "Naso ace tare zamu tafi, domin kin sani sam bana jurar kiyi nesa dani, sai nayi ta faman azumi nake samun nitsuwa, toh har nayi niyar zan biya kud'in mu tafi tare sai kuma aka turomin wani case daga Sokoto kuma murd'iya akaso yi shiyasa aka turoshi har nan, to tafiyar dole ta kamani zuwa sokoton shiyasa kawai na hak'ura." kai ta jinjina tare da cewa. "Abban Yusuf baka sufa yaci ace yanzu dai kam ka samu canji a irin yanayin halittarka ta k'uruciya, amman ina kai dai kullum kar ayi nesa da kai, mutun harda jikokinshi, ai yanzu sai kabarwa yara." Ido ya lumshe tare da cewa. "Toh ya zanyi haka Allah yayini lafiyeyye." ya k'arishe maganar cikin sigar jawota zuwa gareshi. washe gari kuwa tana komawa bank'arenta ta samu Zahra tana ta kiciniya a kitchen, da yake Anty Amarya ta bawa Zahra Maman Yusuf d'in ita keyi mata duk wani abinda y'a zatayiwa uwarta, tunda ita ga Mami na tayata, Ummi kuwa ga Nana da Zeenat, tana shiga bedroom Zahra na biye da ita a baya, bakin gado ta zauna ita kuwa Zahra konciya tayi gefenta tare da jawo wayar Maman tana wasa dashi, "Goggon Abba kin gama mana breakfast din ne? kin san yau Jumma'a Abbanku zai fita da wuri." gyara konciyarta tayi tare da lumshe ido cikin muryar shogob'a tace. "Eh na gama Mama tun k'arfe hudufa na tashi." kai ta jinjina tare da cewa. "Sannu Goggon Abba dadina dake aiki baya baki tsoro, me kika dafa mana ne?." da sauri tace. "Doya da k'wai na soya sai tea dana tafasa sannan nayiwa Abba d'umame da kunun gyad'a nasan yana son d'umamen." "Toh kin kaiwa Hajja inna nata ko." tura baki tayi tare da cewa. "Hegiyar tsohuwa na kaimata shine ta tara min wonkinta dan taga Abba na wurin wai in yi mata kuma kin san ni bana son wonke atamfa nauyin tsiya garesu." dariya ta d'anyi tare da cewa. "Kawosu zan wonke mata ki huta abinki, tunda anjima ma zaki shiga kitchen yin aikin lunch." cikin jin dad'i ta gyara konciyarta tare da cewa. "Yauwa Mamana to bari in d'anyi bacci kafin 9:00 Am sai in tashi." da sauri Mama tace. " A a tashi tukun, kin kaiwa su Iya shatu nasu abincin ne?." "Eh na kai musu." ta fad'i tare da lumshe ido alamun baccin zatayi. Ita kuwa Mama mai ta shafa tare da d'an gyara fuskarta tayi kolliya irin ta manya sannan ta sanya wani tattausan les mai d'an karen kyau da tsada ta fito ras da ita, har ta juya zata fita ta d'auki break d'in Abba sai ta kuma dawowa woyarta dake hannun Zahra ta zara, wacce har ta fara bacci jin an tab'ata yasa ta d'an juya tare da bud'e ido ganin Mamace yasa ta maida kai ta konta, ita kuwa Mama zama tayi a bakin gadon sannan ta kira number Yusuf. South Africa yana tsaye gaban mirror hannunshi rik'e da turare yana fesawa yaji kiran Mama ya shigo wayarshi, dan wayar da yake magana da ita ta dabance da ita kad'ai yake kiranta, da sauri ya ajiye turare tare da d'aga woyar sannan ya juya ya nufi parlour yana cewa. "Amincin Allah ya tabbata gareki Maman Yusuf, barka da safiya." cikin jin dadi tace. "Barka dai Yusuf d'in Abba." da sauri yace. "Allah ko Mama harda Abba ni Yusuf d'inshi ne?". "Sosai ma kuwa kai Yusuf d'inshi ne." ta fad'a cikin jin k'aunar yaron nata, shima cikin jin salama yace. "Maman Yusuf gaya min ya akayi?." Ajin zuciya ta sauk'e tare da cewa. "To al'bishirinka." "Goro fari k'al." "Wanne irin goro?." "Mama in albishir d'in yayi dad'i sosai to, goronki sai gani gaki, fata na dai Allah yasa Abba ya yarda zakuje umrar kuma bazai bikiba, kinga nan zamufi sakewa." cikin jin dadi tace. "Alhamdulillah ya barni kuma bazai jeba shima jibi zai tafi sokoto zaiyi kusan kwana goma kuma a can, sannan mukuwa saura kwana biyar mu taho." Dariya yayi cikin jin dad'i yace. "Alhamdulillah shirinmu zaiyi dai-dai muma saura kwana hud'u mu wuce danma ina jiran Malam Jabeer ne yau yake hanyarshi ta zuwa, in yazo zamuyi mating da k'ungiyar Polo ta waste African, in mun gama zamu wuce saudi'a d'in sannan in munyi umrah mun gabama komai zamu wuce dubai domin akwai wani zama da zamuyi na tattauna yadda world polo zata kasace na shekarar da zamu shiga." Gyara zama tayi tare da cewa. "Alhamdulillah, fatana Allah ya baku sa'a, to Amman wai sai yaushe ne zaka dawo Nigeria na gaji da wannan yawon naku ya kamata ka dawo ka yi k'ok'arin yin aure fa, ga Sulaiman da yake kusa duk sanda akayi mishi batun aure sai yace ai kaine babba sai kayi aure da wata taran daka fishi Kafin shima yayi." dariya ya d'anyi sannan yace. "Ba damuwa Maman Yusuf in munje daga Dubai tare zamu dawo Nigeria da Malam Jabeer." hamadala tayi tare da cewa. "kai Alhamdulillah toh Allah ya kaimu." "Amin Amin Ameeeeeeeeen ya rabbil izzati." ya fad'i cikin jin dad'i sannan sukayi sallama. Malam Jabeer na sauk'a a birnin Cape Town da awa biyu suka shiga meeting da k'ungiyar, African Patrons, inda suka nemi da sayar Yusuf, Amman wannan karon malam jabeer yak'i amincewa domin, shima yana da burin Nigeria zata shiga gasar polo da za'ayi ta duniya baki d'aya, shiyasa yayi musu al'k'awarin yadda bai basu hayanshi ba to babu k'asar da zai bawa, sannan kuma yayi musu al'kawarin wani karon zai basu hayanshi. Da wannan sukaji dadi sannan suka sa hannun kan takardar neman shiga gasar polo ta duniyar da Nigeria keson yi, daga nan Yusuf ya harhad'a duk wani abin buk'atarsa, domin daga can zai koma k'asarshi dan yin N,Y,S,C d'inshi dan bai samu yayi ba dan uzururrukan polo da yake fama dasu karatunma sai dan tsananin naci ya samu yayi. Suna gama shirin komai ranar talata jirginsu ya d'aga zuwa k'asa mai tsarki. Washe gari ranar laraba Mama, Anty Amarya, Sulaiman, suma suka iso inda masauk'insu ya zama d'aya, kasan cewar isar dere sukayi, yasa basu hadu da Yusuf ba dan sukuwa a lokacin suna masallaci, Sai da gari ya waye suma su Mama sunje sunyi sallan asuba a can sun dawo kenan suna masauk'insu, Ita da Anty Amarya d'akinsu d'aya, Sulaiman kuwa shi d'aya, Yusuf kuwa da malam Jabeer d'akinsu na saman na sulaiman, kuma d'aki d'aya suke Malam Jabeer kuwa yayi hakane dan k'ara kusanci da karantar Yusuf. Bayan sun dawo da kamar minti talatin kiran sulaiman ya shiga woyarsa, da sauri ya d'aga tare da cewa, "Kana ina ne nafa fita yanzu naje naga masauk'inku a rufe." "Eh yanzu muka dawo ai shigowarmu kenan na kiraka." "Ok gani nan zuwa". ya fad'i tare da katse kiran ya juya ya kalli Malam Jabeer dake karatun k'ura'an cikin sassanyar sauti. Mik'ewa yayi tare da komawa gefenshi ya d'an rusuna, had'i da cewa. "Bari inje inga Maman Yusuf." kai ya gyada mishi alamar to. Cikin sauri ya fita, sauri-sauri gudu-gudu haryana taka step din bibbiyu, yana sauk'a yayi kicibis da Sulaiman dake shirin haurawa, cikin farin ciki da tsananin kewa suka ruggume juna, wani irin ajiyar zuciya Yusuf ke sauk'ewa a jere a jere, sai sun saki juna sai su kuma ruggume juna sunyi haka kusan sau 3 sannan, cikin tsananin doki Yusuf yace. "Ina Maman Yusuf?." cikin dariya da farin ciki Sulaimam ya jawo hannunshi suka juya suka nufi masauk'insu Maman tare da cewa. "Itama kwana tayi batayi bacciba, motsi kad'an tace kiramin Yusuf yazo in ganshi mana." Shiru yayi dai-dai sanda suka shiga tsakiyar parlour, dan jin Yusuf yana ta kiran. "Maman Yusuf! Maman Yusuf ina kikene?. da sauri ya k'arisa bakin k'ofar mashigar bedroom d'in inda ya haggo mamanshi tsaye cikin cikar haiba hannunta rik'e da carbi, ta tsaya cir a wurin kamar wacce aka dasa, sai idanun data tsurawa Yusuf d'in nata da tayi, ji takeyi duk duniya babu wanda ya kaita farin ciki ji takeyi babu uwar da ta kaita son d'anta ji takeyi babu uwar da ta fita iya haihuwa kamarta gani take duk matasan duniya babu kekyawa kamar Yusuf d'inta, wani irin kyau taga ya k'ara da girma da cikar haiba da zati cikar surarsa ta d'a namiji duk ta bayyana, kallonshi takeyi tamkar matashin balarabe, sosai yayi kyau da shigar da yayi ta jallabiya skay blue sai takalmi da hular tab'a kaji hadisin daya saka ya rufe sumar kanshi wanda shiya hana Mama ganin irin wani ja'irin aski dake kanshi, sai sajenshi d'aya konta yayi luf a farar fatarshi, sai d'an k'aramin bakinshi mai d'an fad'i da siraran lips enshi jajaye hancishi zuwat har kan baki gashin girarsa yayi luf a konce zirit dashi, inda farinshi ya k'ara fitowa sosai. Anty Amarya ce dake bayanta tasa hannu ta d'an turata gefe ta samu hanyar fisa sannan ta jawo hannunta zuwa kan kujera, yayinda Yusuf yataho da sauri yana zuwa sai kawai ya durk'usa da k'afafu duka biyu tare da konciya kan cinyoyinta ya kife k'irjinshi hannu yasa duka biyu ya kamo nata hannun ya d'aura tsakiyar kanshi, kawai sai ya tsinci kanshi da zubda hawaye masu zafi, itama Mama hawayen take zubdawa, Sulaiman kuwa shima rab'awa gefen Yusuf yayi yana zubda hawaye, Anty Amarya kuwa dariya takeyi yayinda hawaye ke bin fuskarta tare da cewa. "Kallesu tsoffi dasu fuskaki duk saje da gemu k'atti daku kun wani konta a cinyarta kuna kuka, ke kuma Maman Yusuf harda biye musu kina kukan." sai ta kuma share hawayenta ta Kalli Yusuf daya zuba mata ido tare da cewa. "Anty ai kema kukan kikeyi." dariya ta kuma still kuma hawaye na zubo mata don sosai tausayin Yusuf da Mamanshi ya kamata sai take tuno ranar da aka koreshin, tun yana d'an shekara 18 gashi yanzu a k'alla shekaru kusan kenan 8, Cikin sanyin murya tace. "Yusuf kalli Mamanka fa kuka take tayi tsawon shekarun nan, sannan yau da ya kamata tayi dariyarma kuka kukeyi." tasowa yayi da sauri tare dasa tafin hannunshi ya share mata hawayenta sannan ya mik'e tsaye cikin bud'a kafad'unshi yace. "Maman Yusuf kalli Yusuf d'inki fa ya girma ko?." dariya tayi cikin jawo hannunshi tace. "Yafa girma saura aure." dariya sukayi baki d'ayansu, sannan Sulaiman yace. "Alhamdulillah yau Maman Yusuf taga Yusuf d'inta. shafa kan Sulaiman d'in tayi sannan ta jawo Yusuf jikinta kamar yaro k'aramin hannunta ta d'ora tsakiyar kanshi tare da cewa. "Allah ya muku albarka ya d'aukaku cikin dukkan lamuranku." "Amin Amin."sukace baki d'ayansu, Ita kuma sai tasa hannu ta cire hular kan Yusuf tana cewa. "Bari in gani ko kan Yusuf na yayi furfura tunda ya dad'e baiji d'umin hannun Mamanshi ba." dariya suka d'anyi, ita kuwa askin kanshi ta zubawa ido, wani irin askine mai azabar kyau ga matasanmu na yanzu yana d'aya daga cikin abinda yasa matasa ke sonshi, askine da an yad'e gefe da genfen kashi zuwa har k'eyarshi sai kuma daga goshinshi zuwa d'an tsakiyar kanshi ya bar gashi da tsawo har ya konta ta gefen daman kanshi yayi bak'ik'k'irin sai sheki yakeyi, hannu tasa ta ja gashin, har saida ya d'anyi tsalle tare da yin k'ara. "Wash Maman Yusuf zafi." "Eh ai na sani da zafi so nake ka aske wannan gashin ya koma kamar sauran." baki ya d'an turo tare da dan zaro ido yace. "Maman Yusuf in aske kuma?. "Eh ko akwai matsala ne in ka asken." da sauri yace. "Ashe kin gane wlh in na aske ciwon kai ke damuna duk sanda na yi gasar Polo to shiyasa nake dan barinshi, kuma ai ina rufe kayin da hula babu mai gani." Kai ta jinjina duk da bawai ta gamsu bane, sannan kuma tasa a ranta in ya koma Nigeria zata sashi ya aske, shi kuwa cikin son badda zancen yace. "Maman Yusuf ina Abba na ya labarin kaka inasu Goggo Aisha, dasu Anty Madina." Cikin jin dadi tace. "Duk sunce a gaidaka." da sauri yace. "Harda Abba na yace a gaidani?." kai ta jinjina cikin sanyi tace. "Shima zai fad'a wata rana in sha Allah zai ce a gaidaka." Murmushin da yafi kuka zafi yayi domin mgnar Mama ta nuna banda Abbanshi a cikin gaisuwar, kai ya juya gun Anty Amarya yace. "Anty ina tsohuwarkin nan mai rigima duk da ko jiya munyi waya da Uncle Gambo ya hadani da ita." murmushi tayi tace. "Ayyah Tattina tana nan Lfy tace in gaya maka fa kai take jira kaje a daura aure." Dariya sukayi baki d'aya, sai ya kuma kalli Sulaiman tare da bashi hannu suka tafa ido ya kashe mishi tare da cewa. "Ya dai dan jarida darajar surutu ya su Bashir inasu Ja'afar, dasu Mami iyayen mannin hauka Nana uwar koinene bare yanzu an girma?." "Duk suna lfy sunata kewarka". cewar sulaiman. Haka nan sukayi ta ihara yana tambayar yan uwa da abokan arzik'i, har saida azahar yayi sannan suka fita shida Sulaiman sukaje gun Malam Jabeer suka tafi masallaci a tare, suma su Mama suka tafi. Washe gari da safe Malam Jabeer yazo ya gaida Mama inda tayi ta mishi godiya da dawainiyar da yakeyi da Yusuf d'inta. Yusuf da su Mama kuwa yawanci ko yaushe suna tare sai tafiya masallaci ke rabasu shi da Sulaiman da Malam Jabeer su tafi tare, Anty da Mama kuwa suma su tafi tare, inko zasu shiga kasuwa sayayya sukan rakaya tare wani lokacin harda Malam Jabeer. Kwanaki sun d'an ja sunci kwana goma cikin sati biyun da zasuyi, tuni sun je madina har suna dawo cikin Makka. Yusuf ya sake sosai farin ciki na ratsashi yana cikin yan uwanshi a d'aya gefen ga Abdul-kareem da suka samu shima ya iso makka. Yau Asabar dai-dai da su Yusuf sunyi kwana 11 su Mama kuwa 10, kasan cewar jiya jumma'a kusan a harami suka kwana suname basu dawoba sai bayan sallan asuba, inda suka bar malam Jabeer kuwa a can, suna dawowa kowa yayi d'akinshi dan yin ramuwar bacci, Sai 9:00 Am duk suka tashi, Mama da Anty Amarya duk wonka sukayi tare da shiryawa domin daga masallaci zasu biya kasuwa su d'anyi sayayyar da ba'a rasaba, ganin sun gama shirin komai yasa Mama ta kira Sulaiman tace ya sauk'a ya samo musu abinda zasuci, to yace mata tare da shiryawa sauri-sauri ya sauk'a samo musu abincin. Yusuf kuwa sai lokacin ya tashi daga baccin kasan cewar bai samu ya rumtsa da wuriba sabida yanayin mood d'inshi da yaji yana canzawa alamar sha'awarsa na motsawa ba sassauci, ya rasa dalilin hakan tunda sukazo yake jin abin na yawan damunshi, tsaki ya d'an ja tare da janye blanket d'in da yake ciki, cikin kasala ya tashi zaune tare da zuro k'afafunshi k'asa inda ya taka tayis da sauri ya jawo takalmanshi ya saka dan jin wani irin azabebben sanyi daya ratsa fatar k'anshi, wanda yayi sanadin harwar da jikinshi yayi ya mik'e tar dashi, lips enshi ya had'e duka biyu ya taune ta ciki tare da mik'ewa tsaye, mik'a yayi har saida gabbanshi suka bada sautin k'as-k'as, hannu duka biyu yasa yana gyara zaman Yusuf d'inshi cikin boxes da yake jikinshi, sunkuyar da ido yayi tare da kallon kanshi yayi murya can ciki-ciki yace. "Jarabebbe kawai kana hanani sukuni da konciyar hankali." sai ya kuma juyowa da sauri dan ganin kamar motsin mutun kan gadon Malam Jabeer, sauk'e ajiyan zuciya yayi ganin Malam Jabeer din baccinshi yakeyi, kai tsaye toilet ya shige. yana shiga Malam Jabeer ya gyara konciyarshi tare da yin murmushin furucin Yusuf, yake cewa, "Hmmmm ai ni tun yadda nake ganin dawakai suke tsoronka da zabura sanda duk ka hau kansu nasan irin halittarka suna jin namiji ne a jikinsu shi yake tsaburar jikinsu shiyasa suke sukuwa kamar zautattu, k'ok'arin da zamuyi kawai kayi aure." haka dai yayi ta zancen zuci har yaga fitowar Yusuf ganin ya fito sai yayi maza ya lumshe idonshi. Yusuf kuwa shiryawa yayi cikin yadin mai bala'in kyau yadin shara-shara orange color yayinda akayi mishi aiki da surfani yellow rigar ta zauna a jikinshi d'as dashi hularshi yellow sai takalmarsa suma yellow imaginin yadda farin mutun zaiyi kyau cikin irin shigarnan, gyara zaman hularshi yayi tare da daukar woyoyinshi ya zura a aljihu turare mai sanyin k'amshi ya fesa tare jawo laptop nashi ya sakata jikin change sannan ya dauki A T M card nashi ya fita a hankali waishi karya tashi malam Jabeer, kai tsaye gunsu Mama ya nufa. A parlour ya samesu baki d'aya, kan chainis carpet suna karyawa gefen Mama yaje ya zauna tare da cewa. "Barka da hantsi Maman Yusuf." "Barka dai Yusuf sai yanzu ka tashi ko?." "Eh Mama bana jin dad'i sosaine." Cikin kula Anty Amarya tace, "Subahallahi meke damunka? lallai naga tun a hanyar dawowarmu kaketa ciccije lips." Ba tare daya tuna komaiba yace. "Marata ke yawan damuna wallahi nasha magani har na gaji amman a banza in ya tashi min kamar zan mutu gaba d'aya bana sanin abinda nakeyi." "Kaje ka duba likita kuwa?." cewar Sulaiman yana mai mik'awa Yusuf d'in ruwan tea, karb'a yayi tare da cewa. "Uhumm kai dai bari, sam wannan ciwon baya jin magani." cikin kauda kai Mama tayi maganar zuci. "Uhumm ta yaro kyau take bata k'arko." A a fili kuwa sai cewa tayi. "Baka dai samu asalin maganin cutarka ba." da sauri Yusuf da Anty Amarya suka zuba mata ido, ita kuwa yi tayi kamar bata san dasu a wurinba, dan gaba d'aya tasan Yusuf irin halittar Abbanshi ya gado a kan komai, Sulaiman kuwa dariyar ciki-ciki ya rink'ayi. cikin jin kunya Yusuf ya kuma kallonta ya bud'i baki da niyar zaiyi magana kenan sai wayarta dake tsakaninsu ta fara ringing, tab'e baki yayi tare da kauda idonshi dan ganin sunan Goggon Abba na yawo a screen d'in tabbas yasa Zahra ce dan haka Mama dasu Abban ke kiranta, shiru sukayi suka zubawa Mama ido suna sauraron abinda take cewa. "Lafiya lau Goggon Abba ya su Mami." sai ta kuma yin shiru na second 15 sannan tace. "Antynki lfyarta lau gatama tana jinki." sai ta d'an ciro woyar tare da sata hands-free. da sauri Yusuf ya lumshe idonshi dan jin sautin muryarta, ita kuwa cikin sanyi tace. "Antyna ya ibada." "Lfy lau Tinana munata kewarki, duk kuna Lfy ko?." cikin tura baki tace. "Hmmm suna dai Lfy amman wlhi ni kam bani da lfy, na gayawa Mami ta gayawa Daddy ya kawo min mgnani muguwa tak'i fad'a wai ni inje in fad'a da kaina mana wai ita ba yar aikena bane." Murmushi Anty tayi tare da cewa. "To meke damunki Tinana?." shiru tayi kamar bata jitaba, Mamace ta kuma cewa. "Hello Goggon Abba kinyi shiru bakya jinmu ne?." Cikin yin k'asa da murya tace. "Ina jinku ga Mami ta gaya muku." sai ta mik'awa Mami wayar ita kuwa amsa tayi tare da cewa. "Hello Mama ya ibada yasu Hamma Yusuf, kice muna gaidasu." "Lfy lau Alhamdulillah, zasuji, Mami wai meke damun Zahra d'in ne da bazaki gayawa Daddynba?." Cikin dariya tace. "Mama wai nononta ke ciwo ga zazzabi kullum dashi take kwana, tace min nonon yayi jazawur sannan yayi tauri wurin sai shak'i yakeyi, shine wai dole sai dai ni inje in gayawa Daddy, har zanje sai na fasa." gaba d'aya Yusuf kam kirjinshi ne ke duka a saba'in yaushe Zahra ta girma harda nono sannan meyasa nononta ciwo, ko dai wasu garadan ne ke lallatseta?, Sulaiman shima shiru yayi yana cin abincinshi, Anty Amarya kuwa sai kallon woyar takeyi, cikin kauda kai Maman tace. "Toh meyasa kika fasa in bakije mata wa zai je mata karfa ki mantafa kece babba." cikin kufula tace. "Wallahi Mama har zanje sai tace min wai yanzu dan Allah Mami bazakiji kunyaba ta yaya zaki gayawa Daddy Nono na ciwo, gskya lamarinki da gyara ayi mace bata da kunya wai sai an tashi ace itace bata da kunya, alhalin mune marasa kunyar gidan, nikuwa shiyasa da ta gaya min haka na fasa zuwan." fizge woyarta tayi tare da cewa. "Mama ai ba k'arya nayiba tunda gashi yanzuma ni dai ban fad'aba itace ta fad'an." Cikin dariya Anty Amarya tace. "Toh keda kikeso amiki alfarma kuma kina musu tsiwa ai gwara data fasa d'in kyayi ta zama da ciwonki ai yar tselen uwa mai tsiwar tsiya." baki ta d'an tura cikin yin k'asa da murya alamar tsananin jin kunya tace. "Mama wallahi ciwo yake min sosai har zazzabi yake zubamin gaba d'ayansu biyu sunyi jazir koya na motsa sai inji suna min zafi gashi sunyi tauri kuma kamar k'ara girma sukeyi ban saniba ko kumb'uri ne oho, kuma bakin yafi min zafi dole na dena sa bireziya sai riga mara nauyi, dan Allah kice Anty ta gayawa Daddy, kuma kartace nice, sannan tace ya bawa ya Ibrahim maganin shi zai bani." Cikin sauri Mama tace. "To zata gaya mishi, shike nan ko?". cikin jin dad'i tace. "Eh to ba shike nanba kam, saura batun tsarabata me kika saya min?." "Ba kince yan kunne kikesoba ?". "Eh". tace cikin sauri "To ai na saya miki ke dasu Mami duka?." dariya ta d'anyi tace. "Toh dame zaki k'ara min?." da sauri tace. " a a aini kam na gama sayayyata." baki ta tura tare da cewa. "Ni wallahi ina son laptop kuma ki samomin laffaya ko guda uku asalin na Indian sari da turaruka." dariya tayi tare da cewa. "Oh ho ban miki Al'k'awariba amman ga HAMMA YUSUF dinku ki gaya mishi." tana fad'in haka ta mik'a mishi wayar, ido ya zubawa woyar kamar bazai karb'a ganin yadda take mik'o mishi yasashi mik'o hannu ya karb'a garin amsar ne kuma ya cireta a hands-free d'in , Cikin sanyin jiki da kasalar da muryar Zahra da jawabin ciwon nononta ya sauk'ar mishi ya manna wayar a kunne sannan yayi shiru, ita kuwa sai cewa tayi. "A a Mama ba sai kin bashiba ki dai rok'ar mishi dan Allah ya saya min laptop kinga mun kusa fara Jami'a sannan muna son kayayyaki Allah ko Mama da zamu samu harda mota mukeso." jin hirarsu Anty suna dariya sai tayi zaton suna jintane itan sukewa dariya sai taci gaba da cewa. "Mama karku manta maganar Brest nafa, Allah Mama sai kinga yadda sukayi nifa tsoro nakeji kar ya zamarmin brest cancer gaba d'aya sunyi red sai kan nipples d'in ya tsuke shima wani lokacin sai yayi tamin k'aik'ayi, in ina sosawa dad'iiiihhh in na bari kuma sai yayi tamin zafiii." Ido ya lumshe da sauri tare da gyara zamanshi dan kar joystick d'inshi ta fallasa halin da yake ciki, numfashi ya sauk'e a hankali tare da cewa. "Uhummm." kawai sai ya katse kiran tare da zura wayar a al'jihunshi dan a zatonshi sai yaji kamar wayarsa ce. Duk sunci abinci amman ina Yusuf abu ya gagara sai sautin mgnarta yake tunawa inda take cewa, "Kan nipples d'in ya tsuke sai yana min k'aik'ayi in na sosa sai inji dad'iiihh." yana tuna haka sai yaji duk ilahirin tsikar jikinshi sun mik'e, lokaci d'aya kasala ta rufeshi ya kasa cin komai sai dabino, a haka suka fita. Ganin lokacin salla yayi kai tsaye masallaci suka je saida aka idar da sallan azahar sannan suka fito suka nufi kasuwa, Sayayya suka rink'ayi yan k'ananan abubuwan da baza'a rasaba, daga k'arshe suka shiga shagon saida woyoyi dasu laptop, inda anan suka samu Malam Jabeer da Abdul-kareem Can daga gefe su Mama suka zauna inda Malam Jabeer da Abdul-karem sukaje suka gaidasu sannan su kuwa suka shiga cikin shagon a tare, woyoyi guda biyar Yusuf ya saya sabbi dal Kira iPod sabbin yayi sannan sai laptop d'aya tak, Malam Jabeer ma laptop dinshi ya canza shiko Abdul-kareem waya yasaya guda biyu, bayan sun gama biyan kud'i. suka fito a jere, sunzo gab bakin shagon suka tsaya tare da juyowa dan jin wani saurayi na kiran Yusuf. "Ikon Allah wannan kamar Baraden Adamawa nake gani ko?." cikin murmushi Yusuf ya mik'a mishi hannu tare da cewa. "Eh." murmushi saurayi yayi cikin tsananin happy yace. "Alhamdulillah ina d'aya daga cikin manyam fans naka sunana A S Butu." fadad'a murmushi Yusuf yayi tare da cewa. "Ikon Allah A, S, Butu kaine kaga kuwa sam ban gane kamanninka ba saida ka fad'a, gashi kuwa ko jiya mun gaisa a instagram ko?." Cikin jin dadin Yusuf ya ganeshi yace. "Lallai anyi haka." sai ya kuma kalli su Malam Jabeer tare da basu hannu, juyowa Yusuf yayi jin muryar budurwar dake gefen A, S, Butu tana cewa. "Ina yini?." Da "lfy." ya amsa ganin yadda take mishi wani irin shu'umin kallo, har ya juya zai fita A, S, Butu yace, "please one pic mana." yana fad'in tare matsoshi yana cewa budurwarnan, Sis d'aukemu." "To" tace tare da matsosu ta d'aukesu d'aya sannan ta k'ara matsowa tayi musu selfie harda ita, juyowa tayi cikin sanyi ta kuma matsoshi gab da gab tsawonta ta mike ba tare daya saniba kawai yaji ta d'an zame hular kanshi baya juyowa yayi a zafafe, sai tayi maza ta had'a hannunta biyu alamar neman afuwa cikin sanyi tace. "Kafi kyau in ba hula." juyawa yayi fuska a hade ya bi bayansu Mama, ita kuwa A, S Butu ne ya rik'o hanunta tare da cewa, "Karki sake yin haka ba kyau." Baki ta d'an tura tare da cewa. "Kayi hak'uri Yaya kasan bana iya boye son abibda nake k'auna duk k'ank'antarshi bare kuwa Yusuf kasan shine burin rayuwata ina sonshi shiyasa yau nake jina duk duniya babu wanda ya kaini farin ciki." Cikin lallaishi da tayata murna yace. "In sha Allah burinki zai cika." Su kuwa suna kowa Malam Jabeer da Abdul'kareem duk suka wuce masauk'insu shiko Yusuf yabi bayansu Mama, a parlour suka zub'e abubuwan da suka saya, Nan Yusuf yake cewa. "Ga woyoyin nan Mami, Nana, Ibrahim, Sadik, da Jafar duk a basu kowa da sunashi a jikin tashi." Cikin jin dadi Mama da Anty sukayi ta mishi godiya sai kuma Mama ta jawo laptop d'in tace. "Wannan kuma na Zahra ne ko?." sai da ya mik'e tare da juyawa zai fita yace. "Oh oh wannan na Raihana ce ita zaku kaiwa." kafin Mama tayi magana ma har ya fita. yana fita harami ya koma, sai bayan sallan isha'ih ya nufi gida, bai biya gunsu Mama ba don yasan, ya barsu a can harabi harda Malam ma yana can dan haka shi kad'ai ya koma yana shiga wonka yayi tare da shirin bacci dan rabonshi da bacci tun shekaran jiya, yana gama shirin baccinshi ya konta cikin sa'a bacci mai dadi ya debeshi. Misalin k'arfe 1:00 Am dere na saudiya dai-dai 11:00 Am na Nigeria dere ya tsala yana cikin baccin yaji sautin kiran woya na addabarshi, cikin bacci yayi juyi tare da toshe kunnenshi da pillows, amman ringing d'in ya hanashi rumtsawa, tsaki ya sake ja a karo na hud'u cikin jin haushi yasa hannu ya jawo woyar daya resa ta wayece, hannu yasa da niyar katse kiran ashe amsa kiran yayi, ajiye woyar yayi a gefen kanshi da nufin ci gaba da baccin shi, shiru yayi jin magana can k'asa-k'asa kuma cikin kuka, ido ya d'an bud'e tare da jawo wayar, a hankali yasa woyar a kunne dan ganin ashe wayar Mamace daya mance yasa a al'jihunshi, cikin kuka take magana. "Uhum hyhhyyuy wayyo Allah na wayyo Mama zazzabi zai kasheni brest na ciwo, nace ku gayawa Daddy ya kawo min mgnin baku fad'a mishi ba, wallahi sai kinga yadda sukeyi in dere yayi bari in d'auki hotonsu in turo miki, ni na gaji da b'oye ciwon nan kar ya kasheni." kafin yayi wani yunk'urin yin magana kuwa tuni ta katse kiran, woyar ya kife kan k'irjinshi dake bugawa fat-fat lumshe ido yayi yana jin wasu abubuwa da dama, cikin kasala ya sake bud'e idonshi jin woyar ta saki wani d'an k'ara, d'ago fuskar woyar da zaiyi yayi dai-dai da shigowar sak'o ta whatsapp hannu yasa da nufin kauda sakon sai kawai yaga hoton k'irjinta ya bayyana a fuskar wayar, Wani irin marayan numfashi ya saki tare da matso da woyar zuwa ga ida nunshi ido ya tsurawa hoton k'irjinta da ya ciko yayi tamtsan-tamtsan sunyi jazir dasu sai shek'i sukeyi, wani irin sauti ne ya subuce mishi dai'dai lokacin da joystick d'inshi ya harba da k'arfi, yana cikin haka yaji woyar ta fara ringing, da kyar ya amsa kiran, sannan ya manna woyar a kunne, ido ya lumshe jin muryarta na ratsa dukkan jikinshi, wani irin numfashi yaja tare da shid'ewa.....! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* *Page 2⃣4⃣* *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *Assalamu alaikum, Maman Safiyya mai wannan number 0810001884 ban k'arisa sa number taki bane dan bana son in b'ata miki layin da kike watsa littafanmu na sayarwa a madadin Billyn Abdul da Zainab makawa tare da Ummu Maryam da kuma Safiyya Huguma. muna godiya da fitarda littafanmu da kikeyi kina yad'awa a groups, sai dai abin tausayi bai hana masoyanmu biyomu su sayaba kinga kenan har yanzu! baki cimma gashiba Alhamdulillah masoyanmu na amana sunada yawa wasu ko kyauta aka tura musu bazasu karantaba sai sun saya, duk da kina fiddashi ki bincika kiji groups nawa muka ciccika, Ngd matuka Allah bar zumunci Maman Safiyya Allah ya raya mana Safiyya ya tsareta da gado halinki na d'abi'ar b'era, kici gaba dayin satan littatafai kina yad'awa wlh bamu damuba tunda bazaki hanamu rabon da Allah ya kaddara namu bane, ni dariya ma kike bani k'awas ace duk littatafan da sukayi zarra sai kinbisu kin fidda 😆🤝🏻😍 kiyi hak'uri fa in ranki ya b'aci, in kuma kinada abinda zaki cemin kiyo min doguwar wasik'a ki sakita a social media nasan in sha Allah zata isoni, Hattara dai da abin wani, domin bahaushe yace kyauta da kayan wani mugunta..!! niko bana son ki zama cikin sahun mugaye😆🤝🏻Ana kyawun tarefa, danni Garkuwa bana mugun tare da kowa* Wani irin nakasashshen numfashi yaja tare da fesar dashi tamkar zai shid'e ya suma, ji yake gaba d'aya tsikar jikinshi na mik'ewa yana wani yam, cire woyar yayi a kunnenshi tare da kasheta baki d'aya, juyawa yayi rufda ciki tare da sa hannunshi duka biyu ya matse kanshi sannan ya rumtse idonshi da k'arfi, yana mai yin mgnar zuciya. "Wayyohhh Allah zata kasheni." sai ya kuma bud'e idonshi dan ganin k'irjinta yakeyi tamkar zasu tsole mishi ido, sam shi bai tab'a jin wani abu daya tayar mishi hankali ba kamar wannan abun, cikin sauri ya mik'e ya shiga bayi, kai tsaye k'asan shawa ya tsaye tare da sakarwa kanshi ruwan d'umi domin in dai ruwan sanyine k'ara mishi sha'awar yakeyi, ya dad'e a wurin sannan ya fara sauk'e ajiyan zuciya kamar wanda yasha kuka ya k'oshi, al'wala yayi sannan ya fito sauri-sauri ya shirya cikin farar jallabiya sai turaren daya fesa tare da surar woyar Mama ya xura a al'jihu , kasancewar basu da nisa da harami yasa, ya sauk'o da k'afa ya gangara , yana isa yayi nafilfilinshi sannan ya d'auki k'ura'an yayi ta karatu, har saida aka kira salla tukun. Gefen su Mama kuwa ana idar da sallan asuban suka nufi gida domin yin ramuwar bacci kad'an zuwa k'arfe tare su sake fitowa, hakan take a wurin Malam Jabeer ma, shima masauk'insu ya nufa dan samun bacci ko k'adanne. Shi kuwa Yusuf koda aka idar da salla karatu yaci gaba dayi har saida gari yayi haske, sannan ya fito, tafiya yakeyi cikin bacci-baccin shiyasa yake tafiya a hankali, yana fita harabar masallacin yaji an rik'o hannunshi da sauri ya d'an juyo murmushi yayi tare da juyowa baki d'aya ganin Abdul-kareem ne hannu ya bashi suka gaisa tare da cewa. "Kana nan kenan?." dan tsaki yaja tare da shafa k'eyarsa yace. "Eh tun 1:23 Am ai na shigo kafin in taho ai na biya sai na samu d'akinka a rufe." jan hannunshi Abdul-kareem d'in yayi tare da cewa. "Muje muyi breakfast sai mu wuce gida." To Yusuf yace tare da binshi a baya, kai tsaye cikin jamjum suka shiga, bayan an kawo musu abin da suka buk'ata shi Yusuf tea mai ganyen na'ana'a kawai yake sha, shiko Abdul-karem yana had'a tea d'in da zazzafar gasashiyar kazar dake gabanshi, "Kai Bayole yaushene zaku wuce Dubai?." cewar Abdul-kareem kenan kurb'ar tea d'in Yusuf yayi tare da had'iyewa sannan yace. "Jibi zamu wuce domin tuni sauran teams sun isa, sai team uku ya rege, team d'inmu Nigeria sai naku sai kuwa manyan na American." kai Abdul ya jinjina tare da cewa. "Mu kam gobe zamu wuce." cikin gyad'a Kai Yusuf yace. "Allah ya kaimu Lfy. " "Amin Amin." cewar Abdul-kareem. Haka dai sukayi ta tattauna yadda taron nasu zai kasance, bayan sun gama zasu fita Yusuf ya sayawa su Mama da Malam Jabeer abinda zasu karya dashi, shima Abdul ya sayawa corch d'ishi, sannan suka fito suka nufi gida da yake dai tafiyar ba mai yawa bace suna tafe suna hira, k'arfe 9:46 Am suka isa cikin asalin farfajiya masauk'in nasu, inda anan suka rabu da Abdul, kowa yayi sashin da yake, madadin ya hau lifta sai yabi kan step sabida yanaga hakanma motsa jikine, yana cikin tafiya yaji alamun ana binshi a baya bai kulaba dan abu na jama'a da yawa kawai sai yaci gaba da tafiyarshi tare da gyara rik'on da yayiwa ledodin aminci su Sulaiman, tsayawa yayi sanda yaji ansa hannu an karb'i babbar ledar bai juyoba domin jin muryar macece ke ce mishi. "Barka da safiya, Baraden Adamawa." sake mata ledar yayi ba tare daya juyoba yaci gaba da taka step d'in, itama binshi tayi a baya tare da jerawa dashi, dab da dab badan step din suna da fad'iba da tabbas kafad'arta zata gogi tashi, rege saurinshi yayi ganin haik'an k'adaran so take su jera a tare, itama tana ganin haka ta rege saurinta ta yadda a tare suke d'aga k'afa tare da taka steps d'in. "Sunana Sakina A, S, Butu, ni k'anwace ga Usman A, S, Butu." juyowa ya d'anyi sai ya kuma kauda idonshi da sauri dan ganin yadda ta zare ido woje tare da cewa. "Wow kayi kyau daka had'e kekyawar fuskar nan, sai dai don Allah ka d'anyi min murmushi mana." bai tanka mata bai kuma bi ta kantaba suna zuwa dai-dai masauk'insu Mama itama ta bishi a baya cikin yin sad'ab-sad'ab sam baiyi zaton tana biye dashi a baya ba, bell ya d'an danna ita kuwa tana tsaye a bayanshi ta tsurawa sumar k'eyanshi ido tana ganin yadda sumar kanshi ta konta tayi luf-luf kamar ciyawar dake samun yabanya sai shek'i gashin keyi, da sauri ta kalli Sulaiman da keyi mata murmushi sai kuma tabi gefenshi da kallo ganin tuni Yusuf ya wuce, murmushi ta d'anyi tare da cewa. "Uhum ga kayanshi." kai ya gyad'a mata tare da nuna mata hanya da hannunshi d'aya yace. "Ah shigo ku gaisa da Mama mana." cikin sauri tace. "Mamanku." dan ita a zatonta Yusuf da Sulaiman yan biyune dan kamar da taga sunayi sosai kuma monsu dai-dai, "Eh Mamanmu da Auntynmu." to tace tare da k'ara gyara mayafin Arabian guan dake jikinta, sannan tabi bayan Yusuf shi kuwa Sulaiman ya rufe k'ofar tare da biyo bayanta, sallama tayi tare da kallon Sulaiman dake gefenta yana kallon Yusuf yana cewa. "Kai kuma haka akeyi ne kayi shigowarka ka bar surkarsu Maman a waje." cikin mamaki Yusuf ya zuba musu ido, ita kuwa tuni ta isa gefen Anty Amarya dake murmushi tare da cewa. "Iso mana." zama tayi a k'asa kan carpet tare da ajiye ledar abincin nasu kanta a sunkuye tace. "ina kwana." cikin fara Aunty Amarya tace. "Lfy lau ya ibada?." "Alhamdulillah." tace cikin jin kunya, shi kam Yusuf mamakine fal zuciyarshi kaji yarinya da tsaurin ido, ido ya kuma bin Sulaiman dashi jin yana k'allawa Mama kira wai tazo ga surkarta tazo gaisheta , ai kuwa sai ga Mama ta fito cikin shiga ta alfarma fuskarta d'auke da murmushi ta zauna tare da cewa. "Bak'uwa mukayi." da sauri Sakina tace. "Barka da safiya Mama, ya ibada?." "Alhamdulillah." Mama tace tare da cewa. "Keda waye kuka zo?." "Nida Yayana da matarsa." murmushi Mama tayi tare da cewa. "Ayyah mun gode ko." shiru sukayi duk suna kallon Yusuf sabida tambayar da Aunty Amarya ta mishi. "Yusuf menene sunan surkar tamu?." tsuke fuska Yusuf yayi tare da kauda kanshi daga garesu ya meda kanshi kanta yana mai danna mata harara, toh shi me zai ce musu ma, ita kuwa ganin kallon da yake mata yasa ta d'an rok'k'ofo tare da cewa. "Zan tafi Yayana na jirana a woje." "Toh mun gode ko." Mama da Anty sukace, Sulaiman kuwa binta a baya yayi tare da cewa. "Toh tunda kunya ta hana Hamma Yusuf mgna bare rakiya, bari ni in fansheshi." fita sukayi har k'asa inda masauk'insu yake Sulaiman ya rakata sannan ya amshi number ta tare da cewa zasuna gaisawa time to time, a can gunsu Mama kuwa Aunty Amaryace ta kalli Yusuf tare da cewa. "Ya za'ayi ka kawo yarinya sannan ka rink'a harararta kayi gum kamar an saka dole kazo da ita." "Oh shi na gani ai, ko su kuwa salon irin nasu kunyar kenan." Cewar Mama tana karb'ar woyarta da Yusuf d'in ke mik'a mata. "Jiya na manta na tafi da ita, sai da dare da akayi ta addabata da kira na tuna." Yusuf ya k'arishe maganar cikin son badda wancan zancen. "ai kuwa nayi ta nema sai daga baya Sulaiman yace min tana wurinka." cewar Mama kenan tana bud'e woyar, dai-dai lokacin kuma Sulaiman ya shigo kai tsaye ledojin da Sakina ta shigo dasu ya bud'e, harshe ya d'an zaro tare da laso lips enshi yace. "Masha Allah matar ta iya zabo abinci, Mama bismillanku ku muci kyautar surkar." dariya sukayi baki d'aya sannan suka fara cin abincin da a zatonsu Sakina ce ta saya musu, shi kuwa Yusuf k'ala bai ce dasuba saima mik'ewa da yayi ya tafi dana Malam Jabeer dake hanunshi. tare sukaci abincin dan dole Malam Jabeer ya matsamishi, bayan sun gama ne shi M Jabeer ya sake shiri ya fita, shi kuwa Yusuf ruwa ya d'an watsa tare da konciya yayi bacci. A Nigeria kuwa Zahra kam kwana tayi da azabebben zazzab'i koda gari ya waye, da Mami taga yadda take rawan sanyi sai ta gayawa Ummi ita kuwa Ummi ta gayawa Daddy, to shiko Daddy sai da yaje Asibiti ya turo wota doctor tazo ta dubata sannan ta rubuta mata mgni, Allah cikin ikonshi kuwa tana fara shan mgnin zazzab'in ya sauk'a zogin da brest dinta dinma sukeyi ya ragu, dan dama maya wuyace ba ciwon da Zahran ta zata d'in bane. Yusuf kuwa ya samu bacci sosai, sabida tarin baccin da yayi, sai yamma ya tashi, bayan ya kimtsa ne yazo masauk'in su Mama dan kiranshi da tayi tace tana son mgna dashi, Aunty Amarya kuwa tana jin haka ta shirya ta fita dan basu wuri su d'an zanta tsakanin uwa da d'anta. A parlour ya sameta tana konce kan 3 str. gabata ya zauna tare da cire hularshi ya ajiye kan hannun kujera, murmushi tayi tare da tashi zaune suna fuskantar juna, cikin kula tace. "Yusuf." "Na'am Maman Yusuf." ya amsa mata tare dayin gajeren murmushi, cikin kula tace. "Yaushe nene zaku wuce?." d'an gajeren tsaki yaja tare da cewa. "Jibi in Allah ya kaimu Wlh gaba d'aya bana son rabuwa da ke Maman Yusuf badon wannan shine dama ta forko dana samuba ta shiga gasar world polo ba Wlh da ba zan jeba sai in biku mu tafi tare, ina kewar Abba na sosai ina son ganinshi kwanannan duk mafarkinshi nakeyi yana kuka yana cemin wai na kunyatashi na cutar da zucuyarshi, toh shiyasa gaba d'aya hankalina ya koma kanshi zan koma inje inyi ta bashi hak'uri." sai ya kuma k'arishe mgnar cikin rauni tare da taune lips enshi. gyara zama Mama tayi tare da fuskantarshi tace. "Ba komai kaje, ba dai kace taron du-du -du bazakufi sati biyuba?." kai ya gyad'a mata alamar eh, ita kuwa ci gaba tayi da cewa. "Abbanka fa ya sauk'a sosai yanzu duk sanda ya kirani a k'allah zai kiramin sunanka sau 4 zuwa 6 zai ta cemin Maman Yusuf kaza Maman Yusuf kaza da kaza, ko d'azu cemin yayi, "Maman Yusuf na lura kin fison Yusuf d'inki dani, na sani kullum sai kin kira Yusuf d'inki amman ni baki ko tunani sai in nine na kiraki, kaga kenan Abbanka yasan muna magana a waya kuma bai hanamu ba." Shi kam Yusuf sai murmushi yaketayi cikin jin dad'i sannan ya kuma lumshe ido tare da cewa. "Ayyah Abbana ina sonka ina kewanka." dariya Mama tayi sannan tace. "Yusuf." "Na'am Maman Yusuf". kai ta juya tare da kiranshi karo na uku tace. "Yusufff." "Na'am ya amsa tare da meda hankakinshi baki d'aya gareta, ita kuwa cikin tsareshi da ido tace. "Shin sai yaushe nene zaka fara yin batun aure?." kai ya sunkuyar cikin sanyi yace. "Ban samu wacce nakeso bane Mama." kai ta kauda tare da cewa. "Kadai san kana da buk'atar aure, ko domin kare kanka da lfyarka, sannan ta hanyar yin batun aurene Abbanka zai yafe maka cikin sauk'i." shiru yayi yayinda kalamanta ke ratsashi wato dai uwa kam uwace tuni ta fahimci matsalarshi duk da boyewa da yakeyi tun yana gida, haka dai sukayi ta irarsu ta tsakanin uwa da d'anta waninma sirrinsu ne nima banji me suke cewa ba, tayi ta mishi nasiha mai ratsa jiki. Washe gari su Abdul-kareem suka wuce, washe garin kuwa suma su Yusuf sukayi shirin tafiya. Ranar wuni sukayi suna tare, Sai dere jirginsu Yusuf zai tashi dan haka har bayan sallan ishah suna tare dasu Mama, Bayan sun fito ne zasu wuce iyapot ne suka shiga wurinsu Mama a parlour suke bakin d'ayansu, bayan sun gaisane cikin nitsuwa da kamala M Jabeer yayi gyaran murya tare da cewa. "Toh Mama mu zamu wuce sai kuma mun dawo." cikin ganin darajar mutumin Mama ta gyara mayafin jikinta tare da cewa. "Toh Allah ya kaiku Lfy ya kuma maidaku Nigeria lfy, Allah ya baku sa'a ya rabaku da dukkan abun k'i, Ngd matuka Allah bar zumunci Allah ya saka da al'khairi, yadda kake d'awainiya da Yusuf da kula da lamuranshi kaima Allah ya dafa maka." "Amin Amin Ameeeeeeeeen ya rabbil izzati." M Jabeer ya amsa cikin tsananin jin dad'i sannan ya mik'e tare da cewa. "A gaida min Abba da Daddy sai mun dawo insha Allah zan shigo." "Insha Allah zasuji". Cewar Mama tare da mik'ewa sukayi suka bisu a baya har inda motar da zata d'aukesu take, Malam Jabeer kam shiga yayi ya zauna tare da kallon yadda Yusuf ke ruggume da Sulaiman kai ya jinjina tare da sake kallon Yusuf d'in daya matso gaban Mama kamar zai ruggumeta sai ya kuma fasa, lips d'inshi ya taune tare da rusunawa har k'asa yaja hannun Mama ya daura tsakiyar kanshi, ita kuwa Mama murmushi tayi tare da maida hawayen dake son zubo mata tayi ta sa mishi al'barka, ido ya lumshe tare da cewa. "Amin Amin Maman Yusuf." sannan ya mik'e cikin sanyin jiki da jin kewar yan uwanshi tun kafin ya tafi, kallon Anty Amarya yayi tare da cewa. "Ki gaida Tatti." murmushi tayi tare da cewa. "In sha Allah zataji". nan ya juya ya shiga mota, suna tsaye a wurin har motar taja suka tafi, sannan suka juya suka koma suma suka fara shirin don k'arfe 7:00 Am na safiyar gobe suma jirginsu zai tashi zuwa Nigeria. washe gari kuwa da safe suma suka tattara suka wuce iyapot, suna tafiya da kamar awa uku Sakina tazo domin sallamansu kan cewa suma zasu wuce Dubai sai dai ta fita jiki a mace dan sai mai shara data samu yana gyara d'akunan shine ya shaida mata ai sun tashi, yayanta na ganinta ya fara rarrashinta tare da cemata keda kikeda number d'an uwanshi ai komai yazo mana da sauk'i shekara nawa ina bibiyarsa a yanar gizo-gizo ban samu number shiba so dan haka karki damu muna komawa Nigeria komai zaiyi dai-dai, da haka dai ya rarrasheta, suma bayan la'asar jinginsu ya d'aga zuwa Dubai inda zasuyi kwana uku kacal sannan su wuce gida. A gida kuwa tun wayewar garin ranar Amira tazo hakama Adda Zulaihat, suka had'u da Zahra, dan Nana da Mami sunje duba Tatti maman Anty Amarya bata da lfy. Sashin Mama suka fara gyawa sannan suka koma sashin Aunty Amarya, Ummi kuwa sai girke-girke takeyiwa su Maman, sai kusan 11:00 Am suka gama komai, sannan suka zube a parlour Mama suna hutawa, musamman Amira da takeda shigar sabon ciki duk ta jeme aikin k'arfin hali takeyi, Zahra ce ta mik'e tare da fara zuge zip d'in rigarta, da kallo Amira ta bita tare da cewa. "Me zakiyi?." fari tayi da idonta tare da fara tuku tana juya jikinta alamar rawa zata fara, dan jiyo sautin wak'ar da Jafar yasa a wayarshi, saida ta d'anyi rawar sannan ta juyo ta kalli Amira tare da cewa. "Wonka zanyi, kinsan tare da Ya Jafar zamuje iyapot." Zulaihat ce ta kalleta tare da cewa. "Toh kiyi sauri ina dai shine ya shigo yanzun".? Juyawa tayi tare da cewa. "Zai jirani kin san Ya Jafar nawane ai." murmushi sukayi jin Jafar din na shigowa tare da cewa. "Tina kin shirya ko?". da sauri ta shige bedroom d'in Mama tare da cewa su Amira. "Kuce mishi na dade da shiga." dariya sukayi dan ganin tuni Jafar din ya jita, zama yayi gefensu sukaci gaba da hira. Ita kuwa Zahra tana shiga bedroom d'in cire kayan jikinta tayi gaba d'aya daga ita sai pant and bra tana shiga bayin gaban madubi ta tsaya tare da tsurawa surar jikinta ido, bra d'in ta fara cirewa, sai kuma ta rufe idonta da sauri tare da juyawa mirror baya, tana mai jin kunyar kanta da kanta, sai kuma ta sunkuyo don cire pant d'in, ido ta d'an tsurawa brest d'inta tana mamakin yadda suke k'ara girma sai wani cika sukeyi da shek'i ga jan da suka k'arayi yan nipples d'in sunyi cur dasu uwa uba yadda nonon kansu suke tsaye kamar an dasasu, cire pant d'in tayi tare da kallon girmanshi, itafa haushi abin ke bata gashi motsi kadan Hajja Inna sai tace ai ita yar shekara 16 tafi su Mami da Nana yan shekara 19 , baki ta d'an tura tare da fara wonkan tare da mgnar zuci. "Toh ko dai mutumin da nake gani yana shan Brest na da mammatsesu a mafarkine yake k'ara min girmansu, shiru ta kumayi ruwa na sauk'a a tsakiyar bayanta tuno ko jiya tayi mafarkin , sannan duk randa tayi mafarkin in ta farka sai taji nonon suna mata d'an zafi, ido ta lumshe lokacin data tuno wani abin da takeji daga tsakiyar kanta har d'an babban yatsarta in wannan mutumin ya mata wani abu, murmushi ta d'anyi tuno wasu irin kalamai da yake gaya mata. hannu biyu tasa ta shafa brest d'in tare da cewa. "In dai kai mutumne to ka bayyanan mini a zahiri mana nikuwa nayi al'k'awarin zan mallaka maka cabb'ullenka in baka dama ka shashu sai kace min ya isheka." ta k'arishe maganar tana dariya tuno mutin haka yake cewa brest d'inta ya kan ce mata zan sha *cabb'ulle* tsada kenan yake nufi. Kunsan yadda tsada take ja-ja yellow-yellow gwanin sho'awa gashi irin a cikennan yake cur dashi rin d'im-d'im dashi koda baka san tsadaba matuk'ar dai ka ganshi to sai kaji kana sha'awar tsotsarshi, shine a fullance muke ce mishi, *Cabb'ulle* ido ta lumshe tare dayin ajiyan zuciya don tunowa da tayi yadda yake shiga cikin wani hali da yanayi in yayi arba dasu. haka dai tayi tayin zancen zuciya har ta gama wonkan ta fito, ta fara kimtsawa cikin sauri-sauri don kunfa san Zahra komanta da hamzari take yinshi. tana fitowa parlour Zulaihat ta kalleta tare da jinjina kai alamar tayi kyau, murmushi tayi cikin karkad'a k'wayar idanunta tare da gyara zaman gyalen doguwar rigar after da ta d'aura kan wasu matsiyatan riga da wond'o red and white sai takalmi da jaka mai d'an karen kyau shima red and white sai bak'ar rigar da iya saman k'irjinta ne kawai take da ma sank'ali guda biyu rak shiyasa sai ta d'an suke daga sama daga k'asa cikinta kuwa tana bud'e ta yadda ana iya ganin rigar jikinta da shafeffen cikinta tare da bel d'in k'ugunta har zuwa cinyoyinta da sukayi kamar zasu fasa wondon jikinta, can daga saman k'irjinta d'inma bai rufu dukaba tudun brest d'inta ya taimaka wurin bud'a hanya tsakanin boturan sai d'an siririn gyalen data yane kanta ta yadda duk gashin gaban goshinta duk ana iya ganin shi ya konta luf-luf sanjeta har k'asan kunne, sannan ta baya kuwa ga tudun himilin gashinta ya hana d'an gyalen sauk'a so ana iya ganin wuyanta kad'an, Jakar ta sank'ala a kafad'arta tare da k'arkacewa ta fara kefta hotuna tare da karkace baki ta tsukeshi tanan ta tsukeshi ta can, Ya Jafar d'inne ya mik'e tare da matsota sukayi hoto biyu zuwa uku sannan yaja hannunta tare da cewa. "Ya isa haka mu tafi, kinfa san tun 11:00 Am muke zaton jirginsu ya iso." "Toh" tace tare da binshi a baya tana cewa su Amira. "Ku muje mana." juya kai Amira tayi tare da lumshe ido irin na masu fama da larurar ciki tace. "Ni kam bazan iya zuwaba kuje kawai." dariya Adda Zulahat tayi tare da cewa. "Nima bazaniba amman Fa'iq yace zaije tunima yana bakin gate." tab'e baki tayi tare da cewa. "Kada kuje mana, Ya Jafar mu tafi abinmu." juyawa sukayi suka fita suna fita suka tararda da Ummi da Hajja Inna a tsakar gida, da alama mgnar Zahra sukeyi ganinta yasa suka tsura mata ido tare da yin shiru, "Uhum." kawai tace tare da watsawa Hajja inna harara tare da murgud'a baki ta wuce abinta, ita kuwa Hajja inna sai sababi ta fara kamar ta ari baki. "Kaji shegiyar yarinya mai rasar kunyar tsiya har zaki murgud'a min baki ki harareni, toh ko uwarki ta isane tamin haka." har taje bakin k'ofar fita daga cikin harabar gidan sai ta kuma juyawa cikin tsiwa tace. "Yoh ai dama uwata kam bazata mikiba dan bata da lokacinki, nice nan fatari dai-dai da k'ugunki, aikin banza kawai komai sai kin had'a da wuta ita me ruwanta don kin tsaneni ma dai ko zaki mutu ni jikarki ce." tana fad'in haka tayi ficewarta, ita kuwa ai Hajja Inna sababi ta fara baji ba gani duk wani mugun fata saida ta k'arar dashi kan Zahra, yayinda Ummi ke ingizata da zugata, Zulaihat da Amira kam suna jinsu sukayi shiru kamar basa gidan, saima tashi da Zulaihat tayi ta sassake labulaye tare da k'ara volume d'in tv sannan ta k'ara turaren wuta a cikin kaskon rushin. Su kuwa a mota Amira na gaba Fa'iq d'an Adda Zulaihat yana baya, sai kid'in da Jafar ya k'ura musu cikin motar dan shima irin Zahra ne yana k'aunar kid'e-kid'e, 11:36 Am suka isa isa iyapot d'in, isarsu ba jimawa suka hango su Mama na tahowa garesu, yayinda ma'aikatan wurin ke biye dasu da jakukkunansu, mik'ewa tayi da sassarfa ta isa garesu, tana zuwa jikin Mama ta fad'a tare da ruggumeta gam tana cewa. "Oyoyo Mamana barka na yau Mamana ta dawo." cikin jin dadi Maman tace. "Goggon Abba kardai ki kada Maman naki ayi miki dariya." murmushi tayi tare da sakin Maman tazo ta ruggumi Auntynta tana cewa. "Aunty kinga Mami ko ta sace min laffayata ta saka wai zasuje dubo Tattinki." tureta Aunty Amarya tayi tare da cewa. "Tafi daga nan da Allah daga dawowata saiki tarbeni da k'orafi don dai ke kece uwar rakad'i." dariya tayi tare da k'ara ruggumo Auntyn tace. "O Oyoyo Auntyna to sannu da hanya." sai ta kuma saki Auntyn ta k'arasa gun Sulaiman tsalle tayi ta ruggumoshi tare da cewa. "miss you Hamma Culaiman." dariya yayi tare da janyeta ya rik'o hannunta suna masu ci gaba da tafiya yace. "Oh Tinan Aunty wato yau kuma kin tuno yarinta, Hamma Culaiman ko." dariya tayi tare da gyad'a kai Jafar ne ya matsosu tare da cewa. "Lokacin kina k'arama ko sau goma zaki cewa Hamma Yusuf, Hamma Yucuf sai ya mauji bakinki ke kuma bakya fasa fad'ar." dariya sukayi baki d'ayansu yayinda Fa'iq kuwa yaketa yiwa su Mama tsiya, wai sunje sun goge faso a makka, ita kuwa Zahra sai tura baki tayi tare da murgud'ashi tace. "Allah ya isana ai, sai na rama." da sauri Jafar yace. "Kan waye zaki raman." cikin k'arfin guiwa da yak'ini kan jarumtarta tace. "A kanshi mana." dariya sukayi kawai dan ita da iya gaskiyarta ta fad'an, suna isa inda suka ajiye motarsu suka tsaya cikin mamaki ganin Abba yana tsaye jikin motar shi yana kallonsu fuskarshi d'auke da murmushi, ganin sun iso ya koma cikin motar tare cemusu. "Sannunku da hanya." yauwa sukace baki d'aya sai kuma Aunty Amarya ta d'an rusuna tare da cewa. "Yaya ina wuni?." "Lfy lau, kun dawo Lfy?." Alhamdulillah tace tare da mik'e cikin kunya irin ta surkai tunda shi yayan maigidanta ne, motar Jafar ta shiga ita da Zahra, shi kuwa Sulaiman ya shiga ta Abba ya zauna a gaba yayinda Mama ta zauna a baya sai Fa'iq daya shiga gefen Mama yana cewa Anty Amarya dake kiranshi yazo gunta. "A a ke amaryata jeki sai mun had'e a gida bari inga kalar soyayyar tsoffi." dariya sukasa sannan ya shiga Abba yaja motar tare da cewa. "Kaji ja'irin yaro". Mama kuwa tureshi ta d'anyi tare da cewa. "Matsamin ni karka matseni." dariya yayi cikin wasa irin na jika da kaka yace. "Iye Uncle Sulaiman kalli Ango da amarya da goro suke carabke." dak'uwa Sulaiman ya mishi tare da cewa. "Kai Fa'iq kan babarka." haka dai sukayi ta hira da dariya. A motarsu Zahra kuwa k'awayenta take shaidawa dawowar su Mama da abokanta yan makarantarsu, cikin tab'e baki Aunty tace. "Kai Zahra gskya lamarinki fa da gyara, aboto tsakanin mace dana miji dai ba abune mai fa'idaba." Jafar ne ya d'an kalleta tare da cewa. "Aunty a zamaninku ko? ai yanzu abota tsakanin mace dana miji yafi dad'i." kai ta jinjina kawai tare da tab'e baki madadin ta sawatar tunda ita da kanta tasan tsarin baiyiba, amman da yake ita yar ko ohoce sai ta share. Suna isa gida, Suka samu gida a cike dan su Mami sun dawo, ga Sharifa yar Adda Zulaihat ma daga school nan ta biyo, sannan Zeenat ma ta dawo makaranta Ibrahim da Sadik duk sun dawo gida, ga Goggo Maimuna da Aunty Madina duk sunzo ai suna isa gida ya kacame, anata farin ciki da dawowarsu Lfy, haka aka wuni ranar anata hirar yaushe gamo, sai dere Goggo Maimuna ta koma Aunty Madina kuwa da Zulaihat da Amira kwana zasuyi. an baje tsaraba kowa yana zab'ar abinda yayi mishi, har k'arfe goma na dere suna cike a parlour Mama sai Aunty Amarya da tuni tana turaka, hira suketayi, Abba kuwa yana parlour shi zaune yanata tsumayin ganin Mama shiru-shiru bai gantaba har sha d'aya, ita kuwa Mama so take yaran suyi bacci kafin ta tafi, tasan yaran Zulaihat da d'an karen wayo da surutu, jin woyarta na ringing yasata mikewa tare da cewa. "Sharifa mik'o min woyar nan." Toh tace tare da mik'o mata, ganin Abba ne yake kira sai ta amsa da sauri tare da karawa a kunne, shiru tayi tana jin me yake cewa sai ta kuma kalliya yaran da suketa sabgoginsu dan sai take jin nauyin abinda yace har taji tsoron ko yaran suna ji, shi kuwa jin tayi shirune yaci gaba da cewa. "Inafa jiranki kema kanki kinsan ina son samun lokacinki, ba jikokinki kawai keda muradin zama da keba Maman Yusuf, Abban Yusuf ma yana son ganinki kusa dashi." Murmushin jin dad'i tayi tare da cewa. "Uhun ganinan zuwa." Mik'ewa tayi tare da cewa Zahra. "Ki kashe tv nan dere yayi, Zeenat keda Sharifa ku shiga nan d'akin Zahra ku konta, kai kuwa Fa'iq tashi kabi Uncle Ibrahim ku kwana can, Ke Zulaihat bakiga Amira ba tun d'azu gengyad'i takeyi maza tasheta ku shiga d'akina tare da Zahra, gadon zai ishe ku ai Goggon Abba." Kai Zahra ta gyad'a tare da mik'ewa tayi gaba waya na mak'ale a kunnenta, bayan duk sun watse Aunty Madina ma ta mik'e tare da yin dariya tace. "Hahaha Maman Yusuf Abban Yusuf yayi kirako." dukan wasa Mama ta kaiwa k'anwar mijin nata kuma dama yar kawunta ne, ita kuwa zillewa tayi tare da ficewa tana dariya tayi part d'in rigimemmiyar tsohuwarsu. Tana shiga parlour Abba hannu ya bud'a mata tare da cewa. "Sati biyun nanfa kamar shekara biyu na jisu Maman Yusuf." Murmushi tayi tare da rab'awa gefenshi tana cewa. "Abban Yusuf, jiya fa nayi mafarkin Yusuf d'inka na cemin Mama kicewa Abba na yamin aure mana." dariya yayi tsab'anin yadda ta zata, sai kuma taji ya shafa fuskarta tare da cewa. "Allah sarki Yusuf d'in Abbanshi, kice mishi karya damu Abbanshi na sane dashi ina nan ina ta shirye-shiryen yimishi auren." Ita kam Maman Yusuf wani irin farin cikine ya rufeta sai hamdala takeyi tabbas tasan Abban Yusuf ya sauk'o daga fushin da yakeyi da d'an nasu, mik'ewa tayi jin yana jan hanunta, bedroom suka wuce tare sannan ya rufe k'ofar. Hmmmm masu karatu ya kuke tunani in dai Abban Yusuf tsoho ya iya soyayya haka ya kuke tunanin kabcen Yusuf zai kasance?. Washe garima haka gidan ya cika da yan uwa da mak'ota duk k'annen Abba sun zo, bayan sallan Azahar sai ga k'awayen Zahra ma su uku sun zo, parlour Mama ta fara kaisu suka gaidata sannan wurin Aunty daga nan suka fito suka gaida Ummi da Hajja Inna, sannan suka koma d'akin Zahra dake part d'in Mama, hira sukayi tayi irin tasu ta k'awayen da k'uriciya da balaga ke tsaburarsu, har la'asar tayi, Dija Chiroma ce ta fara mik'ewa tare da cewa, "La'asarfa tayi tun tuni." Salima yar Aunty Fadwa ce tace. "Hahaha ai ni nayi da mutanen saudia." gyara zama Safiyya ma tayi tare da cewa. "Nima ina hutu." Ido Zahra ta zuba musu tare da cewa. "Uhum kunji dadinku ni dai har yau ban fara wannan fashin sallanba." da sauri Dija ta koma ta zauna tare da cewa. "Kai haba dai Zahra har yanzu baki fara yin Al'adaba?." Cikin alamun tsoro tace. "Wlhi kuwa ni abin yama fara damuna fa, kinga su Mami da Nana tun suna da shekara 13 suka fara, amman ni har yau shiru." Salima ce tace. "Gsky kam ko mutanen da d'in ma yawanci shekara 14 dai zuwa 15 suke farawa." cikin sauri Zahra tace. "Toh bare yanzu da ake cewa muna farawa da wuri, amman ni shekara 16 ace ban faraba." ta k'arishe maganar cikin d'an karaya, sai ta kuma kalli Safiyya da ke cewa. "Ke Zahra wata k'il fa kina cikin irin matan nanne da basa al'ada." ido ta zaro tare da cewa. "Na shiga uku kenan fa bazan tab'a haihuwaba ko? tunda sai da al'ada ake gane shigar ciki, toh ko dai bani da mahaifane a cikina?." ta k'arishe maganar tana shafa cikinta tare da zurawa Dija ido, yayinda Salima da Safiyya kuwa suke tayata zaro idon dariya Dija tayi sannan tace. "Ke babu komai fa wata k'il sai kin cika sha bakwai zaki fara." Safiyya ce tace. "Eh gsky ba mamaki amman dai kije kiga gaining doctor." cikin gamsuwa da shawarar Safiyya sukace. "Eh kam gsky hakan yafi." kai ta jinjina tare da cewa. "Insha Allah sai bayan bikin Aunty Raihana zanje inga doctor dan haka Adda Zulaihat ma tace min, har tace zama ta rakani ko kuwa ta had'ani da Abban Fa'iq da yake shima doctor ne." Haka dai sukayi ta tattauna matsalar tata , basu ankaraba sukaji kiran sallan magrib, ido Dija da Zahra suka Zahra tare da mik'ewa a tare suna cewa. "Subahallahi Zahra kinga mun biye musu bamuyi sallaba." "Wallahi kuwa kinga shiga nan kiyi al'wala ni kuwa bari inje toilet d'in Mama". to tace tare da shiga bayan sun fito sunzo suna sallan Salima da Safiyya kuwa suka shishshiga dan kimtsa jikinsu. Bayan sun idar da sallan Zahra ta shiga kitchen ta kawo musu d'anwaken da tasa Zeenat tayi musu, tare da yankekken salad da tomato da d'an albasa, sai dafeffen k'wai, da yaji tare da man k'uli, ajiye musu tayi a tsakiyar d'akin sannan ta juya ta koma parlour firij ta bud'e tare da d'auko musu drink's mai sanyi, zubewa sukayi a kan carpet sunaci suna hirar yadda bikin birthday Dija da suke shirin yi zai kasance, suna gama ci ta tattare wurin, sannan Zahra taje d'akin Mama gefenta ta zauna tare da d'aukan takalma k'afa uku sannan ta d'auki zam-zam da dibino da gabaruwa shima tayi k'ulli uku manya sannan ta kalli Mama dake jan carbi cikin tonk'oshe kai tace. "Ayyah Mama zan d'auki sallaya d'aya zan k'ara da biyun dana d'auka gun Anty da Ya Sulaiman zan bawa su Safiyya su kaiwa su Mamansu." kai ta gyad'a mata alamar to. Haka ta had'a musu kowa takalmi da sallaya sai su zam-zam, sannan ta rakasu har bakin titi suka shiga taxi da zai kaisu cikin jimeta tare da biya musu kud'in motar, taxi d'in na barin wurin taga wani taxi d'in ya kuma tsayuwa gabanta, har ta juya sai ta kuma tsayawa jin muryar Fadil na ce mata. "Hi Girei." da sauri ta juyo dan tasan abokanta ne kawai ke kiranta da Girei, su Fadil kuwa su 4 suka fito tare da cewa. "rakiya kikayi." "Kai ta gyad'a alamar eh sannan tace. "Su Dija chiroma nefa gsky naji haushi dabaku haduba, ko d'azu Salima ke cewa robonta daku tun randa muka gama last page d'inmu." haka suka jera tana tsakiyarsu sunata hira da dariya yayinda duk inda suka wuce ba'a zatawa Zahra al'khairi wasu tsoffin da suka wuce yanzune d'ayan yace. "Kai wannan yarinya sai shiriyar Allah yanzu da deren nan tana yawo a titi tsakiyar matasa har 4 ai duk abinda sukayi mata ita ta jawo." cikin halin son bin d'an adam da mummunan zato d'ayan yace. "Toh bakaga ita bata wani tsoron mazaba ka manta tun tana k'arama maza ke tsakurarta, dama wannan yaron Yusufa kawai take tsoro to shiko ubanshi ya koreshi a gidan ba sai tayi abinda take soba." haka dai sukayi ta gulmarsu. Sukuwa Fadil, Hafiz, Ayman, Harus sai bayan isha'i suka tafi. Washe gari da hantsi Aryan ya kawo Kaka da Raihana, tare suka shiga har cikin gida domin yanzu Abba ya barshi yana shiga cikin gidan, a parlour Hajja inna suka yada zongo nan akayi ta hira bayan Mama ta basu jakar tsarabarsu sannan ta mik'awa Raihana laptop d'inta tare da cewa. "Ga wannan kuma Hammanku yace in kawo miki." cikin farin ciki ta karb'a tare da cewa. "Allah sarki Hamma Yusuf ngd Ngd Ngd matuka Allah ya bar zumunci ya k'ara bud'i." Amin Amin sukace baki d'aya, Aryan ne ya d'an gyara zama tare da cewa. "Mama ki k'ara yima Raihana godiya fa wurin Yusuf, dan satin daya gabata sakon kayan d'akinta da ya saya mata duk sun iso, dan Allah ki kuma yi mishi fad'a yafa rege k'ona kud'i a banza." cikin sauri Mama tace. "A a Aryan karka kuma cewa haka shida yar uwarshi ai ba k'onawa a banza bane sannan ai tsakaninku da Yusuf ba godiya." tura baki Raihana tayi tare da cewa. "Ato gaya mishi dai kam Mama haka Kakama tayi ta fad'a wai ya dena biyewa shirmena." "Yoh ai gskya na fad'a ai." cewar Kaka. Shi kuwa Yusuf i v ya mik'awa Mama kusan guda 40 yace gashi. "A bawa Abba da Daddy da Sulaiman na d'aurin aurene in Allah ya kaimu." amsa tayi tare da cewa. "Ashe abin yazo, to Allah ya kaimu ya sanya al'khairi." cikin jin kunya Raihana ta kalli Aunty Amarya tare da cewa. "Aunty zaku bani aron k'anwata Zahra ko tayi mana makeup d'in biki nida k'awaye. " cikin sakin fuska tace. "Keda yar uwarki me zai hana." murmushi Zahra tayi tare da cewa. "Wow Aunty Raiha Allah ya kaimu bikinnan sai na miki kolliyar da ban tab'a yiwa kowaba a duniya." murmushi tayi tare da rik'e hannun Zahra tace. "Shiyasa nake sonki tawan." Mami da Nana ce suka had'a baki wurin cewa. "ai Wlh dama Aunty Raiha kinfi son Zahra a kanmu." dariya sukayi baki d'aya banda Hajja inna data harari Zahra dake jijjiga k'afadu da k'ijinta tanayiwa su Mami gwalo, haka dai akayi ta hira saida sukayi azahar suka tafi. Da yamma duk suna tsakiyar gidan Suleiman ya shigo, gefen Amira ya zauna tare da cewa. "Ke tashi zaune ki gyara zamanki, wai anyama Amira bazan soke sunanki a cikin list d'in masu zuwa aikin hajinnan kuwa ba." cikin zafi ta mik'e tare da cewa. "Jakar uwar ubanka dan me zaka sokeni d'an bak'in ciki." baki ya tab'e tare da cewa. "You gani nayi kinci wake ina zaki je da k'wajejen cikin nan." cikin jin kunya tace. "Toh ai kafin nan zan haihu fa." dariya sukayi mata baki d'aya, sannan Sulaiman ya kalli Hajja Inna tare da cewa. "Yusuf ya bada kud'in kujerun makka takas yace a saka wandanda suka dace, so ni na zab'i wadanda suke sonshi, Goggo Maimuna da Goggo Aisha tare da Anty Madina sai Adda Raihana da Amira sai Tatti maman Anty Amarya sannan Raihana sannan malam liman na masallacinmun nan." baki ta tab'e tare da cewa. "Allah dai yayi kafin a haifeshi ma da hak'orin makkata ya ganni, ya biyawa wasu ni na yafe." habawa su Goggo Maimuna kuwa farin ciki kamar zai kashesu, Adda Raihana kuwa tun randa Sulaiman ya gaya mata sai tayi ta kuka burinta bai wuce d'an uwanta ya dawo kusa da suba, tana jin tsanar Garzali a ranta in ta tuna shine sanadin komai. Haka sukayi ta farin ciki da yamma duk suka koma gidajensu da al'bishir mai dad'i. Mu lek'a can dubai kuwa Dubai cikin yankin nahiyar Abu Dhabi jumairah etihad towers, anan su Yusuf sukayi masauk'i yayinda tun deren da suka isa suketa k'anan tarukan tattaunawa da teams na sauran sasan duniya, Randa suka cika kwana 7 da zuwa kuwa a ranarne zasuyi zama na musamman da dukkan teams da suka samu damar shiga gasar world polo da za'ayi, Yayinda Ghantoot racing and polo club suka shirya zaman cikin farfajiyar shi'ar tasu, Tun misalin goma na safe suka hallara cikin babban hall d'in yayinda ko wanne k'asa suke sanye da kaya mai kalar tutar k'asarsu, sosai Yusuf da Malam Jabeer sukayi kyau cikin shigar green white green, sun fito ras tamkar larabawan. Yayinda Indian, Argentina South Africa Amiraka Pakistan da dai sauran k'asashen duk suke cikin shigar shiri jira kawai suke lokacin farawa yayi su hallara kan kujerunsu da aka tanada na musamman. Malam Jabeer ne ya kalli Yusuf wanda zufa ke tsatstsafo mishi duk ta inda gashin jikinshi yake, duk da sanyin A, C dake ratsa wurin amman saida ya jik'e lips inshi ya taune da k'arfi tare dasa hannu ya damk'i cinyar Malam Jabeer dake gefenshi, cikin tsananin azaba yace. "Ma... Mala... Malam! marata azaba zai kasheni." da sauri Malam Jabeer ya roggofo kanshi dai-dai lokacin da yaga yana k'ak'k'ame shi tare da jan wani irin dogon numfashi sai kuma yaga ida nunshi sunyi luuuuu alamar sum......! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* *Page 2⃣5⃣* *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Luuu yayi da idonshi tare da lumshesu, lokaci d'aya zufa ta keto mishi, gaba d'aya jikinshi sai rawa yakeyi kamar mazari. M Jabeer kuwa addu'a ya rink'a tofa mishi zuciyarshi cike da fargaban muddin ya suma a wurin har saura suka ankara to tabbas za'a fidda su a layin teams masuyin gasar world polo d'in, ganin ya fara bud'e idone ya sashi komawa ya zauna tare da matsoshi ta yadda in wani ya hangosu zai iya yin zaton suna irin yar tattaunawar nanne da basa son na kusa dasu yaji cikin tsananin kula da jin dad'in ya bud'e idonshi ras yace. "Yusuf!." murya can k'asa yace. "Na'am." murmushi M Jabeer yayi tare da cewa. "Alhamdulillah, yanzu ina keyi maka ciwo?." mararshi ya d'an shafa tare da cewa. "Time to time marata ke murd'awa tare da k'ullewa tun last 3 day's ya fara min, so amman na yau yafi tsananta." duk cikin sanyin sauti yake mgnar tare da sauk'e numfashi, shiko M Jabeer cewa yayi. "Kasha magani kuwa?." lips enshi ya d'an taune tare da cewa. "Uhumn tablet d'inma kab sun dena min aiki." hannunshi M Jabeer ya rik'o tare da cewa. "In sha Allah zai bari, in mun koma Nigeria zamuyi k'ok'arin canza maka mgnin daya dace da kai." cikin danyin guntun murmushi yace. "Uhum abinda likitocin woje basuyi ba, shine na Nigeria zasuyi?." kai ya gyad'a mishi alamar tabbas , sai ya kuma cewa. "Yanzu kana jin ciwon ne?." gyara zamanshi yayi tare da jawo laptop d'inshi yace. "ai sai bayan awa biyu zuwa uku-uku yake tashi, so in sha Allah babu matsala zamuyi miting d'in har mu tashi bazai sakeba." mik'ewa sukayi a tare yayinda duk mutanen wurin duk suka nufi wani k'aton glass table wanda yake zagaye da kujeru a k'alla guda 40 gaba d'aya zama sukayi sai kujera biyu da babu mazaunansu, bayan sun zauna da 55 second sai ga wani balarabe tare da banasare sun shigo, gaba d'aya taron sai da suka d'an mik'e tare da rusunawa, sannan suka koma suka zauna. Lokaci d'aya kuma naga gaba d'aya sun bubbud'e laptops d'in dake gabansu, sannan wannan balaraben ya gyara zamanshi tare da matso abin sautin maganar ta yadda zai taimaka suji duk mgnarshi ta wasu yan k'ananun na'urorin dake kunnuwansu, jawabi ya fara yi musu kan hoton wasu dokuna da a k'alla sunkai 15 kuma kowa sune a fuskar laptop d'inshi jawabi yake musu kan yadda gasar zata kasance da kuma dokokinta da sauye-sauyen abubuwa da suka samu sab'anin na da can baya, da irin foro da dawakan suka samu, sannan a take duk naga dawakan sun bace a fuskar na'urorin nasu, sai kuma hoton woni katafaren fili daga bisa dukkan alamu anan za'ayi gasar jawabi ya musu a kan filin. sai kuma banasaren nan shima ya fara yi musu bayani kan tarin kyautukan da duk k'asar da ta lashe gasar zataci da irin yawan kud'ad'en da sauran team's d'in suka tara domin badawa ga wanda sukayi nasara, sannan ya zaburar dasu kan cewafa kowa nasara yakeso kuma in ka fadi bawai fad'uwar bace harda asarar makuden miliyoyin kud'ad'en da team d'inku ta zuba a gasar, kuma duk sun zuba kud'ad'ene masu tarin yawa ta yadda in dai aka rasasu to team zatayi asara babba, sannan yayi k'arin bayani ga masu yin tseren, tare da basu k'arfin guiwa. sai kuma aka bada dama ga duk mai wata tambaya, kad'an daga cikine da basu fahimci wani jawabinba suka d'anyi tabbaya, akayi musu k'arin bayani. Bayan sun tashi wannan mitin d'in, Yusuf da M Jabeer suka sakeyin zama na daban da k'ungiya Ellistiner johor Polo team, inda suka buk'aci da a basu hayan Yusuf, bayan sun gama wannan world polo d'in, so malam Jabeer dai yak'i domin shima so yake Team nasu Jahan Polo team ta tsaya da k'afafunta, su kuwa basuyi fushiba duk da nuna musu rashin yardarsa, Amman a haka suka barwa Yusuf takardar gayyata, duk randa yaji zai iya zama cikin Team d'insu tofa suna maraba dashi. Shi dai Yusuf karb'ar takardar kawai yayi tare da cusawa a cikin jakar laptop d'inshi, dan ya fara jin mararsa na zuk'a da damk'a. Dole kuwa suna fita daga zama da Ellistiner johor Polo team, suka sake shiga da Team South Africa cuddle young fans, inda suka buk'aceshi daya zo garesu domin taimakon masu tasowa, to nan dai sun amince, ya had'a hannun dasu sauri-sauri ya amsa musu komai a gaggauce. Suna gamawa suka fito domin komawa masauk'insu, da kyar Yusuf kam ya samu ya shiga mota dan ji yake kamar ransa ne zai bar jikinsa, suna shiga motar ya jingina jikin kujera tare dasa k'afafunshi ya tokare sit d'in gaba, M Jabeer dake gefenshi ne yana mgna a waya, sai kawai ji yayi Yusuf d'in yana rawa kar-kar jikinshi ke b'ari yayinda ya sandare ya mik'e duk da k'ananan kayane a jikinshi bai hana joystick d'inshi mik'ewaba tare da harbawa har M Jabeer d'in na iya ganin hakan ta saman wobdon dake jikinshi, kamoshi yayi ya ruggume tare da cewa driver ya nufi asibiti dasu, abu kamar wasa sai nishi Yusuf keyi tare da rawan sanyi kamar mazari, gaba d'aya M Jabeer ya gama firgita sai addu'o'i yaketa tofa mishi, suna shiga cikin asibitin , Yusuf yayi wani irin yunk'iri tare da tasowa ya damk'i mararshi, sai kuma ya koma konce ya sume. "Innalillahi wa Inna'illahi raji'un, Yusuf! Yusuf! Yusuf!!!." abinda kawai M Jabeer ke iya cewa, duk ya firgita, ganin haka driver ya fita tare da shiga cikin asibiti, a tare ya fito da maikatan da irin d'an gadon nan na tura marasa Lfy. suna zuwa suka d'aukeshi sukayi ciki dashi, shi kuwa M Jabeer wayarshi ya lalubo tare da kiran Daddy ya gaya mishi abinda ke faruwa, sannan ya amsa kiran da doctor ya mishi. yana zuwa doctor ya mishi bayanin ciwon dake damun Yusuf tare da cewa yanzu duk maganin da za'a bashi sai dai yasa ciwon ya lafa amman zai sake tashi, kuma zai iya yin komai a cikin wannan yanayin da yake shiga, bugu da k'ari za'a iya rasa ranshima baki d'aya, so dolefa in yaji wuya zai nemawa kanshi mafita ko mummunace dan ya samu ya tsira da ranshi, to mgnanin abu mara kyau d'in kawai mafita d'ayace ya samu mace kusa dashi to da zaran anyi haka shikenan ayi mishi aure sannan kar a nema mishi k'aramar mace a nema mishi mai iya jure larurarsa, ya k'ara da cewa yanzu sun mishi allurar da zata iya tsawon kwana 7 tana mushi aiki, amman daga kwana bakwai d'in sun cika k'arfita ya k'are sai dai in sun sake mishi wata. jin haka yasa M Jabeer cewa to in dai ba matsala a basu alluran ta yadda zai iya jurewa in anayi mishi su nanda lokacin da za'ayi mishi aure. kasan cewar doctor musulmine ba b'ata lokaci ya amince sannan yaja M Jabeer sukaje d'akin Yusuf. M Jabeer kam mmaki ne ya cikashi lokacin da suka shiga ya samu Yusuf ras dashi yana konce yana woya da mama yana ce mata. "Kai Mama wlh na warke kiji muryata ras dani." ganin doctor ne ya sashi ce mata. "Sai anjima zan kiraki Mama yanzu ga doctor ya shigo." sannan ya katse kiran. bayani doctor ya mishi tare da saida musu al'luran duk da tsadarsu, suka sayi guda 10 cib a dikaken M Jabeer kafin nan zasu san abinyi, basu kwana bama aka sallamesu tunda ya warke. Washe gari da sanyin safiya Yusuf cikin tattausan blanket baccin da baya samu yayi kwana biyun nan shi yakeyi, can sama-sama cikin baccin yakejin ringing d'in woyarshi, juyi yayi cikin nauyin baccin yasan kiran nan bazai wuce Mama ko Adda Zulaihat ba ko Aryan dan su ukune kacal suke da number nan kuma su kad'ai yake kira da wannan layin kuma duk k'asar da yaje baya canza wannan layin kam dai. mirginowa yayi tare da jawo wayar cikin muryar bacci yace. "Salamu alaikum." ajiyan zuciya Zulaihat ta sauk'e tare da sharte hawayenta cikin tsananin k'auna, tausayi, bege, da kewar d'an uwanta wanda duk duniya shi mata kenana d'an uwa na jini da nono tace. "Hello Yusuf." murmushi yayi tare da gyara konciyarshi yace. "Adda Zulaihat da sauk'ifa." kai ta gyad'a kamar yana ganinta sannan tace. "Ka samu kayi bacci? ka samu kaci abinci? yaushe zaka dawo? har yanzu baku gama zaman bane?." a take ta jero mishi tambayoyin, kai ya shafa tare da cewa. "Toni wacce tabbaya nasan zan fara amsa miki Addana." cikin sanyinta tace. "Ka dawo nakeso na gaji da zamanka can wata uwa duniya in kazo kusa da Abba in sha Allah zai yafe maka komai zai wuce, please ka dawo mana d'an uwana kaji tausayinmu mana nida Mama, bamufa da kamarka a duniya, wlh ko jiya saida Sharifa ta sani kuka, tana cemin Mommy ni kam bansan Uncle Yusuf ba shima bai sanniba sai a hoto, Yusuf ya za'ayi ka barmu kamar baka begenmu, ko da can baya da kaga bamu damu da ce maka ka dawoba sabida mun san karatu kukeyi to yanzu kuma kafa gama dan Allah Yusuf ka dawo." ta k'arishe mgnar tana mai zubda hawaye. Cikin sanyi da jin tausayinta yace. "Zan dawo nanda kwana 4 kiyi hak'uri ki dena kuka kinji Addan Yusuf." da sauri tace. "Ka tabbatar?." cikin sauk'e numfashi yace. "Na tabbatar, ai kin san bikin Raihana saura kwana 6 ko?." cikin sauri tace. "Eh na sani ai jiyama tazo." cikin kontar mata da hankali yace. "To zan dawo dan Aryan ma da Raihana duk sun matsa dole sai na halarci d'aurin auren." cikin jin dadi tace. "Kai Allah yayi musu al'barka." sai ta kuma kalli Abubakar mijinta kenan wanda yake ruggume da ita yana share mata hawayen dake bin fuskarta dan yasan dan uwanshine sanadin komai, ita kuwa lumshe ido tayi tare da cewa Yusuf. "Ga Abban Sharifa." sai ta kuma manna mishi phone d'in, gaisawa sukayi tare da mishi ya jiki, sannan sukayi sallama. Toh daga ranarfa Yusuf da M Jabeer suketa shirin tahowa gida, yayinda in Yusuf ya tuna zai koma sai yaji wani irin farin ciki da mararin komawar, can k'asan zuciyarshi kuwa haka kawai yake jin fargaba da firgita sai yaji kamar ya fasa, a haka dai suka gama shirya komai, yau da rana jirginsu zai tashi A gida Nigeria kuwa tun da safe Adda Zulaihat, Amira Mami Nana, Jafar, Zeenat Ibrahim, Fa'iq Anty Amarya, Anty Madina Goggo Maimuna Goggo Aisha, duk sukaje gidansu Aryan sunata shirye-shiryen tarban babban bak'onsu, inda suka samu k'adan daga cikin yan uwansu Aryan d'in sun fara cika gidan dan yau al'hamis gobe jumma za'ayi walima jibi asabar d'aurin aure ran lahad'i ayi wunin fansan ido sannan da deren ranar ayi dinner shike nan washe gari Monday a watse. Sharifa kuwa itace kan gaba dama tafi kowa son ganinshi, Raihana kuwa tun jiya taketa shirya mishi girke-girke, Aryan kuwa shida kanshi ya bud'e part d'in da aka ajiye na musamman da sunan na Yusuf ne, shi ya share ko ina ya gyara ko ina dama komai sabone kama daga gado kujeru TV firij labulaye carpet beshit blanket da dai sauransu sannan komai na sutura duk abinda Aryan ya sayawa kanshi na shagalin bikin nan tare da Yusuf yayi yamusu dinki ya kai kala goma sha uku-uku bar sauran abubuwan kam, Adda Zulaihat da Amira ma girki kala-kala suka kawo don dama duk sun gama shirya mishi komai a gidajensu. Bayan sun gama komai duk suna tare a parlour Kaka sunata hira wanda mafi akasarinta kan Yusuf ne dan dawowarshi, suna dai ta tsammanin isewarsu kafin azahar tunda tashin asuba sukayi. Yusuf da M Jabeer kuwa tuni jirginsu ya tashi, inda suke kyautata zaton 12:15 pm sun isa k'asarsu ta haihuwa, Haka kuwa akayi shabiyu da wasu yan dak'ik'u jirginsu yayi dirar miki a cikin babban birnin taraiya, Abuja, inda suka samu tarba daga fadar shugaban k'asa, inada aka shirya musu lunch tare da manyansu, yayinda wasu team na cikin kaduna suka zo dan yi musu tarba, El-Ameen polo club kaduna suma sunyi tattaki domin nuna farin cikinsu da dawowar babban d'an polo da k'asarsu keji dashi. Bayan sunci sun sha tare da d'an tattaunawa da manyan k'asar inda suka d'an sa musu hannu a harkar Polo, da yake kunsan polo ba kamar ball bane shi polo prvt ne babu gwamnati a ciki, gwarama masarautun gargaji su ana damawa dasu, toh sanadin k'wazon da Yusuf ya samawa k'asar nasarar cin na West Africa yasa gwamnati maida hankalinsu kan wasan uwa uba kuma da yake M Jabeer d'in mulki da sarauta duk tashice sai suka samu nasarar jawo gwamnati cikin harkar. Su Adda Zulaihat kuwa gaba d'aya sun k'agu da suga isewarsu, tunda Aryan ya gaya musu sun iso amman suna Abuja sai k'arfe d'aya da rabi jirginsu zai taso zuwa Adamawa. Su kuwa su Yusuf sai da sukayi salla, a matsallancin fadar k'asa sannan akayi musu rakiya iyapot. k'arfe biyu dai-dai jirginsu ya sauk'a cikin Adamawa Yola land of beauti, garin fullo sai fullo Adamawa Yola jimeta jima k'adan kaji labarin yola goggola ta Modibbo, Yola garin malam Modibbo Adama ga ilimi ga kiwo ga nowa ga kasuwanci. One by one matafiya suka fara fita. a k'alla mutun 24 suka fita kafin M Jabeer ya bayyana kan step d'in sauk'an yayinda Yusuf ke biye dashi a baya jikinshi sanye da uniform d'insu na Jahan polo club, rigar yellow sai wondon blue irin blue mai kyau d'innan takalmin k'afarshi sau ciki suma blue ne masu azabar kyau da tsada hular kanshi yellow mai ratsin blue color, sai wani agogon hannunshi mai ruwan garai-garai sai shik'i yakeyi da daukar ido, hannunshi na rik'e da polo stick with polo ball d'in yana d'an juyashi cikin tafin hannunshi, d'aya hannun kuwa jakarshi ce yake janye da ita kamar yadda M Jabeer ma ke janye da tasa, yaso ya karbi ta Yusuf d'inma dan yasan duk hankalin mutane kanshi yake. Ido Yusuf ya lumshe tare da shak'ar zazzafar iskar k'asarshi ta haihuwa, dai-dai lokacin daya gama sauk'a kan step din jirgin. yana biye da M Jabeer yayinda yaketa d'an murmushi yana kallon sararin samaniya. Tafiya kad'an sukayi suka iso wurin da matafiya ke d'an zama dan jiran masu d'aukarsu, Murmushi M Jabeer yayi tare da kamo hannun Yusuf suka nufi inda taron masu tarbarsu daga fadar jiha suke, ganin M Jabeer sai gaba d'aya masu jajayen rigunarnan suka rusuna har k'asa yayinda suketa musu barka da dawowa, rusunawar dogaran shi ya jawo hankalin dandazon samarin gari da yan jaridu sukayi car tare da binsu a baya, sai dai suna zuwa dogaran suka hana su k'arasawa garesu, haka dai suka nufi farfajiyar inda taro motoci da dawakai suke cik'e mak'il sai bushe bushe akeyi, zo kaga abinda camera takeyi duk ta inda Yusuf ya juya d'aukarshi akeyi ba k'ak'k'autawa, har sun zo gaban motocin sai suka tsaya jin wata mgna da wani d'an jarida yayi. "Shin Baraden Adamawa bashi da abinda zai cewa masoyansa ne? wadanda sukayi tattaki sukazo dominshi dama wad'anda suke gidajensu suna gaban tv da ma masu rik'e radio domin jin ta bakinka?." kai Yusuf ya jinjina tare da juyowa ya fuskanci taron jama'ar, M Jabeer kuwa da hannu ya nunawa fadawanshi alamar su bar mutanen dama yan jaridun su iso, ai kuwa sai gasu d'uuu sun iso gabanshi, wani matashi d'an jaridane da adamawa ke yinshi, yayi sa'ar k'arasawa har gaban Yusuf, murmushi yayi tare da cewa. "Me zaka cewa masoyanka." shi kam Yusuf hannu yasa tare da shafa kanshi cikin sassauk'an murya yace. "Ina godiya a garesu." k'ara matsoshi d'an jaridar yayi tare da cewa. "Masoya Polo da Jahan Polo team zasu so sanin menene shirinku na gaba da kuma nasarar da akeda zaton samu?." tsayuwarshi ya d'an gyara tare da cewa. "Toh Alhamdulillah nasararda da mukayi a bayyane take, sannan burinmu na gaba Allah ya bamu sa'ar cin world polo kamar yadda mukaci na West Africa, fatana anan masoyana su tayani addu'a." cikin jin dad'i d'an jaridar mai suna Matawalle yace. "Alhamdulillah wato dai rad'e-rad'in da akeyi na cewa Nigeria ta samu damar shiga world polo gsky ne?." "Eh In sha Allah kuwa." yace mishi tare da juyawa yana k'ok'arin shiga motar da wani ba faden ya bud'e mishi, sai ya kuma tsayawa jin wani d'an jaridar ya kuma cemai. "Toh kenan kanaga zaka iya gwabzawa da sauran shahararrun teams Polo na duniya? ko dai ganin kaci na West Africa ne yasa kakejin kanka wani babban k'waro?". cikin mamaki Yusuf ya zuba mishi ido ganin ashe Safwan ne, cikin ranshi yace. "Tabbas Sulaiman ya tab'a gaya min Safwan jarida ya karanta." dawowa yayi daga duniyar tunanin jin ya sake ce mishi. "Baka da abin fad'i kenane ? toh asheko in dai baka da k'arfin guiwar karawa da irinsu Ellistiner Johor Polo team to ya kamata ka gayawa uban gidanka ya sauyaka ya samo wani da zai iya karawa dasu, sabida gudun karka zubar da darajar Jahan polo team d'in." shi kam Yusuf har kullum Safwan na bashi mmki ya rasa mai yayi mishi a zaman da sukayi da yake nuna tsanarshi a fili a kuma gaban kowa, bai kuma bin ta kan Safwan ba, murmushi yayi cikin k'arfin hali ya juya wurin Matawalle da yake ce mishi. "Toh Baraden Adamawa wacce shawara zaka bawa yara masu tasowa cikin wannan harka taku ta polo." zama yayi cikin motar yayinda k'afafunshi ke waje, gyaran murya yayi tare da cewa. "Shawarata garesu na forko dai su zama masu hak'uri da jajircewa, su cire k'yashi da hassada a tsakaninsu su yasu domin duk mai hasada baya ci gaba, karsu damu da mai musu hasada da kushe domin su mahassada alamace ta nasara sannan shi nasara wani garine mai cike da ni'imomi, kan hanyar garin kuwa k'alubalene, tofa dole nasara da k'alubale tare suke lallai sai ka wuce k'alubale kafin kaje garin nasara, duk wanda kaji yana ce maka bai tab'a samun k'alubaleba a harkarsa to tabbas bai tab'a yin nasara bane, bai zama wani abuba a harkartashi domin dole fa nasara tana tare da k'alubale walau *MARUBUCI* ko mawak'i ko d'an Film ko d'alibi ko Malami ko ma'aikaci ko d'an kasuwa." cikin gamsuwa da bayanin Yusuf Matawalle yace. "Wannan haka yake." sai ya kuma yin murmushi yace. "Ko masoyanka zasu iya sanin k'alubalen daka tab'a fuskanta, domin su iya jure nasu k'alubalen wata rana?." Kai Yusuf ya juya tare da cewa. "Ina nan dai cike da fargabar ko yaushe domin ban san k'alubalen da zai iya riskata ba, tunda har yanzu tafiya nake zuwa cikin garin nasara ban cimma nasarar da wasu basa so in cimmawa ba." cikin kula Matawalle yace. "Masoyanka na nan sunata yi maka addu'a in sha Allah zaka cimma nasara." murmushi yayi tare da cewa. "Ngd matuka." shiko Matawalle da sauri yace. "Ga wasu yan tambayoyi na k'arshe, masoyanka zasu so sanin Me Kafi so a duniya?." murmushi yayi tare da cewa. "Musulmi da musuknci." shi kuwa Matawalle ci gaba yayi da cewa. "Sannan mai kafi tsana?." "Kafuri da kafurcin." Yusuf ya bashi amsa da dukkan gskyarshi. shi kuwa yaci gaba da cewa. "Wacce kyauta ce kafi so ayi maka?." "Kyautar Addu'ar nafiso." "Wanne yanayi kafi so damuna ko hunturu ko bazara?." "Damuna nafi son yanayin damuna sama da ko wanne yanayin." "Wanne color kafiso?." " orange and yellow." "Wanne abinsha kafi so?." "Fura da nono." "Me yafi baka tausayi?." "Maraya yafi komai bani tausayi." "Me yake baka k'azanta bi ma'ana me kake kyamata?." fuska ya had'e tare da jan tsaki yace. *"Zina* da mazinatan kansu ina matukar kyamar mazinaci ta yadda in dai nasan wannan mazinacine bana iya cin abin hannunshi koda kuaa fura da nonone ya bani." murmushi Matawalle yayi tare da cewa. "Tambaya ta k'arshe, wa kafiso a fad'in duniyar nan?." lumshe ido Yusuf yayi tare da tonk'oshi wuyanshi kan kafad'arshi cikin fidda numfashi mai sanyi ya gyara zama tare da yin k'asa da murya a hankali yace. "Ina sonta fiye da kaina, na rayu da soyayyarta a zuciyata a cikin dukkan numfashi na, kullum ina cikin fargaba kar na rasata, domin in na rasata dukkan farin cikin na rasa, ina son kasancewa gani gata har iya raina da mutuwata ina begen fuskarta na tsawon shekarun da bana nan itace sanyin idanniyata itace farin cikina itace hasken rayuwata ina sonta wani irin son da ban san adadinshi ba, ita kanta bata san yadda nake jin sonta da k'aunarta a zuciyata ba ita nafiso fiye da kowa in dai a duniya yake." Cikin tsananin mamaki duk sauran yan jaridun suka matso yayinda duk jama'a suka kasa kunne suji wacece, su Adda Zulaihat ma ido suka zubawa tv dake gabansu inda suke ganin abinda ke faruwa kai tsaye live inji bature ko. Zahra kuwa dake gefen Mama lumshe ido tayi tare da sake bud'esu tana kallon yadda Mama ta zubawa fuskar Yusuf d'in ido kamar zata jawoshi ta cikin tv ita kuwa Zahra gyara konciyarta tayi dan gajiya da kasalar da ya rufeta tun mafarkin da tayi kafin azahar inda, yau mutumin yayi ta romancin da ita ba sassauci duk ya birkita mata tunani ji takeyi kamar tayi ta ihu tana kwara mishi kira ko zai jita yazo gareta ji take yafi mazan duk duniya iya tausar mace da lallashinta, cikin ranta take kitsima inama ta samu Idris d'inta ya iya komai irin na wannan mutumin na mafarkinta. Idris saurayin Zahra ne wanda suke tare tsawon shekara biyu, masu karatu in baku mantaba Idi mai change ne ya dawo cikin rayuwar Zahra da suna Idris inda ya lashi tokobi sai ya k'arb'e budurcin Zahra, kullum k'ulle-k'ullen yadda zaiyi nasara a kanta yakeyi, a cewarsa tunda Yusuf ya mishi duka a kan budurcinta ya kuma yi mishi tsirara da tereren bankad'a a gaban dubban jama'a to tabbas sai ya rama sai ya tozarta Zahra ya rabata da budurcinta ya rantse cewa Zahra bazata kai budurcinta ba, a gefen Zahra kuwa son Idris take bil hakk'i da gskya, yayinda kab family d'inta kuwa babu wanda ya gane Idi so har cikin gida yake shiga. ido Zahra ta kuma budewa jin tambayar da Matawalle ya kuma yiwa Yusuf shine ya dawo da ita daga tunanin Allah yasa idris d'inta ya iya komai kamar dream King kamar yadda ta mishi lak'ani. ido ta kuma zurawa tv jin muryar Matawalle na cewa. "Wannan wacece mai sa'a wacce macece tayi sa'an mallakar zuciyar shahararran d'an Polo da duniya suke sonshi, ka gayawa masoyanka me sunanta na tabbatar itama tana jinka da ganinka". cikin sauri da mamaki su Adda Zulaihat suka juyo suka kalli juna ita da Amira da Mami da Nana dan jin amsar da Yusuf ke badawa, shi kuwa Yusuf ido ya kuma lumshewa tare da yin tsadedden murmushi cikin kashe murya yace. "Za...!!!! *By* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* *Page 2⃣6⃣* *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 "Zan fad'a a ko ina a koda yaushe a gaban kowa ina sonki Mama duk duniya bani da kamarki mahaifiyata." cikin jin wani irin shauk'i akan shak'uwa tsakanin d'a da uwa Matawalle ya sarawa Yusuf tare dasa hannu ya rufe mishi marfin motar. sauran jama'a kuwa wasu harda yar k'ollansu dan ganin tsantsar so na tsakanin uwa da d'anta. Mama kuwa ido ta rumtse da k'arfi yayinda hawaye ke bin idonta a lokaci guda kuma tana dariya, jin d'igon hawayen Mama kan hab'ar Zahra yasa ta mik'e zaune tare da zubawa Mama ido tana kallon wani irin wutar son Hamma Yusuf d'in cikin idon Mamanshi, kai ta jinjina tare dasa hannu ta share mata hawayen dukansu ba wanda yayi mgna. suna cikin haka suka jiyo Daddy yana cewa. "Ikon Allah Maman Yusuf kinga Yusuf d'inki ko, wai yanzu nake sauri-sauri zanje tarbarsu ina fitowa wanka naga tuni A T V suna nunasu tuni har sun iso, kai Yusuf mai jama'a kenan." mik'ewa Mama tayi tare da fitowa tsakar gidan inda Daddy da Ummi ke tsaye cikin shirin fita murmushi tayi tare da cewa. "Ya kamata kam a sameka a kusa dashi." gyara zaman hular kanshi yayi sannan yace. "Eh ai yanzu zanyi maza inbi ayarin motocin in samu mushiga fadar masarautar tare." "Toh Allah ya kiyaye a shafa min kan d'an autana." Dariya Ummi tayi tare da cewa Zahra data fito yanzu. "Yauwa Zahra kije ki k'arisa mana aikin nan nama gama komai miyar kawai zaku daura in tayi d'umi ki zubawa kowa, sannan ki tafasa mana tea ki d'ura a filas, sai ki haura d'akin Daddynku ki tattareshi." to tace tare da matso Daddyn cikin nitsuwa kamar ba ita bace uwar rawar nan tace. "Daddy kud'in dinkin namu?." kai ya juya lokacin daya fara tafiya Ummi na binshi a baya. Ummince tace. "Ya bani kud'in ki duba cikin durowa, harda kud'in gyalenku, Isma'il d'inma munyi mgna dashi yace zai kawo muku kayan da kanshi wai akwai wanda bai k'arisa bane". "Toh". tace sannan ta d'auki tsintsiyar kwakwa ta fara share tsakiyar gidan saida ta share ko ina tsab, sannan taje ta k'arisa aikin da Ummi ta sakata, bayan ta gama komai a can ta dawo kitchen d'in Mama nanma tayi mata duk aikin data saba, sannan tayi wanka ta fito ta nufi gidan Aunty Fadwa dan Salima zata rakata kasuwa, tana fita can harabar gate d'insu tayi part dinsu Iya shatu, a tsakar filin ta samesu ita da Hajja Inna, murgud'a baki tayi ganin Hajja Inna na hararanta gami da tab'e baki, ita kuwa Iya shatu murmushi tayi dan inda sabo yaci ace kowa ya saba da halin hantara da Hajja Inna keyiwa yaran Aunty Amarya Especially Zahra, cikin murmushin tace. "Zahra'u k'arbo d'inkin ne zakije?." Kai ta juya tare da cewa. "A a kasuwa zanje, zan sayo mana gyalullukan acobin auren Aunty Raiha ne, kema zakije dinner ko kiga yadda akeyi?." ta k'arishe mgnar da alamun tambaya kuma da iya gskyarta, cikin dariya iya shatu tace. "A a ke dai ki dauko min a wayarki in kin dawo kya nuna min." ita kuwa Hajja inna sai cewa tayi. "Amara k'irjin biki, in kinje kasuwan saya min goro mana ko na 200 ne." juyawa Zahra tayi tare da fara tafiya tace. "Bazan saya ba." mik'ewa Hajja inna tayi cikin kumfar baki tace. "Toh ai kud'in bana d'anki bane na d'anane inaji d'azu ya baku to dole ki saya min." juyowa tayi cikin tsiwa tace. "Ank'i a sayo d'in, Ina dai kud'in na uba nane to kema sai ki nemo na ubanki." wohoho ina wuta Hajja Inna ta fad'a ciki, wai ai Zahra ta zageta, ita kuwa Zahra ko a jinta ta fita ta tafi abunta bayan ta biya Salima suka tafi tare. A fadar masarautar Adamawa kuwa sai bayan sallan la'asar su Aryan, Daddy, Sulaiman, da Bashir suka samu damar ganin Yusuf. Suna fitawa masallacin su M Jabeer da Affan da wasu makusantasu sukayiwa Yusuf rakiya har inda su Daddy suke, suna isa wurin motocin da sauri Yusuf ya k'ara garesu yana zuwa kawai sai ya ruggumi Daddy tare da gaidashi, "Daddy barka da yamma." murmushi Daddy yayi cikin jin dad'i marar misaltuwa yace. "Alhamdulillah yarona yaje Lfy ya dawo Lfy." sakin Daddy yayi da sauri jin Aryan na cewa. "Oh Sulaiman mu kam ba'a bin ta kanmu." cikin tsananin shak'uwa da kewan juna yaje gabansu tare da ruggumesu dukansu, dariya suka saki sai suka kuma d'an tureshi tare da bashi hannu d'ad'd'aya shi kuwa ya mik'owa Aryan hannu d'aya Sulaiman hannu d'aya, a tare suka tafa sai suka kuma ruggume juna. cikin dariya da wasa irin na abokai Aryan yace. "Masha Allah d'an yaro! d'an saurayin nan ka ganka kuwa kamar wani balarabe sai shek'i kakeyi." dukan wasa Yusuf ya kaiwa Aryan tare da cewa. "Banza waye d'an yaron?." kaucewa Aryan yayi tare da cewa. "Bashir ai kaima ka yarda d'an yarone ko, tunda tuzuru ne babu mata, dan manyance kuma harda tara k'asumba." shima Bashir dariyar yayi tare da cewa. "Kwananna ai zamu aurar daku, nima in samu in hau layi." dariyar shek'iyanci sukayi tare da yin k'asa-k'asa da murya dan kar Abba da M Jabeer dake gefensu suna tattauna wata mgna tasu ta daban , karsu jisu, Affan kuwa da yanzu ya gama mgna a waya harara ya d'an cillawa M Jabeer tare da meda kallonsa kan su Yusuf da suka zuba mishi ido cikin tsuke fuska yace. "Mitseew ai wallahi ni badan wancan k'aton tuzurun gidan namuba yaseen da tuni nayi aure, amman da yake shi gani yake kowama irinshine sai na tashi da nufin zan fire in wuceshi inyi aurena sai ya tsigemin fiffige." ai kafin ma ya gama Aryan kam dariya yake mishi harda rik'e ciki, Sulaiman ma sai dariyar yakeyi hakama Bashir, shiko Affan hahara ya kuma watsawa M Jabeer tare da jan dogon tsaki. "Mitsssw ganshi kullum yana fama da al'kebba sai kace limamin makka, kana mishi mgn in yaga dama sai kaji ya fara karatu da tasbihai ya wani shareka da zancenka, yana abu kamar waliyi shi baruwanshi da mata." duka Yusuf ya kai mishi tare da cewa. "Banza ya ishekafa da zagarmin uban gida, ai dole ya tsige maka fiffige domin kai in ba tsigekan akeyiba akwai matsala banza jarabebbe." wani irin kallo Affan yayiwa Yusuf sannan ya juya gasu Aryan dake dariya da baki ya nunawa su Aryan inda Yusuf yake tare da cewa. "Kuji wannan *namijin Ayu* d'in wai shima har zai cewa wani fitinenne jara bebbe." shi dai Sulaiman dariya yayi tare da cewa. "Oh oh ai wannan hirar taku ta girmi shekaruna." shiko Aryan cewa yayi. "Kada ku damu zamu aura daku." murmushi sukayi baki d'aya ganin yadda Affan ke watsawa Yayanshi M Jabeer d'in harara shi ala dole M Jabeer ya takurashi dariya suka kumayi lokacin da suka juya suka nufi inda su Daddyn ke tsaye jin Affan na cewa. "In ka ganshi zakayi zaton mata hud'u gareshi harda k'wark'wara gashi da kamala da ilimi, amman yak'i aure, d'an hana ruwa gudu kawai shugaban tuzuran Nigeria." shiru yayi lokacin da suka isa gabansu kamar bashiba ya nitsu abinshi, duk abinda M Jabeer yace sai yace. "Toh Hamma mun gode Allah k'ara girma." shiko M Jabeer hannu ya mik'awa Daddy sukayi sallama sannan yayi musu addu'ar isa Lfy, sannan yace Affan, "Mu shiga ciki ko Aku." baki Affan ya d'an tura sannan ya bawa su Aryan hannu sukayi sallama tare da cewa, "Sai na shigo." sannan yabi bayan yayan nashi suka tafi. Wasu irin tsala-tsalan motoci nagi matsu azabar kyau daga ka gani kasan dala tayi kuka, wata tsaleliya naga Aryan ya bud'ewa Yusuf Audi-Rs6 sai kuma Range rover velar guda biyu masu d'an karen kyau, cikin zaro key's d'insu al'jihu ya cillawa Sulaiman d'aya sannan ya kalli Yusuf tare da cilla mishi d'ayan shi kuwa ya rik'e d'ayan, sannan ya kalli Daddy cikin girmawawa yace. "Daddy wad'an nan sune motocin da Yusuf ya saya mana, toh dama dunda suka iso na kawosu nan don lokacin ana gyaran gidan namu, Range Rover d'in d'aya ta Sulaiman ce d'aya kuma tawa, tsohuwar tawa kuwa ni na bawa Bashir shi kuwa Audi-Rs6 dince tashin, sannan sai wasu guda biyu suna gida mu." murmushi Daddy yayi cikin yabawa da dottakun Yusuf sannan yace. "Toh Allah ya sanya alkhairi, Allah yasa rai akayiwa." "Amin Amin". sukace a tare sai Yusuf daya d'an tsuke fuska yace. "Ni dai motar Daddy na zan shiga." cikin jin dad'i Daddy yace. "A a ba matsala Yusuf duk kushiga motar ai zaifi mu tafi a jere rakiyar taka zatafi armashi, gashi dama kaga M Jabeer ya bada motar fadawa 3 zasuyi maka rakiya to kaga bazamu so a gane cikin wacce motar kakeba kyai tsaye." Haka kuwa sukayi suka jera yayinda motar fadawa ke gabansu sai d'aya da take bayansu ya zama motoci shidan suna tafiya a jere, sannan ga yan Jahan polo team a k'alla su 30 su kuma kan dawakai da uniform d'insu suna zageye da motocin, daga nan cikin fadar suke tafiya a jere har cikin jimeta, yayinda suna fita kallo ya koma sama, sabida wani irin gudu da suke tsulawa kamar masu tashi sama, kunsan abu da matasa wad'anda jininsu ke harbawa da zafi-zafi sannan ga sabbin motoci ga k'uruciya uwa uba ga matsayi, ai Aryan da Sulaiman kamar zasu tashi sama gwarama Yusuf d'in dan shi yana bayan Daddy ne to shiyasa yake tafiya a d'an dai-dai misali tunda shi Daddy cikin salama yake tafiya yayinda kuma ya kira Aryan da Sulaiman ya musu fad'a su rage gudun amman ina sai sunyi kamar sun rage sai su kuma sake fecewa a 360. suma fadawan kazalika gudu suke ba sassauci ga wasu irin dogayen bulalinsu da suka firfitar ta windows d'in motoci alaman kana yi musu laifi kad'an zaka sha zabga. sannan ga dawakai da suke masifar binsu da gudu kamar wad'an da suke fagen tsere babu abinda kakeji sai fiw-fiw alamar gilmawar motocin sai kuma kaji kusar-kusar k'aran sautin kofoton dawakan. Duk mazaunin cikin Adamawa yasan yadda bakin babbar kasuwar Adamawa take wani irin azabebben cika da cunkoso da zaran yamma tayi, to kuwa a dai-dai irin wannan lokacin su Yusuf da tawagarsa suka ratso wurin dan sun fito daga babban titin daya fito cikin Yola inda kai tsaye zasu wuce bayan P.Z. gidansu Aryan dan can d'in dai Yusuf zai koma kafin a tuntubi Abba da batun dawowar tashi gidansu, gudun da sukeyi da tarin dawakan yasa dole gaba d'aya ababen hawa da jama'a suka koma gefen titi, yayinda wasu suka fidda wayoyinsu suna viewing wasu kuma na daukar hoto, a dai-dai lokacin ne Zahra da Salima suka fito cikin kasuwar da nufin su hau keke napep ta kaisu mubi round about inda zasu samu taxi d'in zuwa Girei, dole suma suka tsaya cikin dandazon mutanen, cikin mmki Salima tace. "Yau kuma bikin me akeyi a masarauta." baki Zahra ta tab'e tare da cewa. "Ina zan sani, in banda izza da isa da izaya ya za'ayi da yamman nan su biyo bakin kasuwa." cikin dariya Salima tace. "Karki wani d'auki zafi uwar tsiwa to in basubi nanba ina kikeso subi?." cikin fad'a tace. "GA Bank rouad nan me zai hana subi nan?." cikin bin tsala-tsalan motocin da kallo Salima tace. "Toh Hajiya Zahra karfa ki manta sune da garin." tsaki taja tare da jawo hannun Salima suka fara kutsawa gefen jama'a, sunzo dai-dai wasu taron matasa wanda a k'alla zasu kai 17 harda manya kad'an a cikinsu, wani daga cikinsu ne yake cewa. "A a ba tafiya zasuyiba kunsan Yusuf Muhammad Usman Girei dan wasan polo da yaciyo gasar West Africa shine ya dawo d'azu to inaga yanzu za'a rakashine zuwa gida." cikin sauri wani daga cikinsu yace. "OK hakafa lallai naga jikin motoci 3 nan duk a k'asan plet number ansa Braden Adamawa 1 har zuwa 3 d'in." wani daga cikinsu ne ya kuma cewa. "Tabbas hakane nifa har Airport d'inma naje d'azu da rana, kaga sai yanzu na lura da uniform d'insu na Jahan team dake jikin wad'an nan na kan dawakan, da irinshi Braden ya dawo a jikinshi." Wani tsoho ne daga cikinsu wanda ya sufa tukub ya jujjuya kai cikin tausayawa ya fita tare da fara tafiya yayinda wani matashi ke bin bayanshi, da sauri su Zahra suka bishi a baya dan ganin yana samu mutane na kauce mishi yana samun hanya to suma sai suke bin bayanshi, suna cikin tafiya sun fara fita cikin jama'ar sunzo dai-dai mashigar San Husaini, sukaji tsohon nan yana mgna cikin wata iriyar murya. "Wannan yaro Yusufa baki ya mishi yawa,. *Hawu* na bibiyar rayuwarsa gashi yaro matashi mai tsarkakekkiyar zuciya amman yanada mak'iya a kusa dashi, sannan ga sharrin kambun baka dake bibiyarsa." cikin yin k'asa da murya matashin yayi mgn wacce su Zahra basuji me yaceba, sai gani da sukayi tsohon nan ya juyo ya kallesu, wani irin yarrr Zahra taji dai-dai lokacin da suka had'a ido da tsohon lokaci d'aya jikinta ya fara rawa, da sauri suka juya suka fara tafiya da sauri, sunayin gaba kad'an wani mai napep ya tsaya gabansu babu b'ata lokaci suka shiga, kai tsaye inda zasu shiga taxi d'in girei ya kaisu, suna zuwa kuma suka samu saura mutun ku, shiga sukayi sannan suka biya kud'in d'ayan da ba'a samuba suka tafi. Su Yusuf kuwa kai tsaye anguwar bayan P. Z. suka shiga inda akayiwa Yusuf rakiya har gida, a baking gate motar fadawar da matasan dake kan dawakan duka suka juya suka tafi, yayinda sukuwa su Aryan suka kutsa kai cikin gidan ganin mai gadi ya wank'ale musu gate d'in, a jere a jere suka shiga cikin gidan Yusuf ne a baya dan haka shine k'arshen shigowa. A cikin gida kuwa su Adda Zulaihat Raihana, Amira, Mami, Nana, Zeenat, Hajiya Kaka da Rafi'a diyar kawun su Aryan kenan da itama taketa son ganin Yusuf dan yadda takeji sunata hirarshi wunin yau duka, duk a tare suka fito farfajiyar gidan dan jin hayaniyar jama'u alamun sun iso Sharifa kuwa gefen Jafar da Sadik da Ibrahim taje ta tsaya wanda su dama suna harabar gidan a cikin yan bukkokin da akayi dan zaman. gaba d'aya ido suka zubawa moticin, suna jiran su gama yin parking a cikin wurin da aka tanada dan hakan, suna gama yin parking suka fito a tare. wani irin tsalle Zulaihat da Raihana da Amira sukayi, cikin tsananin farin ciki suka nufi inda Yusuf yake tsaye yanata wani irin murmushi, ganin Amira da d'an k'wajejen cikinta ya sashi, sake murmushi tare da matsawa inda suke zuwa suna isa Zulaihat ta ruggumeshi ita kuwa Amira ta fad'a jikin Zulaihat d'in yayinda Raihana kuwa ta konto jikin Amira, wani irin farin cikine mara misaltuwa a zuciyar Yusuf, Adda Zulaihat kuwa kawai sai ta fashe da kuka tare da kuma marin k'eyar Yusuf d'in sai ta kuma ruggumeshi tana kuka. shi kuwa Yusuf d'an turesu yayi a jikinshi sannan ya kama kunnenshi alamar neman yafiya, cikin tonk'oshe wuyanshi kan kafad'unshi yace. "Ana aspect ya Habibati." kunnenshi ta d'an ja tare da d'an dungure goshinshi. ganin yadda tayi ne sai ya kuma marairaice fuska yace. "Irin tarbar da yakamata kiyi min kenan Adda na." sai ya kuma kalli Amira tare da tab'e baki yace. "Mai ciki." cikin had'e fuska Amira ta kai mishi duka kaucewa yayi tare da jawo hannun Raihana yana dariya tare da cewa. "K'anwata sai k'amshi amarci fa kikeyi." tafin hannunta tasa ta rufe fuskarta wai ita kunya, Adda Zulaihat kuwa k'ara rik'o hannunshi dake cikin nata tayi ta matse da k'arfi tare da cewa. "Zaka sake tafiya ka barmu?". tsalle ya d'anyi tare da yin yar k'ara. "Wayyo Mamana ina kike kinga Addana tana cin zalina ko." gaba d'aya wurin dariya sukayi dan ganin yadda ya kele fuska, dengin su Aryan da suka fara taruwa dan bikin Raihana da za'a fara gobe sai murmushi sukeyi suna binsu da kallon sha'awa. shi kuwa Yusuf hannunshi yasa a kafad'un zulaihat suna tafiya a jere, murmushi Zulaihat keyi yayinda hawayen farin ciki ke bin fuskarta, tafiya sukeyi a jere kamar irin abokai d'innan, Mami Nana da Zeenat ne suka iso gabansu tare da rusunawa suka gaidashi, amsawa yayi cikin zaro ido ya kalli Sulaiman dake gefenshi yace. "Kai Sukaiman su Mamine suka zama yan mata haka?." kai Sulaiman ya gyad'a mishi akamar eh. shi kuwa Yusuf su Jafar ya ruggume tare da cewa. "Miss you so much brothers." Aryan kuwa trollings d'in cikin motocin yake fitarwa tare da bawa Fa'iq yana kaisu part d'in Yusuf. gaba d'aya sun kacame sunata farin cikin ganin juna, da sauri suka juyo baki d'ayansu kan Sharifa data daddage ta saki ihu da k'arfinta tare da bubbuga k'afa tana cewa. "Mommy kin kalli uncle Yusuf ko bai kulani ba." da sauri Yusuf ya sakesu baki d'ayansu sannan ya duk'o kad'an tare da d'agota ya d'aura a kan wuyanshi yana cewa. "Oh my sweet baby am so sorry dear i love you, irin sosai d'innan my Sharifiyar Uncle Yusuf." dariya ta k'elk'ele dashi tare da yiwa Fa'iq da yazo wuce da akwati na hudu a hannunshi gwala tana mai cewa. "Yehhh Hamma Fa'iq ganni Uncle Yusuf yana min doki-doki." dariya akayi baki d'aya, Fa'iq kuwa zumbura baki yayi, da sauri Yusuf ya shafo konshi tare da cewa. "Sorry d'an farina kaifa kasan kai muka fara so." dariya Fa'iq yayi cikin jin dadi. dai-dai lokacin kuma Hajiya Kaka ta kamo hannun Yusuf tare da cewa su Raihana. "Tafi daga nan duk baku iya tarbar bak'oba kun wani tsareshi da shirmenku kun barmin miji da k'ishi da yunwa ko ruwa baku bashi ba." dariya akayi baki d'aya yayinda ita kuwa taja hannunshi sukayi babban parlour gidan, shi kuwa binta yakeyi tare da cewa. "Gskyarki dai uwar gidan Aryan." cikin wasa irin ta kaka da jika tace. "Uwar gidan Yusufa d'in dai." kai ya juya tare da cewa. "Gskya akai kasuwa ni sai da sabuwar jini." ido ya d'an rufe wai yaji kunyarsu Goggo Maimuna da Aunty Amarya da Aunty Madina daya samu a parlour. Kai Yusuf dai yaga soyayyar yan uwanshi a ranar haka sukayi ta hira, Daddy kuwa tuni ya tafi tare da Aunty Amarya da dama suna fitowa girei Ummi tace ita kam ya sauk'eta a gidansu bazataje ba. Haka sukayi ta hirar yaushe gamo, sai gabanin margin Sulaiman ya kwashi Goggo Maimuna Aunty Madina da Amira ya maidasu gidajensu sannan ya dawo ya dauki su Mami ya biya ya d'auki Ummi suka koma, Aryan kuwa shiya maida Jafar, Sadik, Ibrahim da Zeenat. Adda Zulaihat kuwa sai bayan sallan isha'i Abubakar yazo d'aukanta da yaransu. *by* *GARKUWAR FULANI* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* *Page 2⃣7⃣* *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Assalamu alaikum masoyana masu bibiyar wannan littafi nawa mai Suna Hukuncin Allah, In nace masoya nafa ina nufin wadanda suka biya kud'insu na sasu a group na, bada ku nakeba b'ara masu fiddashi ku bawa wasu su watsashi ba, mosoyana ina baku hak'uri duba ga yanayin azabebben sanyi da muke ciki, yasa typing fa ya fara gagarata yaseen jinin yatsuna daskarewa yakeyi, inyi-inyi zanyi typing sai abin ya gagara dan haka ina baku hak'uri da kuma rok'on kuyi min uzuri, in mun gama part one zanje hutun mak'o d'aya, Sannan in mun fara fostin part two ba mmki watara ku jini dib, to in kun jini dib kuyi min uzuri duk da nima na matsu inga na gama rubutashi, shiyasa nake qoqarin ganin nayi posting kullum, Wlh yanzu haka ma da kyar nayi wannan dan bayanin, shiyasa mafi akasarin pages d'in ba editing, yau kusan sati kena da fara typing d'in part two d'in amman ban kai ga ko 5 page ba. Yusuf na ruggume da Sharifa Aryan kuwa yana rik'e da hannun Fa'iq yayinda ita kuwa Adda Zulaihat take tsakiyarsu, Raihana kuwa na gabansu rik'e da hand bag d'in Adda Zulaihat. A gaban Abubakar dake jingine da motarshi suka tsaya, cikin sauri Yusuf ya kontar da Sharifa cikin motar gefen da Raihana ta ajiye jakar, shi kuwa Aryan hannu ya mik'awa Abubakar suka gaisa cikin mutntunta juna, Yusuf kuwa shima hannu ya mik'awa Abubakar d'in cikin yin murmushi tare da yi mishi irin yar ruggumar gefe d'ayan nan, hannu Abubakar yasa tare da dan bubbuga kafad'ar Yusuf sannan yace. "Masha Allah autan Mama fa ya zama balarabe, Yusuf ka ganka kuwa yadda kake masha Allah." shiko Yusuf murmushi ya d'anyi tare da shafa k'eyanshi, sannan ya cusa hannunshi cikin sumar kanshi yace. "Kai dai Ya Abubakar dama can haka nake." murmushi Zulaihat tayi cikin kallon k'anin nata tace. "Toh mu dai zamu tafi karka manta mgnarda mukayi." Kai ya gyad'a alamar toh, ita kuwa sai ta kuma kalli Aryan tace. "Zaku shigo d'inko goben?". kai ya d'an juya tare cewa. "Anya kuwa." Raihana ce ta katsesu da sauri tace. "Adda Zulaihat kin manta cewa gobema zakizo ne?." sai ta kuma juyawa gun Abubakar cikin d'an kunya-kunya tace. "Yaya dan Allah kabar Adda tazo kagafa daga gobe za'a fara bikin, kuma ba wani dadewa za'ayiba ana shagalin ba gobe Jumma'a za'ayi walima jibi asabar kuma ayi d'aurin aure kuma kasan dole zata zo akai amarya da ita, shike nan sai jibi lahad'i da yamma ayi fansan ido, bayan sallan isha'i ayi dinner kuma kaga su Zahra ma duk daga gobe zasuzo sai an gama biki zasu koma ya kamata ace akwai babba cikinmu." Ido ta rufe tare da juyawa da gudu tayi cikin gida dan ganin kallon da sukemata na alamun, "Lallai amaren yanzu ba kunya." su kuwa dariya sukayi baki d'ayansu, shi kuwa Yusuf sai tab'e baki yayi yana mmakin yaran wai sun girma har suna rawar kan za'a aura dasu. haka dai sukayi sallama Abubakar yaja motar suka tafi. Aryan da Yusuf sukuwa Parlour Yusuf suka koma inda sukayita hirar yaushe gamo, kusan nan suka kwana sai k'arfe uku Aryan ya mik'e tare da yin hamma sannan ya juya zai fita yana cewa. "Yau dai munyi kwanan zaune, bari inje inyi wanka tunda asuba ta k'arato." hararan sa Yusuf yayi tare da tsuke fuska yace. "Wai me dalilinka na raba mana wurin kwana, tunda dai naga dani da kai duk d'aya muke kai tuzuru ni saurayi babu mai mata a cikinmu." cikin yin mik'a Aryan ya d'an tsaya tare da juyowa kad'an yace. "Toh yaseen ni dai na kusa aure shiyasa, gwara ka koma daga gefe." tsaki Yusuf ya d'an ja tare da cewa. "Banza kawai fitinenne ai sai ka hak'ura sai kayi auren kafin muraba makwancin." shiko Aryan dariya yayi tare da juyawa ya fita yana cewa. "Ikon Allah yanzu kai ne har zaka cewa wani jarabebbe." shima Yusuf dariya yayi tare da kallon kansa yana murmushi shafa k'ugunshi yayi tare da lumshe ido dan tunowa fa wai allura aka mishi wacce zatayi one week tana mishi aiki amman gashi yau kwananta biyar kacal kuma duk ya fara jin wani irin mahaukacin feelings jikinshi ya d'an matse tare da mik'ewa ya shiga bedroom yana shiga kai tsaye bathroom ya shige ruwan d'umi ya watsa sannan ya fito yayi shigar larabawa sannan ya shimfid'a sallaya tare da fara nafilfili, har saida akayi kiran forko sannan ya zauna ya fara karatun k'ura'an, saida yaji anyi assalatu sannan ya mik'e tare da kawo raka'a biyu, raka'ainil fajir, sannan ya fito jin an fara kiraye-kirayen salla, a bakin gate suka had'u da Aryan sannan suka wuce masallaci, bayan an idar da salla anan suka d'an zauna sukayi karatu saida gari yayi haske suka koma gida, a babban parlour suka zauna dukansu inda Raihana ta had'a musu tea and cake ta basu, nan dai suka d'an tab'a sannan Yusuf ya mik'e tare da cewa. "Kaka bari inje in d'anyi bacci." shima Aryan mik'ewa yayi tare da cewa. "Nima bari inje in rumtsa dan case d'in da nike dashi sai k'arfe biyu ne zamu shiga." kai Kaka ta jinjina musu tare da cewa. "Ku dai fito anjima kad'an kuyi break in yaso daga baya kwa koma baccin." to sukace mata kawai sannan kowa yayi side d'inshi. Yusuf kam sai juyi yakeyi a kan gado yana jan tsaki dan wannan abu ya fara sashi yana jin haushin kanshi da kanshi. A Girei kuwa ana idar da salla a masallacin k'ofar gidansu Mama ta fito daga side d'in Abba hannunta rik'e da carbi, kai tsaye d'akinta ta nufa inda Zahra ke kwance ita d'aya, ido Mama ta tsurawa Zahran lokacin da ta shigo dan jin wasu surutai da takeyi can k'asan mak'oshinta yayinda takeyi mutsu-mutsu, ita kuwa Zahra tayi nisa cikin duniyar da Dream Guy d'inta ya kaita, murmushi tayi tare da matsoshi lokacin da juya mata baya idonshi na zubda hawaye dan ta hanashi *Cabb'ullen* shi, yayinda a zahiri kuma Mama na ganin murmushin da Zahran takeyi, ita kuwa Zahra cikin duniya mafarkin nata, ta bishi a hanlali ta bayanshi tazo ta ruggumeshi tare da manna mishi brest nata a kafad'unshi, sannan tasa d'an yatsarta manuniya tana shafa soft lip's d'inshi ido ta lumshe dan jin sanyinsu da taushinsu na ratsa mata d'an yatsa har zuwa cikin mad'igan kanta, a hankali ya bud'e lips d'inshi tare da lalubo tattausar yatsar tata ya saka cikin bakinshi ya fara mishi wani irin tsotsa, yayinda yasa hannunshi d'aya kuma ya jawota zuwa kan cinyarshi, wani irin birkicewa yayi jikinshi sai tsuma yakeyi cikin wani irin salo ya kife tafin hannunshi kan brest d'inta yana wani irin sarrafasu, sai numfashi take fesarwa tana lumshe ido, sun fara nisa cikin duniyar da sukeso shiga, kamar a zahiri taji ya dasa mata cizo mai zafi wanda yasa ta saki k'ara tare da juyowa da sauri kallonshi takeyi cikin mutuwar jiki ganin shima kukan yakeyi kamar ransa zai fita ganin yana cikin wani irin hali sai itama ta fara kukan. Yayinda a zahirinma kukan takeyi, cikin mmki Mama ta matsota tare da matsota tana d'an dukan kafad'unta. "Zahra.! Zahra.!!!." firgigit ta mik'e zaune yayinda take zubda hawaye, cikin magagin bacci ta matso jikin Mama tare da cewa. "Mama anyi salla ko?." kai ta gyad'a tare da cewa. "Mafarki kikeyi ne?." "Eh". ta bata amsa a tak'aice lokacin da take shigewa bathroom, tana shiga shower ta sakarwa kanta, tanayi tana rumtse ido da k'arfi duk sanda ta tuno abinda ya faru a mafarkinta a haka ta fito tazo tayi salla, ita kuwa Mama sai binta takeyi da ido tana son ta ajiyeta ta tambayeta irin mafarkan da ta lura tana yawan yi a kwanannan, sai kuma tace bari ta bari sai yau in sunzo konciya zata tambayeta, kitchen suka shiga tare, cikin mamaki Zahra ta juyo tare da cewa. "Mama me zakiyi?." "Zan tayaki aikin ne kin san ina son mu shiryawa Hammanku breakfast nashi daga nan a kai mishi." Kai ta jinjina tare da cewa. "Kije ki kwanta yanzu zan k'arisa aikin, ai kinsan tun jiya na gama wasu aiyu kan." cikin jin dad'i Maman tace Toh tare da juyawa ta fita tana sakawa Zahra al'barka. Ita kuwa Zahra a kitchen d'in tsaki taja tare da tsuke fuska tana mai fara fere dankali turawa, tsaki ta kuma ja kamar tana gabanshi tace. "Ka dai ci al'barkacin Mamata badon itaba yaseen da gishiri zan saka maka cikin kunun a madadin sugar, in cika yaji a ferfesun ta yadda in ya k'wareka sai ka shid'e, sannan in soya dankalin sai ya k'one kajinma da nayi maka pepper chicken in zumd'uda attaruhu da gishiri." hararar gefenta tayi kamar yana tsaye a wurin tace. "Toh amman kayi sa'a ban iya almobazaranciba dan nasan ba kyau kuma dan in faranta ran Mamata kawai zan ragar maka." baki ta d'an tura tare da murgud'ashi ta kuma cewa. "Yauwa ai gwara ka sani ba tsoronka nake jiba ehe!." Haka dai tayi ta k'unk'uni da masifa tana aiki, sosai ta shirya mishi breakfast na gani na fad'a, kuma dama Alhamdulillah kunsan Mama ta hori Zahra da iya girki, lokaci d'aya gida ya cika da k'amshin soye-soye da defe-defe. da kuma tafashe-tafashe, Kunun gyad'a da d'anyar shinkafa da kwakwa sai dabino da kanamfari da citta ta dama kunun damu mai kyau, *gari sakadi kenan* inji fulanin Yola da fad'a sai zumar da ta saka a madadin sugar sai tea mai ganyen na'a-na'a, sannan pepper chicken dayasha hadi sai couscous da miyar daddageggiyar hanta, sannan soyayyan dankali da tayi mishi sutura da fefeyayen soyayyan k'wai sai k'osai wanda mahad'in wancan kunun gyad'an nanne mai zuma, sai zazzafan ferfesub wanda zan mishi inkiya da k'ugiyar yunwa. bayan ta gama komai ta kimtsashi a manyan kuloli masu tsananin kyau da tsada sannan ta shiryawa kowa nashi ta kai nasu Iya shatu da mijinta baba mai gadi, sannan tazo ta kai na Hajja Inna, sauri-sauri ta shigo parlour Mama ganin Ya Sulaiman zaune yayinda yake rik'e da k'undun kaza cikin pepper chicken da tayiwa su Yusuf d'in Jafar kuwa yana jidan kulolin yana kaiwa cikin sabuwar motar ya Sulaiman, kallon Sulaiman tayi tare da kad'a kai ganin yadda yake yagar tsokokin yana taunawa tare da lumshi ido dan yadda yakejin d'and'anon na ratsa mishi jijiyoyin harshensa, Zeenat ce dake gefenshi rik'e da mayafinta alamun tare zasu tafi, dariya sukayi mata ganin yadda take had'iyar yawu, dan Zeenat itama mayyar namace layin su Hamma Yusuf da Sulaiman take sam su basa gajiya da nama a rayuwarsu, Zahra kuwa sai dai in yunwace taci k'arfinta ta kuma rasa wani abin ci to a nanne take cin nama bisa larura. Jafar ne yace. "Ya Sulaiman mu tafi kagafa har 9:38 Am yayi karmu makara mu samu har sun karya." mik'ewa yayi tare da bawa Zeenat sauran nawan hannunshi, amsa tayi tare da fara jaga shi kuwa goge bakinshi yayi tare da cewa. "Toh Mama sai mun dawo." da sauri Mama tace. "Yauwa ga zumar nan ka kaimishi kace ya yawaita lasa, sannan kace gobe zanje gidan Innata, mu had'u dashi a can." "Toh." yace tare da amsar tand'un zumar sannan suka fita. Ita kuwa Zahra cikin lumshe ido alamar gajiya tace. "Mama bari inje gidan Aunty Fadwa zan amsowa Aunty Raiha sauran had'inta, sai kuma turarukanta na humrarnan." cikin gyara konciyarta a kan 3 str tace. "Toh kiyi sauri ki dawo, kinsan kece zakije kiyiwa Raihanan lalle, nama rasa meya hanaki zuwa jiya cikin yan uwanki kinga da kunyi lalle in yaso yau kuyi kitso kafin lokacin walimar." dariya tayi cikin kawo uzuri dan kar Mama ta gane tak'i zuwane jiyan dan Hamma Yusuf d'in, "Hmmmm Mama kin manta jiyan naje kasuwa, kuma Ummi ma ni ta barwa kitchen." Kai Mama ta jinjina alamar haka ne na tuno. Ita kuwa gidan Aunty Fadwa taje ta karb'o sauran tsimin Aunty Raiha wanda dama ta karbi' tandu d'aya jiya da dare, amsa da turarukan wutan ta dawo gida. Tana shiga parlour Auntynta taje inda ta samu Mami da Nana suna karyawa, gefen Aunty Amarya ta zauna tare da cewa. "Auntyna me kika dafa mana ne?." juyowa tayi ta kalleta tare da cewa. " Mami ce tayi mana d'anwake." da sauri tace. "D'anwake kuma, toh me aka dafawa Daddy?." gyara zama Aunty Amaryan tayi tare da cewa. "Daddy da Abba breakfast d'in da kika had'awa Hamman ku sukaci shiyasa akayi d'anwake kawai." kai ta jingina jikin kujera tare da cewa. "Mami kuyi saurifa mu tafi kunga tun d'azu Aunty Raiha keta kirana kar aje wurin walima k'afar amarya ba lalle." mik'ewa sukayi tare da cewa. "Gsky kam." ita kuwa Zahra gyara zama tayi tare da cewa. "Ke kuma Nana d'an sakomin d'anwaken inci kafun ku shirya na gama." tab'e baki Nana tayi tare da cewa. "Eh dole ai in sako miki tunda ke k'anwar uwa tace." dariya tayi cikin izza tace. "Yoh wal bani wal baka wal hanani wal k'ememe, in kukamin abinda nakeso, in muje in muku makeup in kuwa kuka min gardama yaseen kun sanni nafiku iya gardama." dariya sosai Aunty Amarya tayi tare da cewa. "Gskyarki Tinana." Mami kuwa amsar pilet d'in tayi ta zubo mata d'anwake ta kawo mata sannan sukaje suka fara shiri, ita kuwa saida ta ci sannan taje tayi wonka, amman duk da sun rigata farawa ta rigasu gamawa sabida ita yadda take da tsiwa hakama aikinta duk a tsiwace take yinshi ta gama. Bayan sun gama kimtsawa komai da zasu tafi da sune dan in sunje sai an gama bikin zasu dawo, sukuwa da sauri sukaje suka rok'i Ya Sadik yazo ya kaisu. Aryan kuwa yana cikin bacci yaji kiran Sulaiman ya shiga wayarsa, hannu yasa tare da amsawa jin Sulaiman yace mishi, gasu nanfa a parlour shi ya sashi fitowa da sauri tare da gyara wuyan jallabiyarshi hannu ya bawa Sulaiman suka gaisa cikin muryar bacci yace. "Muje parlour Yusuf zamufi sakewa, nan mutane na yawan shigowa." binshi a baya sukayi tare da cewa. "OK." har sunje bakin k'ofar shiga parlour Yusuf d'in Sulaiman ya d'an juyo ya kalli Jafar cikin bada umarni ya cilla mishi car key yace. "Kai Jafar koma ka debo kulolin mana." café key d'in yayi tare da cewa. "Toh." sannan ya juya. Su kuwa cikin sa'a suka samu bai rufe k'ofar da key ba, shiga sukayi a tare suka sauk'e wani irin ajiyan zuciya dan wani irin sihirtacccen k'amshi da sanyi mai ratsa jiki da zuciya, lumshe ido Sulaiman yayi tare da zama kan luntsuma-luntsuma sofas dake cike a parlour yayinda yatsun k'afafunsu suke nitsewa cikin tattausan carpet dake malale a tsakiyar kujerun labulayen duk a sassake. shi kuwa Aryan kai tsaye bakin k'ofar bedroom d'in yaje, cikin sanyin murya yace. "Yusuf..! Yusuf.!!!." yayinda kuma yaketa bubbuga k'ofar da d'an k'arfi, can cikin baccin daya samu ya saceshi da kyar dududu baifi 25 minutes da fara baccinba, gashi kwana sukayi basuyi baccinba, wani irin dogon tsaki yaja lakacin da yaji Aryan na k'ara sautin buga k'ofar, juyi yayi tare da mik'ewa zaune cikin muryar bacci da fad'a yace. "Mitseeew wai kai kam wani irin mayene mai d'an banzan nacin tsiya." murmushi Aryan yayi tare da cewa. "Banza masifaffe, toh bani na kar zomonba Mama ce ta turoma sak'o." tsuke fuska ya kumayi tare da mik'ewa tsaye gyara zaman boxes d'inshi yayi sannan ya jawo jallabiyarshi da ya cillah kan dressing stol zurawa yayi tare fara tafiya cikin takunshi na nitsuwa, bakin k'ofar yazo tare dasa hannu, har zai bud'e sai ya kuma juyawa bathroom ya shiga brush yayi sannan ya fito. Aryan kuwa tuni ya koma wurin Sulaiman inda Jafar kuwa yaketa jera musu kulilin a tsakiyar parlour bisa tattausan carpet d'in, tuni sun buge da hira. yana isowa ya zauna kan 2 str tare da k'ara tsuke fuska dan shi babu abinda yafi tsana a mishi da safe irin ya maida baccin nan azo a tasosho, hannu Sulaiman ya mik'a mishi, cikin k'ara tsuke fuska shima ya mik'a mishi hakama Jafar daya gaidashi madadin ya amsa da baki sai ya amsa mishi da kai, shi kuwa Aryan cikin watstsakewar daya samu ya kalli Jafar tare da cewa. "Matso mana da abincin nan dama na d'an kwana biyu banci girkin Mama ba." "To". Jafar yace dashi sannan ya matso da kulolin tsakiyarsu sannan ya bubbud'e, gaba d'ayansu a tare suka shak'i k'amshin girke-girken shikuwa Yusuf ido ya lumshe tare da zamewa ya konta kan kujerar da bata gama d'aukar tsawonshi ba, k'afa d'aya ya d'aura kan d'ayar sannan ya hard'e hannunshi a k'irjinshi sai ya k'ara lumshe ido tare da karkad'a k'afafunshi, Aryan, Sulaiman, Jafar, kuwa su kam sai zamewa sukayi suka zauna a tsakiyar parlour, sannan Jafar ya turo musu pellets and Cups kowa ya zuba abinda yake so, Aryan couscous ya zuba da miyar daddageggiyar hanta sannan ya had'a tea mai kauri, Jafar kuwa kunun gyad'an nan ya zuba tare da zazzafan k'osai d'in, Sulaiman kuwa kura tea ya had'a tare da zuba ferfesun jan naman. gaba d'aya a tare sukayi gyaran murya tare da lumtse idanu a lokacin da sukayi lomar forkonsu, jin sautin gyaran muryarsu a tarene yasa Yusuf bud'e ido, kallonsu kawai yakeyi ganin yadda sukecin abinci tare da lullumshe ido alamar dad'inshi na gamsar dasu, haka yana kallonsu su kuwa shiru kakeji sai sautin cokula da akeji ket-ket, sun d'an jima suna harrak'awa murmushi yayi ganin duk sun kuma jawo kulolin suna k'ara abincin, cinyewa sukayi tas wanda suka zuzzubawa a karo na biyun, cikin mmaki ya kalli Aryan daya kuma Jawo kular ferfesun yana zubawa, aiko zubawa yayi da yawa sannan ya fara ci tare da lumshe ido yana wani shihht-shihhht. ido suka zurawa Yusuf daya mik'e tsaye bedroom nashi ya koma, jimawa kad'an ya fito rik'eda phone d'inshi gefen Aryan ya zauna tare da kara phone d'in a kunne tare da cewa. "Raihana kizo parlour na." a can d'aya gefen kuwa Raihana daketa kiciniyar had'a musu breakfast tace. "Toh Hamma Yusuf gani nan zuwa." gyaran murya ya d'anyi tare da cewa. " Ina jiranki yanzufa". "Toh." tace tare da katse wayar ta nufi side d'in nashi. A bakin k'ofar ta tsaya tayi sallama, har saida aka bata izinin shiga sannan ta shiga, gefenshi taje tare da duk'awa tace. "Ina kwanan Hamma?." a tare suka amsa da. " lfy lau." shi kuwa Yusuf da sai yanzu ya bbud'e kulolin da filas d'in Cup ya d'auka mai d'an girma kunun gyad'arnan mai zuma a madadin sugar nan ya zuba har bakin cup din sannan ya jawo pilet ya zuba k'osai kusan guda 13 kunun ya fara kurba. ido ya lumshe tare da gyara zama ya had'iye kunun a hankali sannan ya samu damar amsa gaisuwar Raihana, cikin seconds 58 ya shanye kunun dan kafa kai yayi bai cire cup d'in a bakiba saida ya shanye tas, sannan ya sake cika cup d'in ya fara cin k'osaid'in yana d'an korawa da kunun, saida yaci kusan kosai 7 sannan ya kalli Raihana daketa hira da Jafar yace. "Yauwa Raihana d'aukar muku abincin nan ki kai muku keda Kaka da Rafi'an kawu kuji girkin Mama dan naga alamun a rumbud'a oga Aryan zai cinye bai tuna da kuba." to tace tare da fara karb'ar kulolin da yake mik'o matan, ta kai na Couscous da ferfesub d'in ta dawo amsar na na k'osai da filas d'in kunun da tea din da pepper chicken d'in kenan ta hangi motarsu Zahra ta iso harabar gidan, da sauri ta nufi gunsu ruggumesu tayi dukansu suna cikin haka, suka hangi motar Affan ga ta fadawa a gefenshi, ganin haka sukayi cikin gida, shi kuwa Yusuf sake kiranta yayi dan ganin bata dawo da wuriba, cikin girmamawa tace. "A a Hamma Yusuf naga kunyi bak'ine kuma dama nimafa nayi muku girkin, barima in kawo muku dan naga harda fadawa." da sauri ya kalli Aryan tare da cewa. "Affan ne yazo kenan." katse wayar yayi lokacin da yaga Affan ya shigo, ai kuwa nan sukayi ta ciye-ciyensu da hira shima Affan yasha kunun sosai, sannan Yusuf ya d'auke filans din ya hana Aryan sha wanda saida sukaga santin da Affan keyine ya sasu cewa zasu sha d'in. Dariya Aryan yayi tare da cewa Yusuf. "Yaseen ka daiyi sa'a kasan ni dama can kunu ba cimata bane, shiyasa ban kulaba kaje kayi tasha har gobe da safe kayi ta faman sintiri fitsari." Sulaiman ma dariyar ya d'anyi tare da turowa Affan pilet d'in daya zuba mishi dankali da k'wai d'in, shi kuwa Yusuf Affan ya k'arawa kunun tare da cewa. "Kaima daga wannan ka gama shanye rabonka." jawo kofin Affan yayi tare da cewa. "Hmmmm ai cikin nawa nema ya k'wansa min dan ya cika amman dai bari in shanye wannan d'in kam, sauran kuma sai da dare zanzo mu shanye." Jafar ne ya danna gyatsa tare da gyara konciyarsa yace. "Ba damuwa gobema ai sai Zahra ta sake dama mana tunda kunun ya samu shiga." cikin gyad'a kai Affan yace. "Gskya kam, da ta kyauta mana dan wlh ban tab'a shan kunun daya min dad'in wannan ba." daga nan sukaci gaba da hira, sun dad'e sosai kafin Affan ya tafi, suko su Sulaiman koda suka tashi fita saida suka jira Yusuf da Aryan sukayi wanka, sannan Yusuf yasa Jafar ya shigar musu da filas d'in kunun har cikin bedroom tare da na tea sai kulan pepper chicken d'in sannan suka fita a tare. Raihana kuwa kai tsaye d'akinta taja su Zahra inda suka fara da k'arisa aikin dilken da sukayi tsawon wata d'aya, sannan ta d'auko tand'un tsumi ta bata nan ta fara sha tare da ruwan kankana, sai kusa k'arfe 11:23 Am suka zauna zaman fara zanen lalle inda Zahra ta cancand'e amarya ta fito ras kamar amaryar indiyawa, bayan ta gamawa Raihana sai tayiwa Rafi'a yar kawunsu Aryan d'in daga nan tayi tayiwa k'awayen amaryar wanda yawancinsu yan makarantarsu Raihanarce, Amira, Adda Zulaihat, Aunty Amarya, Aunty Madina, suma duk sun zo, sai kusa k'arfe uku na yamma ta samu suka kammala da yake na k'awayen mai d'an sauk'i-sauk'i tayi musu ba mai kyau da wahala kamar na amaryarba ne. K'arfe 5:00 pm farfajir gidan su Aryan cike mak'il da jama'a matan aure yan mata da yan saffa-saffa yayinda wani shararran malami keyi musu nasiha mai ratsa jiki akan zamanta kewar aure, sai gabanin margin akayi addu'a tare da ciye-ciye da lashe-lashe aka tashi. Su Yusuf kuwa suna fita kai tsaye cikin Jimeta suka fara shiga gidansu Ummi sannan gidan Goggo Aisha, daga nan dai suka d'an jejje gidajen yan uwa, suna gamawa da cikin jimeta kai tsaye cikin girei suka nufa, gidansu Aunty Amarya suka fara zuwa, a bakin mashigar gidan sukayi parking, cikin mamaki Aryan ya kalli Sulaiman yace. "Kai Sulaiman haka gidansu Aunty Amarya ya gyaru?". kai Sulaiman ya gyad'a mishi tare da cewa. "Kasan Uncle Gambo ya samu aiki ai, shine ya gyara gidan yayiwa Tattinsu gyara sannan yayiwa Aunty Amarya ma side d'inta mai kyau ya ginawa k'aninshi ma kaga gida ya zama kamar ba shiba." tsaki Yusuf ya d'an ja tare da cewa. "Gskya ni dai da gidan yafi burgeni." Aryan ne yace. "Gskya kam da gidan yafi kyau yafi kama da lambu kana shiga zakaji yana k'amshin furanni sannan zakayi tajin kukan tsuntsaye da zirga zirgansu, uwa uba ga k'amshin bishiyoyin ayaba mangoro gwaiba da dabinansun nan mai d'an karen zak'i ga ruwan rijiyarsu nan mai gard'i da sanyi kamar ruwan FARO, gashi da suna da tattabaru." sai ya kuma yin dariya tare da lumshe ido yace. "Kai Yusuf gskya fa munyiwa Tatti rashin ji a zamanin da muke ganiyar k'uruciyarmu, dad'ina da matar ga tsabta da iya girki." Shima Yusuf ido ya lumshe tare dayin sakalin murmushi yace. "Lokacin kana nan kamar biri in kaga ayaba ko bai nunaba sai kaci." Sulaiman ne ya tuntsure da dariya dai-dai lokacin da suka shiga tsakiyar gidan yace. "Hahaha tarihi zai maimaita kanshi kenan ai har yanzu lambub nan yana nan, barema yanzu kuma da Uncle Gambo ya k'ara k'awata wurin, rijiyar nan ruwanta na kwaranya ta tsakiyar lambun ga k'arin shuke-shuke da yayi yanzu harda inabi akwai a ciki." suna cikin hirarsu tare da kutsowa har tsakiyar part d'in da suka nufan. wata bak'ar tsohuwa na gani mai wani irin sihirtaccen kyau lallai kam Tatti bak'ace amman iri bak'ak'en nanne masu azabar kyau hancinta zuwet har kan d'an k'aramin bakinta yayinda gashin girarta yake konce lif-lif har sun had'e akan karan hancita ga bisa dukkan alamu a gunta Zahra ta gaji irin gashi girar. Fad'ad'a fara'ata tayi yayinda tayi kansu cikin tsananin farin ciki take cewa. "Kai yau ashe amarya nake lale-lake marhabin daku manyan bak'ina." sai ta kuma juyawa tayi parlournta tare da cewa. "Ku shigo ku shigo maraba da jikokin kirki." a tare suka shigo tare da zama kan tim-tim d'in dake tsakiyar parlour a bisa carpet dan babu kujeru a parlour sai tim-tim d'in. zama sukayi yayinda ita kuma ta kasa zaune ta kasa tsaye sai hidima takeyi dasu, ruwa ta d'ebo musu a kwanon sha ta kawo musu, sannan ta koma cikin wani d'an bukka mai shatin kobo wanda dacan nanne d'akinta yanzu kuma ya zama kitchen d'inta sai gadon bono dake gefen kitchen inda kamar shine kond'on wanke-wonketa dan ga kwanuka a kife a kai sannan ga tukwanenta da zaka iya duba hak'oranka a jiki, cikin kitchen d'inkuwa wata tukunyar k'asa naga ta bud'e wanda taketa nason mai mamaki nayi ganin cikin tukunyar na bul-bul alamun yana b'ararraka ne, sai lokacin na lura ashe kan rushi yake, wani irin k'amshi dahuwar takeyi, ido na bita dashi lokacin da ta d'auko wani akwashi wanda sai k'yalli yakeyi ludayin ice naga tasa tare da d'ebo tand'enrun nan da yaketa fesar da wani azabebben k'amshi naman ragone wanda ya dahu yayi luguf, duk k'asusuwan sun sab'ule sun bar jikin tsokokin, kusan cika akwashi tayi sannan ta fito, tana hauro barandar tare da kiran. "Sani! Sani!!." Sani k'anin Aunty Amarya dake d'akinshi ne wanda yanzu ya fito wanka dama yana sauri ya shigo dan yaji tana kiran sunan Yusuf. "Na'am Tatti ganin nan zuwa." yace mata lokacin daya fito part nashi ya nufo part d'inta, ita kuwa gabansu Yusuf ta ajiye akwashin sannan ta zauna gabansu cikin tsakin fuska tace. "Kai Aryan nayi fushi da kai, wato sai da Yusufa ya dawone zaka lek'oni ko?." dariya Aryan yayi tare da cewa. "Yoh ai tare muka dawo." haharanshi tayi irin na tsoffi tace. "Ai tun randa ka dawo Sulaiman ya gaya min, har ka samu aiki amman bakazo ka gaya minba ko dan in d'an sanya al'barka." murmushi yayi tare da d'an sosa k'eya yace. "Tuba nakeyi Hajia Tatti." Yusuf ne yayi saurin cewa. "Karki yafe mishi Tatti, ai nima kullum Jumma'a sai nace yayi k'ok'arta yazo ya dubaki keda Kaka amman da yake shi baya son sada zumunci sai yak'i zuwa." cikin dariya Sulaiman yace. "Toh Yusuf had'asu kasa rabasu." Jafar kuwa sai murmushi yakeyi dan ya tuna dama haka suke kuma in zasuzo in yace zai bisu sai suyi ta tarfa mishi rashin mutunci, dariya suka kumayi jin Yusuf na cewa Tatti. "Na dawo kanki ke kuma tsohuwarnan in baki dena cemin Yusufa ba zamu b'ata." dariyar Uncle Sani ne da sukaji ya sasu meda kallonsu baki k'ofar, da sauri ya k'arisa gunsu, hannu suka mimmik'a mishi sukayi musabaha, cikin sakin fuska yace. "Kai lallai munsan Yusuf ya dawo tunda ga Aryan da Jafar ma mun samu ganinsu a gidanmu." cikin murmushi Jafar yace. "Uncle ina zuwafa ni yawanci nike kawo Zahra ai." da sauri Tatti tace. "Kuma in kazo baka shigowa ba." dariya suka d'anyi har Uncle Sani zai zauna Tatti ta kalleshi tare da cewa. "Yauwa d'auki k'oryarcan mana ka shiga cikin lambu ka tsinko musu abin motsa baki." to yace tare da mik'ewa ya fita, Yusuf ne ya yunk'ura zai mik'e ya bishi Tatti tace. "Dan Allah d'an zauna kuci abinci, na sanka yanzu zaka kama zagaye cikin lambun har abincin yayi sanyi." komawa yayi ya zauna tare da cewa. "Kin dai had'ani da Allah kin hanani tafiya amman ni a k'oshe nake." turo musu akoshin tayi tare da cewa. "Ai kuwa sai kunci, tunda rabanku ya shiga ciki, tun shekaran jiya fa nake aikinshi in d'a sa wuta sai in d'an sauk'eshi sai washe gari in kuma azashi, toh d'azu da safe na k'arisa mishi had'in muka d'anci, toh dama Zahra dasu Nana sunce in ajiye musu kunga ashe rabankune." dariya Aryan yayi ganin tuni Sulaiman ya jawo akwashin a tsakiyarsu tare da wonke hannunshi cikin k'waryar da ta kawo musu da ruwan wanke hannun. shima Aryan ido ya lumshe tare da had'iyar yawu muk'ut, dan dama abincin da sukaci da safe tuni ya narke, kuma koda sukaje gidansu Ummi kakannin su Sulaiman kenan, basuci komaiba kuma daga nan sun bi gidajen Goggonnin su Yusuf inda suka samu su kuwa duk sun tafi gidansu Aryan d'in walimar Raihana toh sai bayan la'asar har 3:35 suka iso nan d'in, shi kuwa Sulaiman k'ananan akwashin yajawo sannan ya d'ibi iya cinsa ya fara ci tare da lumshe ido shima Aryan da Jafar d'iba sukayi sannan suka fara ci cikin akwashi d'aya, ita kuwa Tatti hannu tasa ta turawa Yusuf babban akwashin tace. "Yau to kaima maza kaci, sai muyi mgnar yaushene aurenka." kai ya jinjina tare da wanke hannunshi ya fara ci. jimawa kad'an sai ga Uncle Sani ya kawo musu yayan itatuwan, haka suka zauna a tare sunaci sunata hira, har Uncle Gambo ya dawo shima yayi farin ciki da zuwansu sannan yayi tayimusu nasiha tare da nuna musu yanzu dai lokaci yayi da zasuyi aure, ita kuwa Tatti sai binsu takeyi da Addu'a, sai biyar na yamma suka bar gid'an, inda Sulaiman da Jafar sukayi gida, Aryan da Yusuf kuwa suka wuce bayan p, z, dan Mama tace mishi ya bari kar yaje gidan Innartan dan Abba ya hanata zuwa kuma itama Innar bata nan. Haka dai Yusuf ya d'an lellek'a dangi, tare da Aryan wanda an d'aga shariyar da zai jagoranta sai ran monday shiyasa sukayi wunin ziyararsu tare. Koda suka dawo da dare gidan ya kacame ya cika da b'aki yan uwan Ummarsu Aryan ma sun zozzo daga Chadi, maza da mata, an sauk'i mazan a side d'in Aryan, nanfa su Yusuf suka shiga cikinsu akayi ta hira, sai kusan 11:12 Pm Yusuf ya koma part d'inshi wonka yayi tare da shirin bacci harya konta kuma ya tuna da kununshi, tashi yayi ya d'auko filas d'in ya tsiyayi kunun da yawa sannan ya jawo kular pepper chicken d'in ya fara ci yana d'an korawa da kunun, wayarshi yaja tare da kiran Aryan yazo yaci abinci, to Aryan d'in yace sannan ya fito ya nufi side d'in Yusuf d'in. A harabar gid'an ya d'an tsaya dan ganin wata mota da take tsaye a bakin gate bisa dukkan alamu fita zatayi amman tana tsaye alamun akwai mai fitowa cikin motar matsowa ya d'anyi ta gefen da yaga an bud'e k'ofar gaba in da mai zaman banza yake. ido ya zaro tare da k'ara motsowa ganin abinda akeyi a cikin motar, idonshi ya kuma zarowa ganin idiris yana yiwa Zahra wani irin.....!!! *By* *GARKUWAR FULANl* 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* *Page 2⃣9⃣* *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Can cikin fadar masarautar Yola kuwa, sai bayan sallan la'asar ne, M Jabeer ya tura jakadiya da tayi masa kiran Affan, bayan taje ta isar da sak'on kiran ta dawo ta shaidawa M Jabeer d'in cewa yace. "To yana zuwa." amman shiru-shiru bai zoba saida aka kuma tura d'an aike sannan yazo, koda yazo da alamun rashin nitsuwa tare dashi, shiko M Jabeer sam bai luraba sabida saurin da yakeyi, takardun da Affan ya dawo mishi dasu d'azu ne wanda yace ya bawa Yusuf yasa hannu ya kuma mik'a mishi tare da cewa. "Maza amshi ka kaiwa Yusuf yasa hannu a takardurnan, ka kawo minsu dan bayan sallan isha'i jirginmu zai tashi." shi kam Affan kafin yayi wata mgnarma tuni M Jabeer ya juya ya fice a wurin tare da zugar fadawanshi, dogon tsaki Affan yaja tare da rumtse jajayen ida nunshi, sanin bazai iya yin tuk'in bane ya sashi neman, rakiyar fadawansa, motoci 3 suka d'auka d'aya ta gaba ta fadawa ce ta bayama fadawanne a ciki ta tsakiyar kuma Affan d'inne yake konce a bayan motar sai direbanshi tare da bafade d'aya a gaban. Sannan suka nufi cikin jimeta. A gidan biki kuwa, Zahra tun da ta shiga yin al'walan sallan la'asar tayi wonkanta, dan an kusa zuwa d'aukan amarya kuma tuni wasu k'awayen har sunyiyyi wanka ita kawai suke jira dan tace sai ta shirya zata fara musu kolliyar. tana fitowa ta shirya sauri-sauri tayi wa kanta d'an karen kolliya, sannan ta sanya wasu riga da siket na wani yadi mai azabar taushi da shak'i mai color red white and blue sai ratsin yellow-yellow a cikin white d'in, Siket d'in dogone har k'asan idon sawunta sai daifa yayi matuk'ar matseta sai rigar kuma mai d'an guntayen hannu daga gaban rigar kuwa wasu kyawawan igiyoyine kalar yellow ke sark'afe sai ribbons da ta kama himilin gashinta kanta dashi, tudun breast d'inta daya k'arawa shigar tata armashi ta baya kuwa abin sai wanda ya gani, wata cancad'ed'iyar laffaya ta fitar mai kala uku Red white and yellow, ta yaneshi a jikinta, turaru kanta ta feshe jikinta dashi sannan ta matso da Jakarta red wanda kalarshi d'aya da takakminta covern wayarta ta canza daga pink ta saka yellow mai ratsin jaja. Rafi'a ce tayi kabbara tare da cewa. "Wow kai Masha Allah, ALLAH yayi halitta a nan." murmushi tayi cikin jin kunya tace kai. "Aunty Rafi na kaiki kyau ne?." Amina ce ta d'an harareta dan ita Amina haka nan taji ta tsani Zahra cikin tab'e baki tace. "Toh in kin gama jamana rai d'in sai kizo ki farawa amaryar kam in ma mu bazaki manaba." Kunfa san Zahra sarai ta lura da kallonda Amina tayi mata shiyasa, ta murgud'a baki tare da cewa. "Toh ni ba haka tsarina yakeba sai na yiwa k'awayen amarya kafin in yiwa Amarya wanda yafi na k'awayen kyau." Rafi'a najin haka ta matso gaban Zahra tare da cewa "Toh ki fara dani." haka ta fara yiwa k'awayen amaryar makeup d'aya bayan d'aya, yayinda sai lokacin wasu kuma ke shiga yin wankanma. Yusuf kuwa sai bayan la'asar d'in ya samu d'an sauk'in ciwon kan ya fara lafawa, zafin da yakeji kuma sai k'aruwan yakeyi, mik'ewa yayi tare da taune lips enshi duka biyu dan wani irin k'ullewa da yaji mararsa tanayi, Bathroom ya shige tare da sakarwa kanshi shower ajiyan zuciya ya rink'a sauk'ewa tare da jan numfashi dan jin yake kamar zai shid'e, wata iriyar zalamemmiyar sha'awa yakeji kamar zata kasheshi, sauri-sauri yayi wanka sannan yayi al'wala, bayan ya fitone ya shafa mai tare da fesa turaruka, sallaya ya shimfid'a sannan yayi sallan azahar da la'asard'in da bai samu yayiba sabida larurar ciwon dayake tare dashi, ya idar kenan yana ninke sallayar, Aryan ya shigo tare da Dr Rabi'u, murmushi sukayi tare da saurin k'arasawa gunshi cikin kula Aryan yace. "Masha Allah ka tashi kenan?." ido Yusuf ya d'an rumtse tare da gyad'a mishi kai alamar eh, bai damu da rashin amsa mishi da baiyi da bakiba, sabida duk wanda ya zauna da Yusuf ya san yana dad'abi'ar body language shiyasa duk sun saba da hakan, mutum biyu ne wad'anda baya yiwa body language a duniyar nan Abbanshi da Malam Jabeer sabida su kuma sun tsani hakan harma gwara Abba a kan M Jabeer, cikin kula Aryan d'in kalleshi tare da cewa. "Toh ya kake jin tsinkewan zuciyar yanzu?". murmushi ya d'anyi tare da cewa. "Alhamdulillah." Dr Rabi'u ne ya matsoshi tare da cewa. "Ya kamata a gwada BP d'inka dan hawan jinima yana sa yawan tsinkewan zuciya." Kai ya jinjina tare da juyawa ya bud'e durowarshi ya zaro wasu fararen kaya riga da wando rigar irin d'inkin da matasan yanzu ke bala'in son koikoyar samfurin sabida a gun Yusuf mafi aka sari suke ganin salon d'inkin, bakin gado ya ajiye kayan tare da juyowa gunsu Aryan cikin k'arfin hali murya can k'asa yace. "In sha Allah zanyi k'ok'arin zuwa asibitin, amman yanzu da sauk'i sosaima." ta kalmi da hula ya d'auko duk masu kalar sararin samaniya, ganin haka Aryan yace. "Fita zakayi ne?." kai ya gyad'a mishi alamar eh, "Ina zakaje". Aryan ya kuma tambayarsa fuska ya d'an tsuke tare da cewa. "Zan shiga cikin Yola ne." "Me zakayi a Yola kuma?." Aryan ya tambayeshi yayinda suka juya zasu fita dan bashi wuri yasa kayan. wondon rigar ya d'ago yana warware karin gugur tare da cewa. "M Jabeer ne ke son ganina dan ya kirani kusan sau 5 toh ban samu na amsa kiranba saida na tashi na samu ya turomin text, wai inyi maza inje akwai wasu takardu dazan sa hannu yau zai wuce abuja dasu dan daga fadar shugan k'asa suke." OK Aryan yace sannan suka fito parlour anan suka zauna suka jirashi. Shi kuwa Yusuf sauri-sauri ya shirya cikin tattausan voyel d'inan mai bala'in tsada yadin shara-shara tamkar gyale har ana iya ganin shatin ves d'in dake cikin rigar, farin yadin da hularshi da takalminshi kalar sararin samaniya suka had'u da kalar fatarshi suka zauna ras ya fito gwanin sha'awa sai k'amshi yake zubawa, yayinda bakinshi ke d'auke da addu'o'i dan ya fara jin tsinkewar zuciyarshi na dawowa ga k'amshin turaren daya fesa d'in ya had'u da sanyin A.C sai ya bada wani irin kalan yanayi da ya sashi jin jijiyarshi ta harba da k'arfi, key d'in motarshi da woyoyinshi ya sura da sauri dan son barin d'akin, A parlour ya samu su Aryan inda tare suka fita, har gaban motarshi suka rakashi, suna tsaye a wurin har ya fita, sannan su kuma suka juya suka koma part d'in Aryan. Motor Yusuf na fita, motar Idi mai caji yayiwa harabar gidan dirar mikiya. Shi kuwa Yusuf yana fitowa bakin titin rauon about mai doki ya d'an gangara cikin gidan mai d'in dake kallon layin shiga gidansu Aryan, tsaki ya ja sabida sai yanzu ya tuna jiya sunyi ta yawo duk sun k'arar da man cikin motar, tsaki ya kuma ja ganin layin dake gabanshi, tsaki ya kuma ja tare da cewa. "Nigeria kenan, duk bayan kwana biyu sai anyi wuyan samun mai ko sai yaushe za'a rabu da wannan matsalar." dole ya fara bin layi dan ko ya wuce nan zaiyi wuya ya samu mai d'in a gaba dan mafi akasarin gidajen mai d'in a rufe suke babu mai. Yana cikin motar yaji wayarshi na ringing, da sauri ya amsa kiran ganin Affan ne yake kiranshi. Affan kuwa jin Yusuf ya d'aga wayar ya sashi yin gyaran murya tare da rumtse idonshi sabida wani abu da yakeji yana addabar ruhinsa, shiko Yusuf cikin k'arfin hali yace. "Affan ya kayi shiru?." idon da ya rumtse ya bud'e tare da cewa. "Yauwa Yusuf Hamma Jabeer ne ya aikeni wurinka, toh nazo dai-dai mashigar layin kunnan sai naga wannan gidan mai d'in suna saida mai shine na d'an tsaya in saka mai sabida na kwana biyu bansa maiba." gyara zama Yusuf yayi tare da cewa. "Yauwa nima ina wurin." da sauri Affan yace. "Ta ina kake?." kanshi ya d'an d'an d'ago tare da kallon motar gabanshi sannan yace. "Ina bayan wata tirela." shima kuwa Affan tashi zaune yayi tare da yujo kanshi ya kalli bayanshi sannan yace. "Yauwa ai to motocinmu ne a gabar tirelan ai." ido Yusuf ya rumtse tare da taune lips enshi yace. "OK kunma kusa kan layi kenan?." d'an gajeren tsaki Affan yaja tare da yin mik'a sannan yace. "Eh mun kusa, baifi mota 11 bane a gabanmu, kai kuma in an had'a da motocinmu da tirelarnan wata k'il mota 15 ne a gabanka." Shima Yusuf tsakin yaja tare da matse cinyoyinshi dan ji yake kamar joystick d'inshi zata faso wondonshi ta fito waje cikin jin zillo yace. "OK toh sai kunsha maid'in kawai sai ka kawomin takardun, tunda yace sai bayan sallan isha jirginsun zai tashi ko?." cikin fidda numfashi Affan yace. "Eh haka yace min shiyasa nima na tsaya shan maid'in." "OK." Yusuf yace tare da katse kiran, wani irin a azabebben sha'awa yaji ya taso mishi wanda yafi na d'azu, gaba d'aya jikinshi rawa yakeyi sai wata uwar zufa da yaji ta fara tsatstsafo mishi tun daga tsakiyar kanshi har zuwa kan babban yatsanshi lokaci d'aya kuma yaji mararshi ta fara zuk'a da tauna, ji yakeyi kamar ya fita yayi ta goga joystick d'in nashi a tsakiyar titi kan kolta d'in ko zata dena harbawan da takeyi, mik'a yayi tare da rumtse ida nunshi da sukayi jazir cikin rawan murya yake mgn. "Innalillahi ya Allah ka yaye min wannan jarabar Allah ka sauk'ak'amin ya rabbil ka bani mafita in samu sassauci." sai ya kuma matse cinyoyinshi tare da taune lips enshi. Shi kuwa Idi zama yayi cikin motarsa yana tsumayin ta inda Zahra zata fito, yasa a ranshi tana fitowa duk yadda zaiyi sai yayi ta shiga motarshi ya samu damar kaita gidanshi, dama yaune yaci al'washi karbe budurcinta, bayan Idi ya shiga da kamar 12 minutes sai ga motocin d'aukan amarya sun fara shigowa cikin gidan. Tsala-tsalan motocine na gani na fad'a sukayi ta shigowa harabar gidan har saida ya zama babu sauran inda wata motar zata shiga, yayinda canma wajen gidan motocine kusan 10 a jere a layin unguwar duk na d'aukan amarya ne, yayinda motar idi itace can cikin gidan duk sauran a bayanshi suke. Su Aryan kuwa tuni sun kaure da hirar zumunci da yan uwansu. Zahra kuwa dasu Raihana tuni Zahra ta gama yiwa k'awayen amaryar nasu makeup d'insu inda sukayi shigarsu iri d'aya, zama ta gyara tare da yin mik'a tace. "Wash Allah na gskya fa Aunty Raiha na gaji." Adda Zulaihat ce da ta shigo yanzu tace. "Dan Allah kiyi maza ki k'arisa mata, tun d'azufa yan kususu suka zo, ga motocin d'aukan amarya sun cika harabar gidan." Amina ce tace. "Shiyasa nace a fara da amarya amman da yake rashin kunya ne da ita tana ganinmu kamar sa'anninta sai tace min ita ba haka tsarinta yakeba." murgud'a baki Zahra ta d'anyi sai ta kuma kalli Raihana da tayi rau-rau da ido alamar zata fara kuka murya na rawa tace. "Shima me yake sauri da zai turosu tun yanzu, ni ban gaji da Hajjia Kaka ba." sai kuma hawaye shar-shar nabin hab'arta, ai tuni su Adda Zulaihat da sauran k'awayen suka fara yi mata dariyar shak'iyanci, Rafi'a harda cewa. "Ya dai cikinki ya d'uri ruwa tun yanzu, ai kuwa ko kukan jini zakiyi yau a d'akin Faisal zaki kwana ba kece kikace kina son aureba." nan kuwa sukayi ta mata dariya, sai Zahra da taji itama hawaye ya kubce mata duk da dannesun da takeyi sunk'i sai zubowa sukeyi, dariya Adda Zulaihat tayi tare da cewa. "Toh ga k'anwarkima na tayaki." ita kuwa Zahra gaba d'aya kukane ya kwabce mata da k'arfi kukan da ita dai tasan bawai don kukan Raihana bane domin tun safe takejin tana zubda hawaye time to time, amman sai ta ta'allak'a hakan da abinda Idris ya matane, kuka sosaifa Zahra keyi saida Raihana ta dawo bata hak'uri, cikin sanyin murya tace. "So sorry k'anwata ki bar kuka kinga nima na bar kukan kingafa dariya suke mana, share hawayenki Aunty Raihanki tayi shiru." tafin hannunta tasa tana share hawayenta amman sam sunk'i tsayuwa sai wasu na korar wasu, ga wani azabebben tsinkewar zuciya da tsananin tsoro da taji ya dirar mata lokaci d'aya, ganin sam hawayen sunk'i tsayuwa, yasa Raihana sa tafin hannunta tana share mata hawayen tare da cewa. "Dena kuka Zahrana Ya Faisal d'inki zai kulan miki da Aunty Raihanki, zo ki k'arisamin kolliyata, kar ace amarya batayi kyau ba." Murmushi Zahra tayi amman still har yanzu hawaye na kwaranya a idanunta, a haka ta matso ta fara k'arisa mata kolliyar, Amina kuwa tsaki taja tare da hararansu sannan ta shiga bathroom dan ita sai yanzu ta samu damar shiga bathroom d'in sabida yawan mutane wannan na fita wannan na shiga. Mommy ce matar kawunsu Aryan mamar Rafi'a kenan ta shigo tare da wani d'an k'ok'o mai cike da had'in tsumi na mutanen Cadi mik'awa Raihana tayi tare da cewa. "Karb'i ki shanyeshi, kuyi maza-maza ku kuma fito mutafi , bayin Allahnnan sun gaji da jiranmu." ita kam Raihana sai ido ta tsura mata tare da cewa. "Mommy korata ma zakuyi kenan." Amira data shigo yanzune ta d'an rab'a gefen Mommy da zumar isa inda Addanta Zulaihat take, cikin rashin sani, d'an zungurun cikinta ya ture d'an k'ok'on da Mommy ta rik'e aiko cikin rashin sa'a, Kwaryar ta kife kirib a kan Zahra!. kusan gaba d'aya d'akin a tare sukace. "Innalillahi." ita kuwa Zahra a zabure ta mik'e tare da kyele fuska still kuma har yanzu sai hawaye takeyi, laffayarta ta kalla ganin gaba d'ayanta daga sama har k'asa ta b'aci kunsan farin abu da yellow da jan abu kala ne mai haske gashi kunsan dai tsumi kalan dauri ne ga d'ank'on zuba da tashin nonon rak'umin da yanzu aka tsulashi cikin tsumin, ai kawai Zahra sai ta rink'a d'an yayyarfa hannunta tana kuka da d'an k'arfi, tabbas gaba d'aya jikinta ya b'aci babu daman ta fita da kayan nan kam, kuma dole sai ta sake wonka. ganin kuka takeyi sosai yasa Raihana mik'ewa tare da kamo hannunta tace. "Wayyo Adda Amira kin b'atawa Zahrana kolliyarta kallifa yadda kika meda min k'anwa." Mommy kuwa guntun na kwaryar ta katse tare da cewa Raihana. "Karb'i ki shanye wannan d'in Allah baiyi zaki shashi dukaba." amsa Raihana tayi tare da zuk'eshi sannan ta kalli Amira dake cewa. "Ayyah wallahi ban sani bane sam ban lura da kwaryarba." Mommy ce ta d'anyi dariya tare da cewa. "Laa haba dai wlh ba komai ai bazakiyi da ganganba." Ita dai Zahra sai kukan da yak'i tsaya mata take tayi, Raihanan ce ta jawota zuwa bakin k'ofar bathroom tare da cewa. "Zo kiyi wonka charp-charp na sanki baki da saibi." shiru Raihana tayi jin k'ofar bathroom d'in a rufe. dai-dai lokacin kuma Kaka ta lek'o tare da cewa. "Shin wai me kuke jirane mutanennanfa sun jima da zuwa." da sauri Raihana ta kuma jan hannun Zahra tare da bin bayan Kaka da tuni ta juya sabida kiranta da akeyi a d'akinta, suna shiga bedroom d'in kaka kai tsaye bathroom suka nufa, matar dake zaune bakin gadon kakarne tace musu. "Babu ruwa fa a bathroom d'innan." wani dogon tsaki Raihana taja, sannan ta jata suka sake komawa d'akinta still har yanzu Amina bata fitoba, gashi anata shigo kiransu su fito su tafi, fitowa tayi rik'e da hannun Zahra wacce taketa kuka ga wani irin azabebben fargaba da takeji, babban parlour gidan Raihana tayi da ita suna shiga nanma suka samu babu ruwa a bathroom d'in, tsaki ta d'an ja tare da cewa. "Ayyah Zahra kiyi shiru kinji zakiyi wonka ki canza kayanki ai baza'a tafi a barkiba tunda gani." ita dai Zahra sai binta takeyi kamar rak'uma da akala sabida zuwa yanzu tsoron da takeji ya tsananta, ta cikin parlour Raihana ta bud'e musu wata k'ofar da ta sadata da farfajiyar gidan amman ta gefe dan duk moticin babu masu ganinta sai motar Idi da take ta gaba-gaba kuma har ta d'an shigo cikin luggun dake tsakanin side Aryan da Yusuf, kai tsaye part d'in Aryan suka nufa, yayinda shi kuwa idi yaketa hamdala domin yanaga hak'arsa zata cimma ruwa, ido ya bisu dashi yana ganinsu har sukaje bakin k'ofar parlour Aryan, sai yaga sun kuma juyowa da sauri, su kuwa suna isa wurin Raihana har d'an bud'e k'ofar da nufin zataje ta gayawa Aryan a kunna gen sabida a samu ruwa a cikin gidan sai ta kuma jawo k'ofar da sauri dan ganin mazane a cike a wurin bisa dukkan alamu harda wad'anda suka zo d'aukan amarya domin harda Faisal ta hango kunsan angwayen zamani dasu ake zuwa d'aukan amarya. babu wanda ya lura dasu hakan yasa ta juya da ita da sauri, har sun wuce k'ofar parlour Yusuf sai ta saki hannun Zahra ta koma da baya, kama handil d'in tayi ta murd'a cikin sa'a kuwa k'ofar ta bud'u, kai tsaye ta wuce har cikin parlour tana tafiya sad'ab-sad'ab tana lellek'awa jin shiru babu motsin komai sai sautin A.C ido ta lumshe lokacin da ta shiga cikin bedroom d'in dan wani sassanya yana mai azabar k'amshi da taji, k'ofar bathroom d'in ta gwada bud'ewa cikin sa'a kuwa ya bud'u shiga tayi ta murd'a kan pompon cikin sa'a taga ruwa na kwaranyowa, ai da sauri ta juya harda d'an gudu-gudunta, ta fita gaban Zahra taje ta kamo hannunta kai tsaye cikin parlour ta kutsa da ita, ita kuwa Zahra shiganta cikin parlour kamar an k'ara ingiza fad'uwan da gabanta keyi ne, itako Raihana dai-dai lokacin da suka isa bakin k'ofar bathroom d'in ta saki hannun Zahra cikin sauri tace. "Yauwa Zahra shiga nan kiyi wonkan bari ni koma inje in d'auko miki jakar kayanki." tana fad'in haka ta juya ta fita, itako Zahra kai ta gyad'a tare da d'an tsayuwa tana k'arewa d'akin kallo komai yananan nit sai azabar sanyi dake tare da daddad'an k'amshin dake gauraye a d'akin labulayen duk a sake, a hankali ta fara zame kayan jikinta saida ta ciresu kab ya rage daga ita sai pant and bra domin duk kayan sun b'aci sai pant da bra d'inne suka tsira, k'ofar bathroom d'in ta bud'e tare da shiga, a hankali ta fara taku zuwa tsakoyar bathroom d'in da yake da d'an duhu, a hankali ta shiga cikin bath, sai kuma ta d'an k'urawa boxers and vets da suke shanye a cikin bathroom d'in idanu alamar nazari ko tunani. Yusuf kuwa k'iris ya rage ya sume a cikin motar dan tuni ya fara jin numfashinsa na carkewa, mik'ewa yayi tare da tallabe mararshi da yakeji tamkar duwatsu aka cusa mishi a ciki, sauran k'arfinshi ya tattaro ya bud'e motar, dan tunowa da yayi da alluranshi, shiyasa yayi niyar juyawa ya koma gida ko shida kanshi zaiyiwa kanshi allurar, duk da a zahiri yasan da kyar zai iya kai kanshi gidan, toh amman ko yace zai fidda motarshi a layin shan maid'in yasan man cikin motar bazai kanshi ya dawo dashiba, uwa uba ga wata motar tazo ta taremishi gaban mota, bugu da k'ari kuma yanaga ai gidan babu nisa daga inda yake, shiyasa ya fito ya rink'a tafiya ta gefen motoci, kanshi a sunkuyo don baya son jama'ar gari su ankara dashi. Shi kuwa Idi mai caji idris kuma a yanzu yana ganin fitan Raihana daga parlour yayi maza ya fito cikin motarshi cikin sauri-sauri gudu-gudu yana tafiya yana kallon bayanshi ya nufi parlour, cikin sa'a ya samu k'ofar a bud'e jiki na rawa ya shige ciki da sauri. bayan wasu yan mutuna, Zahra na cikin bath ta sakarwa kanta ruwan sanyi yayinda hannunta duka biyu yake dafe da k'ahon zuciyarta dan yadda yake harbawa kamar zaiyi tsalle ya fad'o k'asa, ido ta rumtse da k'arfi, sai ta kuma bud'e idon da sauri tare da zazzarosu waje sabida ganin da tayi wani ya bud'e k'ofar, mik'ewa tayi da sauri ganin shima dagashi sai boxer ne jikinshi, wani irin rawa jikinta ya fara ganin yayi kanta gadan-gadan wani irin zabura tayi lokacin da taga ya zame boxer.......!!!! [2/20, 9:18 PM] El~hajj: Koddi rojo kulni d'e. Moh Allah wuji died'ata Mo Allah hokki b'uri moh Baba hokki. D'er poud'un Allah leldata peud'un. Wakkati fera en jala wakkati fere bo eh woka. banni duniya roni. Cikin rawan jiki da wani irin razani da firgici, ta zabura ta mik'e da k'arfinta, yayinda ta gwalalo idanunta cikin firgici tace. "Innalillahi wa Inna'ilaihi rajiun, waye ne? kai a kwai mutunfa, ka fita!." k'arishe maganar tayi tare dasa hannunta duka biyu tana kare k'irjinta, shikuwa sabida d'an duhun da bathroom d'in yake dashi ya hanashi ganin inda take har saida yaji tayi mgna, kuma tuni ya zame boxes d'inshi tsaye yake dagashi sai fatar jikinshi, jin ta inda sautin mgnarta yakene ya sashi kallon wurin, wata iriyar wawuyar ajiyar zuciya yaja tare da rumtse idonshi da k'arfi, yayinda yaji gaba d'aya burinshi yaji tafin hannunshi kan lumtsuma-lumtsuman breast d'inta wad'anda duk da karesun da takeyi bai hanashi hango bakin nipples d'inta da suke tsuke sabida fargaba da halin tsoron da ta shiga, matsota ya farayi tare da k'urawa surarta jikinta ido, baya-baya ta farayi tana wani irin tsuma da karkarwa, kanta ta sunkuyar ganin inda yake kallo sam ita ta mance da gabanta, dama al'adar mata saurin bawa breast kariya da zaran sunga wani abu zai far musu shine abu na forko da suke karewa a madadin a matse cinya a kara can, toh ko dan ganin shi kamar a lungu yake breast ne a sarari, toh hakance ta faru da Zahranma saida taga yadda yake kallon tsakanin cinyoyinta sai ta kuma yi maza ta d'auke hannunta daga saman k'irjinta ta dawo dasu k'asa, ganin gadan-gadan ya nufo inda take ya sata, bud'e bakinta da iya k'arfinta tare da zazzaro k'wala-k'walan idanunta da kamar zasu fad'o k'asa ta daddage ta kurma wani irin gigitaccen ihu, shi kuwa cikin wani irin yanayi da zamu iya kiranshi da baya cikin haiyyacinsa tunda yayi tozali da surar jikinta, cikin azama ya shiga cikin bath d'in tare dasa tafin hannunshi na dama ya rufe mata bakinta zuwa kan ancinta da k'arfi, bubbuga k'afafunta ta farayi tare da yarfa hannayenta da iya k'arfinta sai jujjuya kanta takeyi cikin tsananin tsoro da rud'u da fargaba k'irjinta sai wani irin bugawa yakeyi tare da harba jini lita d'aya a cikin ko wani second zuface ta karyo mota dai-dai lokacin da taji ya manna bakinshi kan breast d'inta, idonanunta ta gwalalosu kab tare da jujjuya mishi kai cikin alamun, ka jin k'aina ka rufa min asiri, gashi ya toshe mata hanyar numfashi ta shi kuwa tuni shaid'an na ci gaba da zuzuta wutar sha'awarsa da k'udurinshi a kanta ji yake in bai kusan cetaba mutuwa zaiyi, hannunshi ya cire a bakinta tare dayin sauri ya maida bakinshi a gurbin da hannun nashi yake, wani irin zazzafan kiss ya fara yi mata tong 2 tong yayinda ita kuwa ta samu damar zuk'ar numfashi tunda ta samu ya bud'e mata hancinta, hannunshi d'aya yasa yana shafa k'irjinta yayinda ya had'e hannayenta kuma duka biyu ya damk'esu da d'ayan hannunshin, romancin ya rink'ayi da ita cikin kid'ima da gigita bai tab'a jin makamancin abinda yakeji a jikintaba tsantsin fatarta ya had'u da santsin ruwa da na sabulu yayinda fatarta ta had'u da tashi fatar wani irin nishi ya farayi gaba d'aya ya susuce ya hanata damar nemawa kanta ceto bare agajin mutanen dake har can cikin gida bare ga hayaniyar mutanen biki da kid'e-kid'en motocin d'aukar amarya, cikin zafin nama ta zare bakinta daga nashi sannan ta fara kiciniyar kwace kanta daga gareshi amman ina ta gaza sabida rik'on mayunwacin zakin daya samu nama yayi mata, cikin tsananin kuka murya na rawa ta fara yi mishi magiya. "Dan Allah ka sakeni wallahi ni ba yar iska bace na tuna karka cutar da rayuwata, dan Allah karka tozartani ka jik'aina ka tausaya min." Ina ai baima san tana mgnaba domin yayi nisa baya jin kira, baya ji baya gani sai wani irin fizgo numfashi yakeyi cikin wata iriyar murya yace. "Mutuwa zanyi." da k'arfi tace. "Ka mutu d'in mana mugu azzalumi, ai ni ba karuwa bace kaje can wurin karuwai yan iska irinka mana." hannu tasa da k'arfi tana dukanshi da yaguninshi tako ina a jikinshi lokacin da taga yana yunk'urin mannata da jikin ginin, cikin sauri ta sule k'asa tare da yin rarrafe tabi tsakiyar k'afafunshi da nufin zata fita ta bayanshi ta samu ta gudu, ta yunk'uro tare da kama bakin bath d'in da niyar ta mik'e tsaye, shima dai-dai lokacin ya juyo kanta ganin tana sunkuye sai ya samu damar ida nufinshi, hannunshi yasa duka biyu ya rik'o gugunta da k'arfi sannan ya matso ta bayanta hannunshi yasa ya danne kanta har saida ya buge goshinta da jikin bath d'in, wani irin marayan ihu ta saki sabida wani irin azaba da taji yayinda ta fara ganin duhu da jiri, shi kuma sai ya samu damar kusantarta cikin salon goho, domin ita a sunkuye take shi kuwa a tsaye yake ta bayanta, bata gama dawowa hayyacintaba na buga mata goshin da yayi ta sake jin yana cusa kanshi cikin jikinta, wani irin karkarwa jikinta ya farayi tamkar mazari so take ta matsa daga abinda takeji yana danna mata amman hakan ya gagareta sabida wani irin wawan rik'o da yayiwa gugunta, hannunta ta saka ta tsakiyar cinyoyinta tana yagune cinyoyinshi tare da bubbuga kanta jikin bath d'in, sam baya jinta bare ya sahirta mata, wani irin azabebben kuka Zahra ta saki dai-dai lokacin da taji wani irin azaba na ratsata tun daga tsakiyar kanta har zuwa kan d'an babban yatsarta, ihu takeyi da kururu cikin d'aga sauti, kuka takeyi wanda yake fita da numfashinta, ina shi kam aikin da yasa gaba kawai yakeyi sai wani irin gurnani yakeyi tare da yin wani irin kuka mai tattare da ma'anoni masu tarin yawa, ita kam Zahra k'ak'k'andarewa tayi dan azabar da mace ke fuskanta yayinda ake rabata da budurcinta da k'arfi, kanta ta rink'a buga a kid'ime cikin rashin sanin halin da take ciki, Cikin 15 minutes ya rabata da budurcinta, jikinshi ya zare daga gareta lokacin da yaga ta fad'a cikin bath d'in yayinda jini yaketa zubowa ta goshinta da hancinta, jikinshi ya kalla ganin duk inda yake tsaye da inda k'afafunta ke tsaye kafin ta fad'in jinine ke bin wurin, ido ya tsura mata ganin a sume take yayinda take durk'ushe cikin bath d'in hannayenta suna rito ta wojen bath d'in, ganinta a konce kamar gawane yasa gaba d'aya jikinshi ya fara tsuma zuciyarshi na wani irin bugabawa da azaban k'arfi. Can cikin gida kuwa Raihana tana zuwa ta samu ita kad'ai ake jira hakan yasa tayi maza ta d'auki jakar Zahra, da nufin zata juya ta kaimata, amman sai Mommy tace ta tsaya ta k'arisa shirinta, haka yasa ta zauna Amira ta k'arisa mata makeup d'in tare da yi mata d'aurin d'an kwali sai da aka gama shiryata sannan ta d'auki jakar Zahra fito zuwa part d'in Hamma Yusuf d'in, sauri-sauri ta shiga bakin gado ta ajiye jakar tare da d'an kallon k'ofar bathroom d'in cikin d'an d'aga murya tace. "Zahra har yanzu baki fitoba? ni kuwa har inata sauri nace kar kin gama kiyi ta jirana." shiru ta d'anyi dan jin alamun motsi a ciki, kai ta d'an juya tare da nufar hanyar fita tace. "Ke toh kiyi sauri ki fito, wallah ke kadai ake jira, yaseen kuma kiyi sauri a part d'in Hamma Yusuf kike kiyi maza ki fito kar ya dawo ya sameki a ciki zai sab'a mana." tana fad'in haka ta juya ta fita dan taji kamar alamun ta gama wonkan, a cikin bathroom d'in kuwa gaba d'aya ya gama firgita karfa wani ya shigo ya ritsashi a wurin, innalillahi yake furtawa a saman lips enshi sabida yasan in aka kamashi to fa shikenan rayuwarsa ta samu matsala , kallon Zahra ya kumayi ganin har yanzu jinin na zubowa ta k'asanta, cikin wani irin azabar fargaba ya fito bathroom d'in, gaba d'aya ya mance da jini dake jikinshi a wasu sassa na jikinshi, kayanshi daya cire kafin ya shiga bathroom ya ajiyesu gefen gado, su ya jawo cikin rawan jiki ya saka kayan nashi tare da nufo parlour da sauri. Ita kuwa Raihana tana komawa cikin gidan su Mommy suka rufata sannan sauran yan uwa suka zagayeta suka fito, kai tsaye k'ofar babban parlour suka nufa dan ba'a fita da amarya ta ida jama sukeda yawa, da d'an sauri suka fito sabida yadda aketa uzuzzura musu su fito su tafi kar dare yayi, Adda Zulaihat da Adda Amira ma duk suna gefen amarya, ita kuwa Raihana suna zuwa dai-dai k'ofar parlour Hamma Yusuf ta d'an zame hannunta tare da cewa Mommy. "Yauwa Mommy ku tsaya a nan bari inje in kira Zahra." kafin Mommy tayi yunk'urin kamo Raihana tuni ta kutsa cikin parlour, su kuwa gaba d'aya suna tsaye a gefen bakin k'ofar parlour ta waje, da sauri take tafiya shiyasa bata ankaraba kawai sai taji tayi karo da mutun, da sauri ta d'ago kanta cikin mamaki da tsoro tace. "Idris.!" wani irin razana Idi yayi wanda shima sam bai lura da itaba sabida da d'an gudu-gudu ya fito daga bedroom d'in kuma yana tafiya tare da waigo bayanshi shiyasa har sukayi karo da ita bai saniba, shi kam Idi wani irin bugawa zuciyarshi tayi yayinda yake mgnar zuciyar da baisan ta fito fili ba. "Shi kenan na shiga uku an ganni." ita kuwa Raihana wani irin kallon tuhuma da tsoro takeyiwa Idi sabida yadda alamun rashin gskya suka bayyana a gareshi, kun san ace mara gsky ko a ruwa yake gumi yakeyi, shiko idi cikin gudu-gudu ya ratsa gefenta ya fita a guje har yana yin tuntub'e sabida waigowa da yakeyi yana kallonta, ita kuwa Raihana cikin tsinkewar zuciya ta kutsa kai cikin bedroom d'in, tana mai rabkawa Zahra kira jin shiru babu motsinta kuma bata amsaba sannan ga kayan da ta fitar mata dan in ta fito ta saka kawai sannan ga kuma wanda ta cire kafin ta shiga wonkan ganin haka tayi cikin bathroom d'in da sauri, Shi kuwa Idi yana fitowa k'ofar parlour saida yaji wani fitinennen fitsarin tsoro ganin mata a cike a wurin gashi harda Adda Zulaihat ya gani, da sassarfa ya wucesu kai tsaye cikin motarsa ya shiga yayinda ya kunnata yabi ayarin motocin da suka fara fita dan tuni wasu yan bikin sun shishshiga motoci har sun firfita a gidan sabida dama sun zak'u motici basufi 5 bane suka rage, toh hakan ne ya bawa idi damar barin cikin gidan a guje yayinda zuciyarshi ke duka a 360. Ita kuwa Raihana tana shiga tayi wani irin ihu ganin Zahra konce cikin jini, juyawa tayi a guje tare da fitowa tana wani irin karkarwa tana zuwa gabansu Mommy hannun Adda Zulaihat ta kamo tare da janta still kuma tana kuka, ita ma Zulaihat tuni jikinta ya fara rawa ganin yadda Raihana ke kuka da rawar jiki tana kuma janta tare da nuna mata inda suka nufa d'in tana kuma haki tare da cewa. "Zahra..! Zahrrrrah..! Adda Zulaihat Zahra." ganin haka yasa suma su Mommy suka bisu a baya, suna shiga cikin bathroom d'in Adda Zulaihat tayi wani irin saurin k'arisawa inda taga Zahra na durk'ushe hannu tasa ta tallabo kan Zahra, ai ihu Raihana ta saki ganin yadda wuyan Zahra yayi luu ya tafi irin kamar yadda jikin mara rai keyi, ihu ta kumayi tare da fara yin tsalle da iya k'arfinta lokacin da taji Zulaihat ma tayi wani razanenne ihu tare da sulewa ta fad'i k'asa a sumemmiya, a guje Mommy da Adda Amira da Ummi da Rafi'a suka kutsa kai cikin bathroom d'in, ita kam Raihana sai tsalle takeyi tana ihu tare da yarfa hannu alamun hankalinta baya jikinta. ganin haka yasa Ummi daketa karkarwa cikin kuka ta cewa. "innalillahi wa Inna'ilaihi raji un, Mommy kama Raihana." hakan yasa Mommy kamo Raihana ta jawota zuwa bedroom, Ummi kuwa cikin bathroom d'in ta shiga tare da birkito Zahra kan jikinta hijabin jikinta ta cire cikin tsananin kuka ta lullub'e Zahra dake konce a jikinta tsirara gaba d'aya fuskarta ta kumbura duk kamannin fuskarta ya sauya. Mommy kuwa da kyar ta damk'i Raihana dan sai ihu takeyi da fisge kanta tana cewa. "Zahra wayyo Kaka idris ya kashe Zahra, Ya Aryaaaan idris ya kasheta." ganin haka yasa Mommy cewa Rafi'a dake gefenta tana ta kuka. "Rafi'a maza kiyi gudu ki je ki kira min Aryan." ai Rafi'a najin haka ta fice a guje kai tsaye part d'in Aryan ta nufa babu ko sallama ta shigo a guje hannu Aryan ta kamo yayinda take kuka tare da ce mishi. "Ya Aryan zo an kashe Zahra Raihana kuma ta haukace sai ihu takeyi Adda Zulaihat ta suma." wani rin zabura Aryan yayi yayinda tuni Faisal ma ya mik'e duk jikinshi rawa yakeyi Safwan ne da ya kasance d'an uwan Faisal yayi maza shima ya mik'e hakama Dr Rabi'u yayinda duk a guje sukabi bayan Aryan da Rafi'a kai tsaye har cikin bedroom suka shiga suna shiga, Raihana ta fizge kanta daga hannun Mommy tayi gaban Aryan hannunshi ta rik'e tana kuka tare da cewa. "Ya Aryan idris ya kashe Zahra shi kenan ya kasheta." sai ta kuma yarfa hannunta tare da sakin wani irin gigitaccen kuka, Faisal ne yayi maza ya jawota jikinshi tare da ruggumeta da k'arfi, dan shi Aryan bai kulataba kai tsaye bathroom d'in ya nufa inda ya samu, Zulaihat na konce plat a sume Ummi kuma naruggume da Zahra tana wani irin kuka mai ban tausayi. sunkuyowa yayi ya ciccibi Adda Zulaihat tare da fitowa da ita parlour kan 3 str ya kontar da ita yayinda cikin tsananin firgita ya kalli Dr Rabi'u tare da cewa. "Rabi'u duba min Adda Zulaihat mu samu ta farfad'o." da sauri Rabi'u ya matsota tare da fara yi mata dabarunsu na likitoci cikin sa'a kuwa ta farfado da wani irin ihu, Aryan kuwa kai tsaye cikin bathroom ya koma Ummi ya kalla cikin tattaro sauran jarumtarsa yace. "Ummi wai da gske Zahra ta rasu?." cikin kuka Ummi ta jujjuya mishi kai murya na rawa tace. "Ba kasheta yayiba fyad'e yayi mata suma ne tayi." wani irin zabura Aryan yayi tare da mik'ewa tsaye gaba d'aya jikinshi rawa yakeyi, kawai sai ya juyo ya fito bedroom d'in inda ya samu Safwan kuwa yana ta yiwa Rafi'a tambayoyi irin nasu na yan jarida masu son jin k'ok'ob, kawai sai Aryan ya zame ya zauna gaban Kaka wacce Sharifa ce taje ta gaya mata, wai an kashe Aunty Zahransu a bathroom d'in Uncle Yusuf, Aryan hawaye yakeyi yayinda Raihana ma har yanzu kukan takeyi amman yanzu ta bar fizge-fizge, da sauri Mommy tayi inda Amira ke durk'ushe tun sanda taga yan uwanta duka biyu a sume, a take taji cikinta yayi wani irin juyawa wanda yayi sanadin da jini ya ballo mata a take, da sauri Mommy ta jawota jikinta yayinda ita kuwa sai murk'ususu takeyi tare da kuka tana cewa. "Cikina zan mutu." ganin Mommy ta rik'ota ya sata lafewa jikinta tare da cewa. "Mommy wai Zahra ta mutu? yankata yayine?." cikin lallashi Mommy tace. "Amira ki nitsu duk basu mutuba kinji Adda Zulaihat d'inku can ta farfad'o tana kiran Zahra ko?." Kai ta jinjina tare da mik'ewa da kyar, bathroom suka shiga, yayinda sai a lokacin Mommy taga jini yana d'an bin jikin Amira. ajiyeta tayi kan toilet tare da cewa. "Innalillahi, Rabi'u zo nan." dan sauri Dr Rabi'u ya shigo ganin halin da Amira ke ciki yasashi yin saurin mata allurar tsaida jini, ita kuwa Mommy komawa tayi cikin bedroom d'in kayan Zahra ta d'auko tazo tare da taimakon Ummi daketa kuka aka sawa Zahra doguwar rigar da Raihana ta fitar mata, cikin kuka da tarin tashin hankali Kaka tace, "Ku fito da ita a tafi asibiti da ita." Dr Rabi'u ne ya matso bakin k'ofar bathroom d'in cikin sanyi yace ku fito min da ita nan ku kontar da ita kan gado zan dubata." jin haka yasa su Ummi suka ciccibota suka fito da ita kan gadon Yusuf suka kwantar da ita, sannan Mommy ta koma bathroom ta taya Amira gyara jikinta, ita kuwa Ummi da Rafi'a zama sukayi kan kujerar dake gaban gadon, Adda Zulaihat kuwa gefen Zahra ta zauna tare da kamo tafin hannunta tana mai ci gaba da kuka, shi kuwa Dr ya duk'ufa aiki don ya samu ta farfad'o. A gidan mai kuwa, Yusuf ne ke tahowa a hankali cikin taune lips d'inshi dan azabar da yakeji har ya dawo inda motarsa take, cikin rawan jiki ya bud'e motar ya shiga zama yayi tare da kife kanshi jikin siterin motar, tunda yake a rayuwarsa ta duniya ciwon mararshi bai tab'a sashi kukaba sai yau, kuka yakeyi tare da taune lips enshi, yana ji ana bubbuga mishi glasses d'in motar amman ya kasa d'agowa, yana kuma jin tirelan gabanshi nan taja ta tafi alamun an d'ura mata mai shine a kan layi amman ya gaza d'ago kanshi sabida wani irin azabebben kuka da yakeyi, ji yakeyi ko in yayi kukan zaiji sauk'i, bud'e marfin motar da akayi ne ya sashi tsagaita kukanshi tare da jawo rigarshi ya sharte hawayenshi da zufar dake fito mishin, muryan Jafar yaji yana cewa. "Hamma Yusuf lfy kuwa, kainefa a kan layi kaja motar kayi gaba, nine nake binka a baya in kasha sai nima in sha." shiru yayi sabida yadda yaga idanun Hamma Yusuf d'in nashi sunyi azabar ja tamkar zasu amayar da wuta, ga jijiyoyin kanshi da sukayi rud'u-rud'u uwa uba yadda jikinshi yake rawa kamar mazari, a firgice yace. "Subahanallahi Hamma Yusuf make damunka." cikin wata iriyar murya yace. "Marata Jafar marata." da sauri Affan ya k'araso wurin sabida tuni sun sha mai, mutanen dake bayan Yusuf da Jafar kuwa suna bi ta gefen motarshi suna zuwa ana dura musu, Affan kuwa ganin Yusuf a haka ba k'aramin firgitashi yayiba, Jafar ne ya mishi bayanin abinda Yusuf d'in yace yana damunshi, jin haka yasa Affan yacewa Jafar. "Toh kai Jafar ja motarka kaje kasha mai d'in." sai ya kuma kalli Yusuf cikin tausayawa yace, "Sorry Yusuf daure ka koma wancan sit d'in bari Baba sani yazo yaja motar taka." haka kuwa akayi bayan duk sun sha mai d'in sai suka gangaro inda su Affan suke, suna isawa Affan ya fito cikin motarshi hannunshi rik'e da takardun da Yusuf zaisa hannu, ta inda Yusuf yake ya zagayo tare da d'an sunkuyowa yana mai cije lips enshi dan yanayin da yakeji, takardun ya mik'awa Yusuf d'in, karb'a yayi tare da bud'esu ya fara sa hannu, ba tare daya dago ya kalli Affan dake tsaye gefenshi ba, har saida ya gama sa hannun sannan ya mik'awa Affan d'in takardun tare da cewa. "Gashi na saka." sake maimaitawa yayi jin Affan bai tanka mishiba kuma bai karb'a shi yasashi d'an d'ago kanshi, da sauri ya meda kallonshi inda yaga Affan ya zubawa ido a jikinshi, fuska ya tsuke tare da jawo rigarshi daya d'age tun d'azu lokacin da zai goge hawayenshi, rigar ya kuma ja da k'arfi ya rufe saitin kan joystick d'inshi inda yaga nanne Affan ya k'urawa ido shi kuwa Affan sai lokacin ya dawo daga duniyar kallon da yakeyiwa halittar Yusuf d'in kanshi ya d'an sosa tare da amsar takardun cikin jin kunya kamashi da Yusuf yayi yana kalle mishi tudu da girma da tsawo abinda bai kamata ya kallaba, juyawa yayi tare da cewa. "Babba sani kaishi gida." cikin wani irin yanayi Yusuf yace. "A a ya bari zan iya tuk'i." shi kuwa Affan wani irin kallo yayiwa Yusuf na 47 seconds sannan ya juya kanshi tare da cewa. "OK Baba Sani zomu tafi." a ranshi kuwa cewa yayi. "Jarabebben manza sai masifa kana nan kamar doki." su Affan na tafiya Jafar yazo zai mishi sai anjima, dai-dai lokacin kuma kiran Aryan ya shigo woyar Yusuf, sherata yayi tare da kallon Jafar da ya iso bakin marfin motar, shi kuwa Affan d'an lek'owa yayi tare da kallon fuskar wayar Hamma Yusuf d'in nashi cikin sanyi yace. "Hamma Yusuf Ya Aryan nefa ka d'aga mana." tsaki ya d'an ja tare da amsa kiran, cikin tarin bak'in ciki Aryan ya gaya mishi abinda ke faruwa, tare daci gaba da cewa. "Yusuf har yanzu Zahra bata farfad'oba, please duk inda kake kazo ni ban san tayaya zan gayawa Daddy cewar an anyiwa Zahra wannan ta'asarba." wani irin zabura Yusuf yayi yayinda yaji k'ahon zuciyarshi tana shirin tarwatsewa, sabida azabar fargaba da tsinkewar zuciyanshi daya ninku sau saba'in akan yadda yakeji d'azun ida nunshi ya zaro yayinda gaba d'aya jikinshi yake rawa, sakin woyar yayi tare da komawa mazaunin direba, ba tare daya saurari Jafar dake gefenshi ba ya fizgi marfin motar da Jafar ke rik'e da ita, cikin wani irin yanayi ya figi motar tamkar wanda zai tashi sama, Jafar kuwa da ya koma baya da gudu ganin kamar Yusuf zai takashi, ido ya zaro ganin irin yadda Yusuf ya karya kwana ya shiga layin gidansu Aryan d'in ganin haka shima Jafar ya shiga tasa motar yabi bayan Yusuf d'in a guje. Kusan a tare suka isa kai tsaye part d'in Yusuf suka nufa sabida Aryan ya gayawa Yusuf a side d'inshi suke, shi kuwa Jafar bayan Yusuf d'in kawai yake bi. Suna shiga kai tsaye bedroom sukayi tunda sun jiyo alamun a can suke, dai-dai lokacin da suka shiga yayi dai-dai da lokacin da Zahra ta farfad'o tare da sakin wani gigitaccen k'ara sai ta kuma komawa ta sume. Dr Rabi'u ne ya sharte zufar dake goshinshi sabida firgici da aikin da yakeyi yasa zufar tsatstsafo mishi, Aryan kuwa yana isowarsu yayi saurin matsowa inda Yusuf ke tsaye, a gaban Ummi da take waya da Daddy tana shaida mishi abinda ya faru da kuma halin da suke ciki a yanzu, sakin wayar tayi ta sulo kan cinyarta ita kuwa tafin hannunta tasa tana share hawayenta da yak'i tsayuwa, shi kuwa Yusuf komawa yayi ya jingina da jikin gini tare da rumtse idanunshi gaba d'aya k'afafunshi rawa sukeyi kamar mazari hakan yasa bazasu iya d'aukan nauyinshi ba dole tasa ya jingina da ginin, ya kasa cewa kowa komai, sai zuciyarshi da yakeji tana wani irin harba da sauri-sauri tana wani irin bugu. Jafar kuwa tuni sai kuka yakeyi cur-cur da hawaye, sabida duk k'annenshi yafi d'asawa da Zahra yana sonta har ranshi yama fi jin sonta a kan su Zeenat d'in da suka fito ciki d'aya. ita kuwa Adda Zulaihat har yanzu kuka takeyi, Amira kuwa zuwa yanzu murd'awar da cikinta yakeyi ya d'an lafa. A karo na biyu Zahra ta kuma farfad'owa sai dai yanzu bada ihu ta farfad'oba, fizge-fizge takeyi yayinda take ta maimaita magiyar da tayi lokacin da ake mata fyad'e. Adda Zulaihat ce ta matse hannun Zahra dake cikin hannunta cikin muryar kuka tace. "Zahra bud'e idonki kinji ki bud'e idonki babu wanda zai sake cutar dake gani ga Amira ga Ummi ga ya Aryan." bata k'arisa jero sunayen nasuba tayi shiru sabida ganin Zahran ta bud'e idon, d'aya bayan d'aya tayi ta binsu da ido, yayinda hawaye ke tsiyaya ta gefen ida nunta, Ummi ta kalla sai ta kuma fara yunk'urin tasowa tare da mik'owa Ummin hannu, da sauri sukayo kanta, sai kuma duk sukayi saurin isewo inda take sabida wani ihun da ta kurma sannan ta kuma komawa konce ta sume. Wannan al'amarifa ya girmama, gaba d'aya hankalinsu a tashe yake yarinya sai ta farfad'o sai ta kuma sumewa, cikin kuka Ummi ta juyo ta kalli Yusuf da ya zama tamkar an dasashi, tace. "Yusuf ku samin ita a motar Jafar mu wuce gida da ita." sam Yusuf kam ya gaza motsawa daga inda yake, shi kuwa Jafar yana jin haka ya sunkuyo ya ciccibi Zahra yayi hanyar fita da ita, da sauri Adda Zulaihat tabi bayanshi, Aryan kuwa idonshi na kan Yusuf ya fara mgna, "Ummi ai da nan da can duk d'aya ne kawai da asibiti zamu wuce da ita zaifi akan a tafi gida da ita." yana mgnar da Ummi ce amman gaba d'aya hankalinshi da idanunshi kan Yusuf suke wani irin kallo yake yiwa Yusuf kallon da yake k'unshe da ma'anoni da dama, ita kuwa Ummi kai ta jinjina tare da kallon Aryan tace. "Ba komai Aryan gwara muje gida Daddynku ya dubata." tana fad'in haka tabi bayan Jafar, yayinda Amira da Kakama sukabi bayanta, Mommy ce tayi k'arfin hallin kallon inda Faisal ke tsaye ruggume da Raihana da taci gaba da kukanta ganin an tafi da Zahra kamar gawa, itama Mommy hawaye ta share tare da cewa. "Faisal d'auki matarka ku tafi, kuje da Rafi'a ta rakaku." jin haka yasa Faisal jan hannun Raihana suka fita Rafi'a na biye dasu a baya ita kuwa Raihana sai kuka takeyi tana cewa Faisal. "Honey shike nan ya kasheta, Honey ka barni inbi su mana inga halin da take ciki, Honey sanadinmu nefa komai ya sameta bikinmu ne sanadi." jawo hannunta yayi suka shiga motarshi sannan Rafi'a ta shiga baya jawota yayi ya mannata da kafad'arshi yayinda ya fara tuk'i da hannu d'aya cikin lallashi yace. "Kiyi shiru my dear insha Allah sai an hukuntashi hukunci na Allah a kan wannan zalumci da ya mata." haka dai suka fita suka tafi. Ummi da Hajia Kaka sune a bayan motar Jafar tare da Zahra sai Adda Zulaihat dake gaba Sharifa na kan cinyarta, Mommy kuwa Amira ta tallabo tare da cewa Aryan, maza muje. toh Aryan yace sannan yayi gaba suna binshi a baya, Safwan ma sauri yayi ya bisu a baya, Aryan ke jan motar yayinda Safwan yayi uwa makarbiya ya shiga gaba gefen Aryan Mommy da Amira kuwa suka zauna a baya. Cikin tsananin jimami suka nufi cikin Girei. A can Girei kuwa kasancewar yau weekend yasa Daddy daga filin d'aurin aure gida ya dawo, inda ya samu Abba baya nan duk da dama yasan da tafiyar tashi, tunda ya dawo ya haura sama ya shige bedroom nashi babu abinda ke sauk'o dashi sai zuwa masallaci. Abba kuwa sai bayan sallan la'asar ya dawo daga Jada inda shima ya shige side d'inshi domin watsa ruwa sannan ya d'an huta. Aunty Amarya kuwa bayan ta gama aikinta duk taje tayi wonka ta d'anyi kolliya sama-sama sabida duk ji take jikinta a mace. Itama Mama saida ta gama aikinta sannan tayi wonka ta shige side d'in Abba don gyara mishi, tana shiga ta fara gyaran ba jima ta gama, sannan ta konta a parlour shi ta kontan kenan ya shigo ya dawo daga Jada d'in to tunda yayi wonka ya fito suna zaune a parlour shi suna d'an tab'a hira sama-sama. Aunty Amarya kuwa cikin sanyin jiki ta haura sama wurin Daddy, da sallamanta ta shiga sai dai bai amsa mataba, gefenshi ta zauna sabida taga yana woyane sai dai ko k'ala baya cewa, sai fuskarshi da taga ya canza sai kuma taji yace. "Subahallahi Ummin Jafar meke faruwa meya saki kuka." wata iriyar zabura Aunty Amarya tayi ganin yadda Daddy ya mik'e tsaye lokaci d'aya kuma taga fuskarshi tayi jazir lips enshi sai rawa sukeyi alamun yana sonyi mgna amman ta kasa fita, matsoshi tayi cikin tsananin tsoro take tambayarshi, "Dr Lfy kuwa make faruwa." sakin wayar yayi ta fad'a k'asa, sai kuma ya fara wani irin tari cikin k'arfi ya fizgo kalmar. "Innalillahi wa inilaihi raji'un." ganin yadda yaketa tari sai addu'o'i yakeyi yasa Aunty Amarya ta nufi hanyar sauk'a tare da sassarfa take taka steps d'in yayinda kuma take ta rabkawa Abba da Mama da Hajja inna da Sulaiman kira. "Yaya! Maman Yusuf! kicewa Yaya yazo Daddynsu Jafar ba Lfy fa, Sulaiman ina kake ne, Hajja Inna kizo." kusan a tare suka fito gaba d'ayansu, Abba shine a gaba yayinda Sulaiman ke binshi a baya , sannan su Maman. Da sauri Abba ya jawo hannun Daddy ya zaunar dashi kan sofa tare da cewa Sulaiman. "Kai mik'o ruwa yasha." To Sulaiman yace tare da mik'o gorar ruwan faro, da sauri Abba ya amsa tare da bud'ewa ya sawa Daddy a baki, ba musu ya karb'a tare da shan ruwa kad'an don ko zaiji zafi da d'aci da turiri da zuciyarshi keyi zai ragu, babu wanda zai san yadda Daddy keji sai uban daya tab'a fuskantar jarrabar wani ya lalata mishi 'yarsa, gaba d'aya zama sukayi ganin tarin ya lafa sai fuskarsa da tayi jazir alamun tsananin bak'in cikin duniya, cikin fargaba Hajja Inna tace. "Kai Aliyu meke faruwa?." sai lokacin Daddy yaji wani irin d'aci ya sake mamaye mak'ok'oronshi, sai idonshi da suka k'ara kad'awa sukayi jazir, Abba ne ya sake ce mishi. "Kai Aliyu ka gaya mana meke faruwa." lokaci d'aya Daddy yaji wani irin karaya da tarin bak'in ciki kawai sai yafara mgna cikin rawar murya yace. "Zahra..!." cikin kad'uwa da tsoro suka had'a baki wurin cewa. "Meya faru da Zahran?." Sulaiman kuwa tuni ganin yadda Daddy ke mgna yasa tausayin mahaifinshi ya sashi zubda hawaye, cikin fad'a da d'an d'aga murya Abba ya kuma cewa. "Meya samu Zahran?." cikin tarin bak'in ciki Daddy yace. "Zahra Yaya an lalata min rayuwar Zahra anyi mata fyad'e a gidan biki." Innalillahi, ai fad'in halin da wannan ahli suka shiga bazai yuwuba, Aunty Amarya kam zamewa tayi k'asa dirsham ta saki wani irin marayan kuka yayinda numfashinta ke shirin barin jikinta, Maman Yusuf ce tayi saurin zama kusa da ita yayinda itama kuka takeyi shar-shar da hawaye, Abba kuwa mik'ewa yayi yayinda gaba d'aya jikinshi ke wani irin rawa da tsuma idanunshi kamar zasuyi aman garwashi gaba d'aya jikinshi rawa yakeyi hatta lip's enshi, cikin wata iriyar murya mai ban tsoro yace. "Fyad'e? akayiwa d'iyar d'an uwana waye shi? a ina yake? waye mahaifinshi? lallai yayi kuskure mafi muni a rayuwarsa ta duniya, tunda yayi gigin tab'a jinin Al'k'ali Muhammad Usman Girei, ni ko yayan mutanen da ban saniba ina bi musu hakk'insu bare yar d'an uwana, ko d'iyar mak'otana wani yayi gigin tab'awa to har abada bazai sake gigin tab'a ko katangar gidanba, Lallai za'ayi shariyar da HUKUNCIN ALLAH COURT zatayi nasarar binciko duk mai sa hannu a cikin wannan ta'asar ko waye shi tabbas sai na hukuntashi." gaba d'aya Abba ya birkece fad'a yakeyi tamkar zai bugi babu dan azabar tafasa da zuciyarshi keyi. Sulaiman kuwa juyawa yayi a guje ya sauk'o k'asa parlour Ummi ya koma key d'in motarshi ya zara tare da ficewa da nufin zai je gidansu Aryan d'in. Hajja Inna kuwa kai ta jinjina tare tab'e baki tace. "Shike nan an b'ata min sunan zuriya, bayan yaro mai dukan kakarshi ga kuma karuwa an samu ai dama wannan yarin rawan kantan nan kam sai dai hakan." wani irin kuka Aunty Amarya tasa sabida jin furucin surkar tata, Mama kuwa cikin matuk'ar mmki take bin Hajja Inna da ido ashe mutun zai rink'a yiwa jininsa mugun baki da fata mara kyau, shi kuwa Abba sabida zafin halin da yake ciki sam baiji furucintaba, Daddy kuwa sai kanshi yake juyawa alamun a a Zahranshi ba karuwa bace. Ita dai Hajja Inna fita tayi ko a jikinta. Shi kuwa Sulaiman yana zuwa harabar gidan ya tsaya sabida ganin motar Jafar da Aryan suna yin parking a farfajiyar gidan. Wani irin kuka Sulaiman ya farayi lokacin da yaga Jafar ya tallabo Zahra ya fito da ita tamkar matacciya sai rito hannayenta keyi, Zulaihat kuwa ganin haka sai rauninta ya k'aru ta saki wani irin kuka, gaba d'aya sai suka rud'e da kuka, jin gidan ya rud'e yasa Mama lok'owa ta window ganinsu yasa ta juya a guje tayi hanyar fita tare da cewa su Abba. "Gasu nan sun dawo." ai gaba d'aya a jere suka sauk'o, yayinda su kuwa Jafar ke ruggume da Zahra bai tsaya da ita ko inba sai parlour Hajja Inna da yake tsakiyar gidan, gaba d'ayansu suka shigo parlour, matan duk sai kuka sukeyi yayinda Sulaiman ke tayasu domin shi yanada raunin zuciya, Jafar kam tuni hawayenshi ya k'age cikin cushewar sauti yace. "Daddy zoka duba Zahra a sume takefa." jin haka yasa Daddy matsowa ya fara dubata, Abba kuwa tuni sun fita suna babban parlour k'asa shida Aryan, inda yaketa yiwa Aryan d'in tambayoyi kan al'amarin. Cikin sa'a Daddy ya samu Zahra ta farfad'o, yayinda sai ido take binsu dashi d'aya bayan d'aya, tana ganin Mama a gefenta sai hawayenta ya tsananta, hannu ta mik'owa Mama ganin haka Maman tayi maza ta ruggumota tare da sakin kuka, Aunty Amarya kuka kife kanta tayi jikin Hajiya kaka, kakarsu Aryan kenan, wani irin kuka takeyi yayinda kaka keta lallashinta, Mommy kuwa Mama taketa lallashi tana cewa. "Lallai kam duk wata uwa ta gari babu wani abu da tafi fargaba a rayuwar yarta budurwa kamar wannan kaddara, toh amman ya zamuyi k'addara ta riga fata, dan Allah ku dena kuka ai saiku k'ara tayar mata da hankali." haka dai tayi ta basu hak'uri har suka d'an tsagaita, Daddy kuwa alluran bacci yayiwa Zahra sannan ya d'aura mata drip, cikin k'ank'anin lokaci tayi bacci, ganin tayi baccine yasa duk suka d'an samu nitsuwa, al'wala sukayi ganin tuni su Abba sun tafi masallaci yin sallan mank'arib, suma sallan sukayi sannan su Kaka suka bawa Abba labarin da Raihana ta basu. A gidan Amarya kuwa Mami da Nana su dama sunbi sahun motocin da sukayi tafiyan forko, so basu san meke faruwaba, saida Raihana taje ne ta ruggumi Mami tana kuka ta shaida masu abinda ya faru, ai birkicewa Raihana sukayi dole tasa Faisal ya dawo dasu, daga nan mgnar fyad'an da akawa Zahra ya bazu a gun yan biki. A Girei kuma Daddy ne ya kalli Aryan cikin tarin damuwa yace. "Aryan d'auki su kaka ku koma dere ya fara nisa." Cikin sanyi Aryan yace toh, sannan ya d'auki Kaka da Mommy ya koma dasu tare da Safwan, saida suka komawa Safwan ya d'auki motarshi ya tafi. Zahra kuwa a parlour Hajja Inna ta kwana sai Mama da ta baro d'akinta tazo ta kwana da ita, Ummi kuwa dama suna dawowa ta wuce side d'inta ita da Amira Adda Zulaihat kuma Abubakar yazo ya d'auketa inda ta tafi tanata kuka. Aunty Amarya kam kwana tayi tana kuka yayinda Daddy kuwa yakeji kamar zai mutu dan bak'in ciki. Shiko Abba a daren ya rubuta takardar sammaci zuwa ga Idris da nufin gari na wayewa zai bawa maga takarda ya kai mishi takardar gayyata daga kotun Hukuncin Allah. Yusuf kuwa Al'amarinshi ya girmama, domin bayan sun firfita dukansu Dr Bashir ma yabi bayansu ya tafi side Aryan, cikin gida kuma gaba d'aya mutanen biki sun watse da kanun labaran fyad'en da akayiwa Zahra. Shi ko Yusuf tunda suka fita ya rage shi d'aya a d'akin wani irin, azabar sarawa kanshi ya fara kuka yakeso yayi kamar d'azu amman abin ya gagagara babu abinda yakeyi sai tattaune lips d'inshi yakeyi wad'anda tuni sun kumbura sunyi jazir sai shek'i sukeyi ida nunshi sun k'ank'ance sunyi jazir gaba d'aya jijiyoyin jikinshi sunyi rud'u-rud'u hatta jijiyar goshinsa ta taso tayi zuwat har zuwa kan hancinsa, wani irin bak'in cikin duniya yakeji, ji yakeyi dama ya mutu ya huta kawai. Tunda suka tafi bai matsa inda yakeba sai zamewa da yayi ya zauna a k'asa dirsham sai rawan sanyi da yakeyi ga wani irin azabebben zazzabi da yakeji tamkar ana sassara mishi k'asusuwanshi, sanyi yakeji tamkar zai kasheshi amman ya gaza tashi sai karkarwa yakeyi yana cikin wannan halin Aryan ya shigo bedroom d'in, tafiya yakeyi cikin wani irin yanayi, yayinda ya tsurawa Yusuf idanunshi gaba d'aya, gaban Yusuf yazo ya tsaya cikin rumtse ido ya tsuguna gaban Yusuf d'in yadda zasu kalli fuskar juna da kyau, ido ya k'urawa Yusuf yayinda shima d'in Yusuf Aryan d'in yake kallo cikin wani yanayi, shi kuwa Aryan gyaran murya yayi cikin sauya kala daga Aryan ya koma wani kala wuyar rigarshi ya gyara tare da tsare Yusuf da idanu cikin kausasa murya yace. " Yusuf!." ido Yusuf ya zuba mishi ba tare daya amsaba, shi kuwa Aryan cikin wani kalan fuska da Yusuf bai sanshi da shiba yace. "Yusuf ina zargi kai ne kayiwa Zahra fyad'e!." wani irin wawan zabura Yusuf yayi tare da mik'ewa idanunshi kamar zasu zazzago su fad'o k'asa ya rink'a nuna Aryan tare da jujjuya kanshi cikin kad'uwa da alamar, anya kuwa kasan abinda kake fad'i, lallaima Aryan ka cika mai mummunan zato, shi kuwa Aryan cikin cije lips enshi tare da k'ank'ance idanunshi cikin rashin mutunci yace. "Meyasa zaka yiwa Zahra fyad'e,!? me tayi maka daka wareta cikin dubban yan matan duniya kayi mata fyad'e!?." zuwa yanzu abin ya zarta tunanin Yusuf domin ganin Aryan yakeyi kamar hoto, hannu yasa ya rink'a dukan kanshi wai ko zai farka daga wannan mummunan mafarkin da yakeyi domin yasan Aryan d'inshi bazai mishi hakaba, shi kuwa Aryan juyawa yayi tare da fara tafiya cikin izaya yace. "Lallai kam gwara ka adana kalamanka domin zasu maka amfani a kotu, ba mmki ka zakayi zaton zaka iya wonke kanka daga zargin da kotu zata maka." yana fad'in haka ya fice cikin yin wani mugun murmushi, shi kuwa Yusuf bathroom ya shiga ya sakarwa kanshi ruwa wai ko zai dawo hayyacinsa, amman ina abu yaci tura, wonka yayi, bayan ya fitone ya shimfid'a sallaya ya fara jera nafilfili, a cewarsa koma a mafarkine yakega wannan bala'in dake shirin turnik'e rayuwarsa gwara ya fuskanci ubangiji domin shine mai kub'utar dashi, haka ya kwana kan sallaya koda asuba tayi bai samu yaje masallaciba dan azaban zazzabin da yakeji, a gida yayi salla sannan yaci gaba da karatun kura'an. Shi kuwa Aryan yana idar da salla ya d'auki Kaka suka tafi Girei, bayan ta shiga cikin gidane shi kuwa ya wuce parlour Abba, bayan sun gaisa ne ya kalli Abba cikin wani yanayi yacewa Abba. "Abba ka gafarceni, duk da kasancewata lawyer amman na gaza kare Zahra daga farmakin da nake zargin Yusuf ne ya kai mata." cikin wani irin yanayi da juyewar kamannin fuska Abba ya kalli Aryan sai kuma yace. "Wanne Yusuf d'in kake nufi?." cikin tsaurin ido Aryan yace. "Yusuf Muhammad Usman Girei, ina nufin Yusuf d'inka dai, shiyasa ma tun jiya na shigar da k'ararshi a Criminals court ba mamaki zuwa yanzu takardar sammacin ta isa gareshi, in yaso ya wonke kanshi a Court." gaba d'aya Abba kam mutuwar zaune yayi, saida yaji k'arshen mgnar Aryan sannan ya gyara zamanshi tare da jawo stol d'in gabanshi takardun kan wurin ya dudduba yayinda duk jikinshi rawa yakeyi, domin zuwa yanzu shida Aryan ba mgna ta tsakanin uba da d'a sukeyiba, mgnace ta tsakanin lawyer da al'k'aline mgna d'aya zaiyi kan rashin amincewa da zargin Aryan, zai sa suyi zaton karewa Yusuf yake sonyi kuma wannan ba k'aramar matsala zai jaza mishiba cikin sanyi ya jawo wayarshi yayi k'ira, bayan wasu minutes sai ga wani dottijo ya shigo parlour Abban, cikin sanyin jiki Abba ya bashi takarda guda d'aya sannan yace. "Maga takarda ga wannan a kawai adireshin a cikin takardar ka kaiwa Idris na shopping complex." cikin girmamawa maga takardan ya karb'a ya tafi, shi kuwa Abba cikin yak'ini da k'arfin zuciya yacewa Aryan. " Ni kuwa ga sa hannuna matuk'ar court d'inku ta tabbatar da zarginku a kan Yusuf, ku turoshi k'ark'ashin court d'inmu duk mai laifi tsakanin shida Idris wanda zamu tuhuma a court d'inmu nayi al'k'awarin zan mishi hukuncin Allah, zan kuma horashi k'ark'ashin umarnin kotu ta yadda har abadan bazai sake gigin aikata hakaba." cikin jin dad'i Aryan ya mik'e tare dayin wani irin murmushi sannan ya salami Abba ya fita. Tunda sanyin safiya Messenger criminals court ya isa gidansu Aryan domin su tun jiya da dare Aryan ya shigar da k'arar k'ark'ashin hukumar kare hakk'in d'an adam. Yusuf kuwa yana zaune a inda ya kwana yaji muryar Baba mai gadi yana sallama, bai iya d'aga murya ya asma sallamarba sabida yanayi halin da yake ciki, jin shiru yasa Baba mai gadi cewa. "Yusufa wani ke nemanka yance min shi d'an aikene, jin haka yasa Yusuf mik'ewa cikin k'arfin hali yake tafiya lokaci guda kuma bugawar zuciyashi ke k'arawu, tare suka fito da Baba mai gadi a bakin gate suka tsaya inda messengern criminals court d'in yake tsaye, gaban Yusuf yazo tare da mik'a mishi hannu suka gaisa, sannan ya mik'a mishi takardar ya juya yayi tafiyarsa, cikin tafiya a hankali shima Yusuf ya juya ya koma side d'inshi, a parlour ya tsaya tare da rumtse idonshi sannan ya zauna kan sofar yana mai bud'e takardar, cikin wani irin zabura ya mik'e tsaye tare da cewa. "Aryan......!" *By* *GARKUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: [1/1, 2:57 PM] Kasa furta abinda yazo kan harshen shi yayi, sai hannunshi yasa ya dafe k'ahon zuciyarshi dake barazanar fashewa, gaba d'aya jikinshi wani irin tsuma yakeyi hatta lips D'inshi rawa sukeyi, idanunshi ya rumtse da k'arfi tare da kamo lips enshi duka biyu ya taunesu da k'arfin bala'i, komawa yayi ya zube kan sofa d'in sabida rawa da jikinshi keyi k'afafunshi bazasu iya d'aukar nauyin jikinshi ba, wata iriyar zazzafar zufashe ta keto mishi daga tsakiyar kanshi har zuwa babban yatsarshi, kai ya rink'a jujjuyawa cikin ranshi da zuciyarshi yake k'aryata takardar sam yana zancen zuci. "No..! Imposible ! Is not my Aryan.. sam Aryan bazai min hakaba. a !a ! ba Aryan d'ina bane sai dai in wani Aryan d'inne." Ya fada so confused in difficult breathing. sai ya kuma yi maza ya k'ara zubawa takardar ido ganin tabbas ga sunan wanda ya shigar da k'aran b'oro-b'oro tabbas Aryan d'inshi ne ya shigar da k'ararshi wai ana zarginshi shi yayiwa Zahra fyad'e. Lumshe ido yayi cike da kuna ya furzar da numfashi wani irin suka ya kuma jin k'irjinshi yanayi yawun bakinshi duk ya k'afe yayi d'aci, wani irin sarawa kanshi keyi tamkar zai rabe gida biyu, lokaci d'aya wani zazzafan zazzzabi mai tsanani ya rufeshi, ji yakeyi inama ya mutu ya bar duniya a kan wannan abu dake shirin faruwa dashi. haka ya zame kan sofa d'in ya konta rubda ciki sai karkarwa yakeyi. Aryan kam, bayan ya meda su Hajia Kaka gida, yana fita kai tsaye court d'in daya shigar da k'arar ya nufa. inda yaje domin yin shirye-shiryen fuskantar zaman da za'ayi a gobe Monday nan mai zuwa. Abba kuwa Aryan na fita yabi bayanshi da wani irin kallo, jikin tsananin mutuwan jiki ya mik'e ya nufi bedroom d'inshi, kan gado ya zaune tare dasa hannu bibbiyu ya tallabe kanshi ya rabga wani tagumi mai cike da abubuwa, idanunshi sun kad'a sunyi jazir, ya kasa yin komai sai lips d'inshi daya hade ya taune, sai ya kuma zubawa k'ofar shigowan idanu ko k'ebtasu baya yi, yayinda can k'asan zuciyarshi kuwa addu'o'i ne barkatai wanda nima kaina bansan na menene yakeyi ba, kawai dai na lura kamar yana cikin tsananin tsoro da fargaban gudun wani abu. A parlour Hajja Inna kuwa bayan Hajiya kaka da Aryan sun tafine, Maman Yusuf ta matso jikin Zahra da har yanzu batayin mgna sai ido da take zazzarowa alamun har yanzu bata dawo hayyacinta ba, Aunty Amarya kuwa dage gefen Zahra Kuka takeyi har yanzu ida nunta sun kumbura sunyi sumtun-simtum hatta leb'en bakinta ya kumb'ura yayi jazir gaba d'aya kamanninta ya sauya, Ummi da take tsaye sai tab'e baki tayi tare dayiwa Aunty Amarya wani irin kallo mai cike da manufofi, Hajja inna kuwa goronta ta d'an b'alla ta afa a baki tare da gyara zama tace. "Hmmmm maji ma gani, ai dama ni nasan Zahra ta rina abinda yafi haka, yoh dama tunda aka saketa kamar bata da ma fad'a ai a tsammaci haka ko?." Mama kam kai ta sunkuyar cikin zubda k'ollah ta jawo Zahra jikinta, da sauri ta tallabota jin yadda Zahran ta k'amk'ameta ga kuma hawaye dake kwaranya a idanunta, Ummi kuwa juyawa tayi ta fita, lokacin da taga Daddy ya shigo, domin bata tab'a ganin tsantsar tashin hankali a fuskar mijintaba kamar yau, gaba d'aya fuskarnan tashi ta tashi daga fara ta koma jazajir tamkar wanda aka watsawa ruwan zafi, bisa dukkan alamu shima Daddy kwana yayi yana kuka domin idanunshi sun kumb'ura, gefen Aunty Amarya daketa ruzgar kuka yaje ya zauna, tare da zuba mata ido, yana mai jin wani irin tsananin bak'in cikinta da tsanar halaye da d'abi'unta, can k'asar zuciyarshi kuwa tausayinta yakeji, domin shi dai Daddy ya yarda cewa wannan k'addararsu ce a zuriyarsu, kuma basu da dama ko dabarar kaucewa rubutaccen al'amarin da Allah ne ya rubuta musu, tabbas yasan Aunty Amarya bata da kula kan tarbiyar yaranta, amman duk gidan suna tarbiyartar da kula da Zahra to wannan shine jarrabawa mafi muni da zafi da zuriyarsu ta fuskantar a tsawon tarihinsu, ido ya rumtse da k'arfi yana jin sautin kukanta wanda dashi ta kwana cikin tsananin kaushin murya yace. "Maryam ai kin fara kukan da wuri, da kin adana hawayenki har sai lokacin da kikaga yarki ta zama abin kwatancen mak'otanki kafin ki fara kukan abinda sakacinki ya jaza miki, lallai sam baki cancanci da a kiraki da uwa ta gariba, domin baki zama mai kula da kiyaye amanar da Allah ya bakiba, Allah ya gani ni dai duk wasu hak'k'ok'insu da Allah ya d'auramin na sauk'eshi, na killaceku na ciyar daku na shayar daku na tufatar daku na jinyaceku na ilimantar daku, dan in baki mantaba kema a gidana kika k'arisa karatunki, ina bibbiye da lamuran rayuwarku mutanen gida kowa hankalinshi na kan yaranki sabida ke uwace da baruwanta da tarbiya, ni kuwa dole zan fita nemo mana na rufin asiri babu yadda za'ayi in zauna a gida, ke kuma da kike gida, na hanaki yin aiki duk da kinyi karatu sannan na ware muku salaries keda abokiyar zamanki ina baku duk wata wai duk don ku kasance a gida kusa da yaranmu a koda yaushe, amman abu ya faskara harda tsaro aka samar a gidannan amman duk a banza, toh ga irinta nan rayuwar yarki ta samu tabonda har gaban abadan bazai gogeba." sai ya kumayi shiru tare da sharte hawayen dake bin fuskarshi har kan geminshi, Zahra ya zubawa ido na d'an wani lokaci, sai ya kuma kalli Maman Yusuf yadda itama take kuka kai ya girgiza dan tuno rashin mutuncin da Aryan yazo musu dashi inda shi dai Daddy baram-baram yayiwa Aryan ya kuma gargad'eshi da cewa ko, turmi da tabarya ya samu Yusuf a kan Zahra to bayi da hurimin shigar da k'ara, lallai Daddy yaji k'uncin duniya akan fyad'en da akawa Zahra amman yafi jin k'una da bak'in cikin sharrin da Aryan yake son lik'awa Yusuf dan b'ata mishi suna da yakeda nufin yi, kai ya juya cikin rumtse ido ya kalli Aunty Amarya sannan ya mik'e yayi taku d'aya ana biyu yace. *"Maryam kije gidanku na sakeki saki d'aya".* wani irin zabura Maman Yusuf tayi tare da zubda zazzafan hawaye, Hajja inna kuwa kai ta juya cikin wani yanayin tausayawa d'an nata dan tasan shi mai hak'uri ne, ita kuwa Aunty Amarya hannu tasa ta sharte hawayenta cikin disashewar murya ta fara mgna tare da sautin kuka da nadama mara amfani tace. "Na cancancin duk hukuncin daka yanke min, tabbas ban zama uwa ta gariba, ni kaina na tsani kaina domin duk abinda ya samu Zahra sakacinane ke bibiyarta, Zahra tun tana k'arama nake ganin isharori a kanta, yayinda ni na haifeta amman Yusuf yaro k'arami shi ya zama Garkuwarta, kayi hak'uri Daddyn Jafar ka gafarceni, tabbas nasan na cutar da zuciyarka na zama sanadin da martabar gidanku ya raunata." sai kuma kuka mai k'arfi ya kwabce mata, itama Maman Yusuf tuni kuka takeyi mai cin rai tana jin tausayin k'anin mijin nata kuma d'an uwanta d'an kawunta, uwa uba Aunty Amarya ma sai ta zama abar tausayi domin duk wanda yayi nadama mara amfani tofa ya tab'e. Hajja innama kalaman Anty Amarya yasa ta d'anji tausayinta, cikin gida kuwa Mami da Nana suna d'akinsu kuka sukeyi ba mai lallashin d'an uwanshi, Jafar kuwa yana bakin k'ofar parlour Hajja Inna yana jin duk abinda Aunty Amarya ke fad'i wani irin tausayinta yakeji, ya tabbatar duk duniya babu wanda zai kaita jin bak'in cikin wannan abun da akayiwa Zahra sai dai gashi sanadin sakacinta yasa Daddy ya yanke hukunci mai tsauri a kanta, ita kuwa Zahra sai hawaye dake kwaranya a fuskarta tamkar an bud'e igiyar ruwa, bata fahimtar abinda suke tattaunawa a kanshi, sai dai ganin Daddynta na kuka cur-cur shi yafi komai d'aga mata hankali, sannan ga Auntynta ma sai kuka takeyi, kai ta d'ago tare da kalon Mama sai ta kuma sa hannu ta share hawayen dake bin fuskar Maman, sannan ta yunk'ura zata mik'e da nufin zuwa gaban mahaifin nata sai ta kuma yi maza ta koma zaune dan azabar da taji ta ratsata, da sauri Mama ta tallabota ta medata jikinta. Shi kuwa Daddy part d'inshi ya wuce, sai Jafar dake binye dashi a baya. Aunty Amarya gaban Zahra tazo, tare da kallonta cikin sanyi tace. "Zahra na ki gafarceni, tabbas ban zamar miki uwa ta gariba, ban damu da sa ido kan tarbiyarki ba, uwa uba ban meda hankali kan yi muku addu'a ba, gashi yau naga sakamakon sakacina." sai ta juya da sassarfa ta fita kai tsaye bedroom d'inta ta nufa kan gado ta zauna tana wani irin kuka mai cin rai. Babban d'anta yayansu Zahra kenan shine ya shigo d'akinshi gefenta ya zauna cikin tsanyinshi yace. "Dan Allah Aunty na kibar kukanan haka, ya isa kuka bazaiyi maganiba, dama can haka Allah ya tsara rayuwar Zahra ba saka cinki bane." cikin kuka tace. "A a Ibrahim sakaci nane sila kuma dole kowa zai d'ora al'hak'in abinnan kan sakaci nane sanadi, shike nan Zahra ta rasa martabarta ko?." kai ya juya mata tare da cewa. "Aunty Zahra fa ba karuwa bace, fyad'e fa akayi mata da k'arfi, kinga ko ashe ba laifinta bane ba kuma laifinki bane, kuma in dai baki bar kukannan ba to ita kuwa Zahra ya kikeso tayi." haka dai yayi ta bata baki. Maman Yusuf tallab'e Zahra tayi suka tafi part d'inta kai tsaye bathroom d'in Maman suka shiga, nan ta had'a mata ruwan d'umi ta gargasa mata jikinta, sannan ta kalleta cikin sanyi tace. "Zahra." bata amsaba kuma bata kalletaba, saida ta kuma kiranta karo na uku tace. "Zahra ki kalleni in kina jina." kai ta d'ago ta zubawa Maman ido ganin haka Maman ta gane tana jinta kenan cikin tausayawa tace. "Kiyi niya kiyi wonkan tsarki, sai kizo kiyi sallolin da ake binki." kai ta sunkuyar tare da zubda zazzafan hawaye, dan ita bata tab'a yin wonkan tsarkiba daya shafi hakaba, tunda har yau bata tab'a yin al'adaba, itama Mama tasan Zahra bata tab'a yin al'adaba, fita tayi kai tsaye kitchen ta nufa tea ta had'o mata sannan ta dawo, dakin ajiye cup d'in tayi sannan taje bakin k'ofar bathroom d'in cikin sanyi tace. "Goggon Abba fito mana in kin gama." ita kuwa Zahra tabbas yanzu ta bar jin zafin don alluran da akayi mata ga gasatan da Mama tayi, zazzab'inma ya sauk'a sai tsananin ciwon kai da takeji, shiyasa takeyin komai a hankali, dogon wondon da doguwar rigar da Mama ta kawo mata ta saka sannan ta fito a hankali take tafiya, sallaya ta d'auka ta shimfid'a da niyar zata biya sallolin dake kanta, ganin haka Mama ta matso inda take hannunta ta jawo zuwa bakin gadonta, zaunar da ita tayi, sannan ta fara bata tea d'in, ba musu ta fara sha dan wani arin azabebben yunwa da takeji domin rabonta da abinci tun jiya da safe, don ko na rana bataciba wai sai ta gamawa amarya kolliyarta, ido ta rumtse dan jin tea d'in tayi kamar da filajin aka tafasashi, daurewa dai tayi tasa rabin kofin, sannan ta janye kanta goran rowan dake kan dressing mirror ta d'auka ruwan ta kurb'a ta kurkure bakinta sannan ta matso jikin window ta zuge glasses d'in ta fasa ruwan ta woje, sannan tazo ta fara sallolin da Mama ta gaya mata ana binta, bayan ta idar ne Mama ta bata magungunanta tasha sannan ta kontar da ita tare da cewa. "Kiyi baccinki." kai ta gyad'a mata alamar toh, sannnan ita kuma Mama ta fito kai tsaye kitchen ta wuce breakfast ta had'a mai sauk'i, saida ta kammala ta kaiwa Hajja ina tare dasu iya shatu sannan tazo ta shirya na Abba ta nufi parlour shi, shiru parlour ba kowa dan haka ta ajiye tiren a kan dinning table sannan ta nufi bedroom, sallama tayi kusan baki biyu, jin shiru ba amsa, yasa tayi sallama na uku tare da kutsa kai cikin bedroom d'in don tasan yau Abba fa sai abinda Allah yayi, da sauri ta isa inda yake ganin yana zaune kamar wanda aka dasa ya buga tagumi da hannu bibbiyu ga idanunshi da sukayi tamkar zasu amayar da wuta, bisa dukkan alamu kuwa ya dad'e a zaune, gafenshi ta zauna a k'asa kan carpet tare da cewa. "Abban Yusuf! Abban Yusuf..!! Abban Yusuf..!!!." yana jinta amman ya gaza amsawa sai ajiyan zuciyar da yaja, da k'arfi ya samu ya rumtse idonshi, yana jin wani irin tausayinta na ratsashi shin ya zataji in taji zargin da Aryan ya d'aurawa Yusuf d'in ta, ita kuwa Maman Yusuf cikin sanyi ta fara magana. "Abban Yusuf komai yayi tsanani yanafa tare da sauk'i dan Allah karkasa abinnan a ranka." zamewa yayi ya dawo k'asa kusa da ita jawota yayi zuwa jikinshi, murya can k'asa yace. "Maman Yusuf." kai ta d'ago ta zuba mishi ido jin yadda ya kiratan, zuciyarta kuwa sai bugawa takeyi da k'arfi, shi kuwa sai k'ara jawota jikinshi yayi cikin fargaba ya kuma cewa. "Maman Yusuf." numfashi taja da k'arfi dan duk kiran da yake mata fargaba takeji na rufeta, saida taji ya yauta kiranta alamun yana son ta amsa mishi, shiyasa ta muskuta cikin sanyi tace. "Na'am Abban Yusuf." jin ta amsa mishi yasa cikin k'arfin hali yace. "Kunyi mgna da Yusuf ne?." kai ta jujjuya mishi alamar a a, dan tsoronta ya tsananta, shi kuwa cikin kauda kai yace. toh kinyi mgna da Aryan kuwa?." nanma kai ta juya mishi, Uhummmmm yace tare da gyara zamanshi suna fuskantar juna cikin tsareta da ido yace. "Toh ki kira d'anki ki bincikeshi, domin Aryan yazo min da batun yana zargi ko ma yak'ini cewa wai Yusuf ne yayiwa Zahra fyad'e ba idris bane, kuma tuni har ya shigar da k'arar Yusuf." wani irin mik'ewa Mama tayi tare da dafe k'irjinta cikin tsananin firgita da tsoro da tashin hankali, cikin d'aga murya tace. "A a ban yardaba in sha Allahu ba dai Yusuf na ba kam sai dai wani Yusuf d'in, ko kuma in Aryan d'in ya tab'une, nasanma Aryan bazaiwa Yusuf na hakaba." hannu yasa ya kamota tare da zaunar da ita sannan ya mata duk bayanin da Aryan ya mishi ya k'ara da cewa. "Yanzu dai sai abinda court ta bincika ta gano." sai ya kuma tsuke fuska tare da cewa. "Kiyi Addu'a dai kar a samu d'anki da wannan laifin, muddin batun Aryan ya zama gskya to lallai Yusuf zai fuskanci Hukunci na Allah sannan daga nan bani bashi, dan haka ki binciki d'anki, ki kuma bashi shawara kada yayi tunanin yin wasa da shari'a, ki tabbatar ya gaya miki gskya domin wlh in na sameshi da wannan laifin, ina tausayawa tsokun rayuwar da zai shiga." gaba d'aya jikin Mama ya mutu wani irin fargaba da tsoro mai tsanani ya rufeta, a zahiri take ganin bala'i da taurin zuciyar Abba, a fili take ganin zai aikata fiye da abinda yace a kan Yusuf d'in muddin yatabbata shi aikata, wasu irin zafafan hawaye netaji suna bin kuncinta mik'ewa tayi da sassarfa ta fice, kai tsaye d'akin ta shige gefen Zahra ta zauna wacce ta kasa bacci duk rumtse idon da zatayi sai take ganin abinda ya faru da ita. a bakin gado Mama ta kife kanta wani irin marayan kuka ta saki mai cin zuciya da ban tausayi, ita kuwa Zahra sai ido ta zura mata, cikin tsananin kuka Mama ta kamo hannun Zahra murya na rawa tace. "Zahra waya miki fyad'e?." shiru ba amsa Zahra sai ido data zaro, ita kuwa Mama cikin kuka tace. "Aryan meyasa zakayi min haka, me Yusuf yayi maka da zaka bishi da wannan mugun zargin, Aryan ya zaka tarwatsa min farin cikina, meyasa sai lokacin da kaga Abban Yusuf ya fara sakewa ya fara mararin Yusuf ya dawo garemu, meyasa ka zabi ka gayawa Abban Yusuf meyasa baka gaya minba." sai ta kuma rik'o Zahra cikin tsananin kuka tace. "Zahra kinji Aryan ko, yace wai Hamma Yusuf d'in kine ya miki fyad'e sannan ya shigardashi k'ara." wata iriyar zabura Zahra tayi sai kuma ta rink'a jujjuya kai hawaye masu d'umi na bin fuskarta, ita kuwa Mama sai ta ruggumo Zahra cikin kuka tace. "Dan Allah Zahra ki gaya min gskya, wlh in dai Yusuf ne ya miki fyad'e kada kiji tsoro ki gaya min, ni kuwa zan gayawa Abbanku, ayi mishi Hukuncin Allah." ita dai Zahra har yanzu Allah bai bata bakiba, domin gaba d'aya tunda abin ya faru sai ta zama kamar ta shiga d'imuwa, ita kuwa Mama sam bata haiya cinta, kuka takeyi kamar ranta zai fita. "Ni na sani Yusuf na ba mazinaci bane, na sani, meyasa zaka min haka Aryan, meyasa Aryan ni na d'aukeka tamkar gudan jinina ina jinka kamar Yusuf." haka dai Mama tayi ta kuka da suru tai. Aunty Amarya kuwa har ta had'a kayanta zata koma, gidansu Hajja Inna tace babu inda zataje, ta koma d'akinta ta zauna ko Daddy bazai meda itaba ta zauna zaman iddarta a nan, dole Aunty Amarya ta koma ta zauna Mami kuwa tayi kuka har ta godewa Allah abu biyu ya had'un mata anyi k'anwarta fyad'e an kuma saki mahaifiyarsu. Abba kuwa Mama na fita, shima ya shirya ya fita, kafin ya fitane ya haura sama wurin Daddy, a parlour ya sameshi shida Jafar, zama yayi gefen Daddy cikin fiddo true color inshi yace. "Toh Aliyu ka ji batun da Aryan yazo min dashi ko, dan yace min ya gaya maka, ka zazzageshi da yake baka son gsky." cikin tsuke fuska da tsananin tashin hankali Daddy yace. "A dai wannan karon to sai dai kayi hak'uri Yaya Muhammad wlh abinda kake shirinyi kaida Aryan bada yawuna ba." A fad'ace Abba ya mik'e tare da cewa. "Toh ni da yawuna za'ayi, kuma ni ina bayan binciken Aryan, kuma wlh muddin aka sameshi da laifinnan sai duniya ta sani." kafin ma Daddy yayi wani yunk'uri Abba ya fice, shi kuwa Daddy komawa yayi zaune cikin tashin hankali Jafar ne ya zuba mishi ido cikin tausayin mahaifin nasu da tsoro abinda wannan sabon al'amari zai haifar a familyn nasu cikin sanyi yace. "Daddy kayi hak'uri in sha Allah, Hamma Yusuf bazai tozarta ba, domin bai aikata laifin da ake zarginshi da Shiva, kawai dai sharrine irin na mugun abokin da kai kuma ka rik'e da amana, dama ance kaji tsoron sharrin wanda ka kyautatawa." cikin tashin hankali Daddy ya nisa tare da cewa. "Ya Allah ka kawo mana sauk'in wannan mummunan lamari." sai ya kuma kalli Jafar cikin karaya yace. "Jafar ya zanyi in bawa Yusuf kariya akan wannan mugun k'ulli ya zanyi in fiddashi?." Cikin sauri Jafar d'in yace. "Daddy nimafa shaidane lokacin da abinma ya faru Hamma Yusuf baya gidan mafa, muna tare dashi a gidan mai, tare muka koma gidan lokacin da labarin abin ya riskemu, Daddy ni zan zama shaidar Hamma Yusuf in sha Allah burin Ya Aryan bazai cika ba." haka dai sukayi ta tattauna yadda abun zai kasance. Abba kuwa yana fita ya nufi harabar gidan wurin parking lot nasu, tafiya yakeyi cikin tsananin fushi da tashin hankali, Adda Zulaihat da yanzu mijinta ya kawota dan duba lfyar jikin Zahra, bayan Abban tabi cikin rauni tace. "Abba barka da safiya." ina sam bayaji baya gani sai tsantsar tafasar da zuciyarshi keyi, baki uku tana gaidashi bai kula taba, saima figar motarshi yayi ya fice da gudu, ganin haka yasa hankalin Zulaihat tashi, da sassarfa ta shige cikin gidan. Kai tsaye bedroom d'in Mama ta wuce dan tajiyo sautin kukanta a can, tana shiga tayi gaban Mama wacce take kuka mai cike da ban tausayi Ummi kuwa da Aunty Amarya wacce itama kukan takeyi, sautin kukan Mama suka ji shiyasa suka shigo, tashin hankali gidan ya k'aru a lokacin da Mama takeyi musu bayanin abinda Aryan yakeda nufin aika tawa, gaba d'aya sun shiga rud'ani lallashin Mama sukeyi da bata k'arfin guiwa, Hajja inna kuwa baki ta tab'e ta kalli Zulaihat data rud'e take ta tambayarsu meke faru, k'ara tab'e baki Hajja Inna tayi tare da cewa. "Yoh ai dama sa rina, me abin mamaki da k'aryatawa ni ko yan mata dozin akace min Yusufa yayiwa kaciya zan yarda, ai kuma kun sani zai aikata abinda yafi haka, yaron da yakejin kanshi kamar doki, yana ji da k'arfi ga kud'i ga rashin mafad'i, to ai dama kunsan abinda ya karanto a k'asar wojen, ai in dai fyad'ene to yanzu ya fara, in kunga ya bari dai sai dai in nasa Abbansu ya dandatse d'an iska ya medashi kamar taure." tsorone ya k'ara rufe Zulaihat domin bata fahimci mgnar kakar tasuba, cikin zubda hawaye ta kalli Ummi wacce ita idonta k'amas ba d'igon hawaye tace. "Dan Allah Ummi meke faruwa ne?." nitsawa tayi tare da cewa. "Uhum ke dai bari yaran yanzu sai a hankali, kaga yaro sunu-sunu kamar na Allah, amman aiyu kanshi ko dujal sai ya sara mishi ki gafa fyad'en da akayiwa Zahra ashe Yusuf ne ya mata muna fukin Allah ta ala, sai Aryan yaron kirki shine ya fidda gskya." wani irin zabura da kuka Zulaita ta saki tanayi tana jujjuya kai tare da cewa. "Shi dai ba munafuki bane kuma Yusuf bazai aikata hakaba, k'azafi za'ayi mishi, yanzu Ummi ke kin yarda kenan?." cikin ko in kula tace. "Kwarai kuwa na yarda, to me zai hanani yarda amininshi nefa ya fad'a wanda suke rayuwa a tare ai komi Aryan ya fad'a a kan Yusuf duniya zata yarda." tana fad'in haka ta fice da alamar abin ya mata dad'i, bayanta Hajja Inna tabi, ita kuwa Zulaihat cikin kuka tace. "Mama ki kira Yusuf mana wata k'il zai amsa kiranki, muji ta bakinshi, dan ni tunda asuba nake kiranshi baya amsa kiran." cikin kuka Mama ta sharte hawayenta tare da cewa. "Na kirashi yafi sau 35 baya amsa kiran, ban san wani hali yake cikiba." jin haka gaba d'aya sai tashin hankali su ya k'aru, Aunty Amarya ce ta nisa cikin disashewar murya tace. "Toh ke Zulaihat ko zakije ki dubo lafiyarshi, domin tunda kikaga kun kira bai amsaba gskya ba Lfy." kai Mama ta jinjina alamar gamsuwa da shawararta, cikin kuka Zulaihat tace. "Bari inyi salla sai in tafi." Wunin wannan rana wannan gida sun yishine cikin tashin hankali da k'uncin rayuwa, fad'in halin da Mama ta shiga ba mai iya misaktashi, Zahra kuwa tausayin Mama ke sata zubda hawaye time to time. Ummi kuwa abin nema ya samu, Credit ta aika Zeenat ta sayo mata na 3k ta lodashi a wayarta, ta rink'a bin d'angi da mak'ota wanda ya dace da wanda bai daceba tana gaya musu, kai tsaye take cewa Yusuf yayiwa Zahra fyad'e, lokaci d'aya mgna ta bazu a dangi da mak'ota, kafin kace kobo wasu mak'otan sun fara shigowa dan tabbatar da zancen, nan Hajja inna kuma zata zage tayi musu bayani, ta kuma kaisu d'akin Mama a cewarta ai sunzo duba Zahra da jikine. Abun duniya dai ya taru yayiwa Mama da Aunty Amarya yawa, wuni d'aya sun fita haiyacinsu, Daddy kuwa yana jin duk abinda ke faruwa to amman ya zaiyi da tsohuwar nan yasan yana yin mgna zasa kuka tace yafi son yarshi da ita, zata kuma gayawa Abba in ba sa'a ba suzo rai ya b'aci. Raihana kuwa tunda gari ya waye take cewa Faisal ya kaita ta dubo Zahra, amman sai yace mata ai Aryan yace kar ya kaita ko ina, tayi ta kiran wayar Aunty Amarya kuwa dan jin ya jikin Zahra amman bata amsawa, time to time in ta faki idon bak'i dake shigowa a kai akai takan tsare Faisal da kuka da magiya dan Allah ya kaita ta dubo Zahra, Shi kuwa Faisal sai dai ya bata hak'uri dan Aryan ya hanashi kaitan, ta dai kira Kaka sun gaisa ta gaya mata jikin Zahra da sauk'i. Tsakanin azahar da la'asar ne Zulaita ta iso gidansu Aryan, kai tsaye parlour Hajiya kaka ta shiga, inda ta samu daga ita sai matar kawunsu Aryan, bayan sun gaisa ne sun jajantawa juna abinda ya faru da Zahra ne Zulaihat tace. "Dama nazo wurin Yusuf ne, domin muji ta bakinshi kan abinda Aryan yace." cikin rashin fahimta Kaka tace. "Ta bakinshi kuma? me Aryan d'in yace." da sauri Mommy ta matso inda Zulaihat take ganin daga tambaya sai hawaye car-car, cikin firgici Kaka tace. "Subahanallah Zulaihat make faruwa kuma?." cikin kuka Zulaihat ta shaidawa Hajiya Kaka abinda Aryan yace da kuma shigar da k'arar da yayi ta k'arishe mgnar da cewa. "Kuma tunda gari ya waye kiran Yusuf mukeyi amman baya amsawa, shine Mama tace inzo in duba Lfy kuwa." Allah sarki Hajia Kaka lokaci d'aya ta birkice kunya mai tsanani ta rufeta fad'a takeyi kamar zata ari baki kuka mai k'arfi ya kubce mata, cikin kuka tace. "Innalillahi kaito Aryan bakayi mana adalciba, Aryan yaci amana, ko dai Aryan ya fara shaye-shayene ban saniba, Aryan ka kunya tani a wurin wadd'annan bayin Allah." sai ta kuma koma kan kujera tare da tsiyayar da hawaye masu zafi, ita kuwa Mommy sai salati takeyi tana kuma kiran Aryan a waya amman bai amsaba, Zulaihat kuwa zuwa yanzu sai dai hawaye, ita kuwa Kaka sai kuka takeyi tare da cewa. "Ashe shiyasa yau tunda gari ya waye Yusuf bai shigoba, maza tashi muje mu dubashi." A jere suka nufi part d'in Yusuf kai tsaye suka kutsa kai cikin parlour don a zatonsu yana bedroom, da sauri sukayi gaban 3 str inda yake konce kiran woyarshi da akayine ya nuna musu yana wuri, da sauri Mommy taje ta kunna wutan parlour, a take haske ya mamaye wurin, cikin sauri Zulaihat ta zauna gabanshi ganin yana zaune ya kafa guiwowin hannunshi kan cinyoyinshi yayinda yasa hannu biyu ya tallabe kanshi, ida nunnan nashi sun kad'a sunyi jazir, gaba d'aya jijiyoyin kanshi sun taso sunyi rud'u-rud'u, jijiyar kan hancin shi tamkar zata harbo ta fito sarari, wani irin rawa jikinshi yakeyi tamkar mazari, cikin firgita Zulaihat tayi ta kiranshi, amman ko idonshi bai d'ago ya kalletaba bare yayi mgna, sai kamo lips enshi duka biyu ya taune da azabar k'arfi, yana jin zuciyarshi na bugawa da tsananin k'arfi, yana junsu amman Allah bai bashi ikon yin mgna ba, cikin kuka da rauni Zulaihat tasa hannu ta d'an d'ago kainshi tare da cewa. "Yusuf kalleni ka gaya min, wai kaine kayiwa Zahra fyad'e, dan Allah Yusuf kayi mgna, in bakayi mgna ba ta yaya zaka wonke kanka da abinda Aryan ya shirya." ido ya tsurawa fuskarta yana ganin tsantsar tashin hankali da take ciki, so yake ya tambayeta wani hali Mamanshi take ciki, amman ya kasa ji yake kamar an d'aure harshenshi bazai iya mgnaba, Hajia Kaka da Mommy kuwa tausayin Yusuf da yar uwarshi ya sasu zubda hawaye. ita kuwa Zulaihat cikin muryar kuka tace. "Yusuf kasan halin da Mama take ciki kuwa, me kakeso in gaya mata in na koma, so kake ince mata Yusuf d'inta ya zauce baya mgna ya zama karma ne ko yaya zan ce mata." jin haka zuciyarshi ta tsananta bugawar da takeyi, tsoro da tausayin mahaifiyarshi ya rufeshi yana son jin mgna amman Allah bai bashi damaba, ganin yadda Adda Zulaihat d'inshi tasa hannu bibbiyu ta rik'e hab'arshi suna kallon juna, wani irin zazzafan hawayene yaji ya ciko mishi ido, ita kuwa Zulaihat kuka ta saki tare da cewa. "Yusuf ni nasan kai ba mazinaci bane ko d'an uwana?." lumshe idanunshi yayi alamar eh ya bata amsa shi bama zinaci bane, sanadin lumshe idon da yayine hawayen suka samu damar kwaranyowa, ji yakeyi kamar ya tashi tsaye ya rink'a kurma ihu yana cewa duniya. "Ni bama zinaci bane, wlh ni bama zinaci bane." amman ina mgnar bazata fitoba. haka suka tasashi gaba suna magiya da kuka yayi mgna amman ina abu yaci tura, Hajia Kakace taje ta kira Dr bashir yazo ya dubashi, inda yace musu tsananin firgicine da tashin hankali da k'unci suka sashi zama hakan domin k'ok'olwarshi tayi sanyi kad'an zuciyarshi kuwa harbawarta tayi k'asa, Amman hakan ba wata matsala bace zai iya komawa normal cikin wasu yan kwanaki da bazasu wuce 2 ba. Hajiya Kakace ta koma cikin gida tana kuka ta had'o tea sannan ta dawo parlour cikin sanyi tace. "Ingo Zulaihat bashi yasha koda ruwan d'umin ne." karba tayi tare dasa bayan hannunta ta share hawayenta cikin sanyi tace. "Yusuf karb'i kasha." bai kulataba ganin haka ta kira Mama a waya cikin sanyi tayi mata bayanin halin da yake ciki ta k'ara da cewa. "Mama gashi kiyi mishi mgna yaci abinci sannan ya tashi ya koma bedroom ya dan samu bacci." "Toh bashi wayar". cewar Mama, jin haka yasa ta kara mishi wayar a kunnenshi, yanaji Mamanshi na mgn amman ya gaza cewa komi. dole ta hak'ura ta katse kiran. shi kuwa sai rawa da jikinshi ya k'ara. haka dai sukayi ta alhini amman abin yaci tura, kaka kuwa ta kira Aryan yafi sau 15 yak'i amsawa, sai gabanin magrib Jafar yazo ya d'auki Adda Zulaihat ya medata gida nanfa take bawa su Mama lbrin halinda Yusuf ke ciki anyi-anyi ya koma bedroom ma yak'i ko motsi, gaba d'aya gidan kowa hankalinshi ya tashi banda Hajja inna da Ummi su ko a jikinsu. Shi kuwa Yusuf tamkar abun sihiri babu wani abunda yake iyayi, sai dai in yaji kiran sallah sai ya mik'e yayi sallarsa a wurin a kan carpet d'in dake tsakiyar parlour, yana so yayi karatun kuran cikin fidda sauti amman ya kasa sai dai yanayi a zuciya, haka ya wuni a wurin baiciba bai shaba, sai azabar suya da zuciyarshi keyi. A gidansu Aryan kuwa, sai bayan sallan isha Aryan ya shigo gidan, a harabar gidan ya samu motar kawunsu alamar yana cikin gida yazo d'aukar matarshi da yarshi, kai tsaye parlour Hajiya kaka ya nufa inda yake zaton suna can, da sallamarshi ya shiga amman duk babu wanda ya amsa mishi sai Rafi'a , Hajiya kaka kuwa sai wani irin mugun kallo take binshi dashi yayinda kawunsuma tsuke fuska yayi yanaji Aryan d'in na gaidashi amman yak'i amsawa, cikin fad'a Hajia Kaka ta kalli Aryan tare da cewa. "Amman Wlh kaji kunyar duniya da k'iyama, in dai haka abota take irinya taka Allah ya wadaran abotar wannan zamani, ashe dama ka dagene zaka karanci law domin ka k'ware a sharri, toh Aryan in banda dan adam mugun iccene ka rasa wanda zaka tozarta sai Yusuf? wlh kaji kunya kasa yaro cikin wani hali gayi can ko mgna baya iya yi, kasa yan uwanshi a tashin hankali, ana farin ciki mahaifinshi ya fara hucewa a kanshi shine zaka bullo da wannan mugun k'ulli, toh wallahi tallahi tun wuri kaje ka janye k'arar nan." gaba d'aya ido suka zaro suka zubawa Aryan ganin ya mik'e tare da cewa. "Wallahi tallahi billahil azim babu mahaluk'in da zai hanani gurfanar da Yusuf a gaban hukuma, sai na cimma burina sai na cika alk'awarin dana d'auka akan Yusuf." sai ya kuma yin wani irin murmushin da yasani ni kaina tsarguwa lallai Aryan wato sai yanzu yake da shirin nunawa duniya true color enshi, Hajia Kaka kuwa kuka tasa tana cewa. "Na shiga uku Aryan wannan wacce bak'ar zuciya ka samo ko dai ka fara haukane?." cikin izza yace. "Lfyata lau wannan aikin dole in yishi fa dama kin samawa ranki salama, domin ke ba uwata bace bare in kin jamin Allah ya isa ya kamani." cikin tsanani fushi kawunshi ya mik'e tare da yarfa mishi mari yace. "Kai Aryan maza dawo cikin haiyyacinka mu kake gaya mgnar banza." hannu yasa ya dafe inda aka mareshin cikin fushi yace. "Wallahi..!! walllahi..!!! kawu sai na gurfanar da Yusuf kuma bar b'atawa kanku lokaci domin mgnar tana hannun hukumar kare hak'k'in d'an adam ne." yana fad'in haka ya fice a fusace. Toh wannan al'amarinfa ya razana su , wannan shine ana zaton wuta a mak'era sai gata a masak'a wa zaiyi tunanin Aryan zaiwa Yusuf haka. A can gidan Amarya Raihana kuwa, Safwan ne ya kawo musu ziyarar son jin make gudana akan lamarin fyad'en da akawa Zahra, a parlour Faisal duke dan dama Raihana tana gunshi ta matsa mishi suje gidansu Zahra ko a deren. bayan sun gaisa ne yake tambayar ya lbrin mai jiki, har Raihana ta bud'i baki zatayi mgna sai tayi shiru dan jin wayarta na ringing, da sauri ta amsa kiran ganin Kakace, Safwan da Faisal kuwa duk shiru sukayi jin abinda take fad'i. ita kuwa bayan sun gaisane, cikin kuka Kaka ta shaida mata abinda Aryan yayi, hannu tasa ta dafe k'irjinta a razane tace. "Ya Aryan d'inne yace Hamma Yusuf ne yayi Zahra fyad'e, toh wallahi yaji kunyar duniya da k'iyama domin k'arya yakeyi, ni d'innan da idona naga idris ne yayiwa Zahra fyad'e Hamma Yusuf da baya gidanma a lokacin, shine ya Aryan zai mishi k'azafi harda shigar da k'ara, toh ni kuwa zanje in bada shaida." sai kuma ta fara zubda hawaye tare da cewa. "Yanzu ya Aryan baiji ko tausayin su Mama da Adda Zulaihat ba shine zaiyiwa d'ansu k'azafin zina." gaba d'aya ta birkice sai kuka takeyi, Safwan kuwa wani irin dad'ine yaji ya ziyarci zuciyarshi lokacin da tayi musu bayanin abinda Aryan yace, shi kam Safwan ji yake kamar ya taka rawa, yasan yanzu dama ta dawo hannunshi burinshi zai cika, ai yana gama kwar rahoto ya musu sallama ya tafi, shi kuwa Faisal yayi ta faman rarrashin Raihana ita kam dai Raihana babu batun amarci. Shi kuwa Safwan kai tsaye gidan jaridarsu ya wuce a deren ya buga kanun labarun Yusuf a shafin forko na jaridar tare da lik'a hotunan Yusuf dana Zahra wanda ya dauketa jiya tana halin wuya, sannan ya bada damar a saki jaridar da sanyin safiyar gobe. Idris kuwa tunda ya koma gida bai kuma fitaba, shiyasa koda maga takardar Hukuncin Allah court yaje shagonshi bai sameshiba, saida mak'ocinshi yayiwa magatakardar kwatancen gidanshi, tofa tuna takardar gayyatar court ta isoshi ya shiga wani halin rayuwa, Nadama mai tsanani ya rufeshi ya gommaci kid'i da karatu, ya kasa zaune ya kasa tsaye sai mgna yakeyi shi kad'ai. "Shi kenan ni idris na cuci rayuwata, na zalumci kaina na biyewa rud'u da hud'ubar shaid'an, na jazawa kaina masifar rayuwa, ina nasan zan shiga in tsira, duk inda zanje sai an ganini in dai kusane, ya mahaifiyata zataji in taking wannan abin kunyar dana aikata kullum nasihar gareni in kama kaina." sai ya kuma saki kuka kamar mace yana cewa. "Umma ki gafarceni, wlh bazan sakeba, kuma babu inda zan gudu zan tsaya in k'arbi hukunci na, domin nasan in na guduma har garimu za'ahe nemana." haka dai Idi mai caji yayi ta kuka da nadama mara amfani ranar kwana yayi baiyi bacci ba. Su Hukuncin Allah court sai nanda kwana 8 zasu shiga zaman k'arar Abba yayi hakane dan kafin nan a binciki Yusuf. Washe gari ta kama ranar Monday kenan, kuma ranarce za'ayi zama a kotun tsakanin Aryan da Yusuf, 6:21 Am Affan ne cikin shigar jahan team da alamun zai fita gudun motsa jikine, dan da gudu ya fito fad'ar masarautar tasu yayinda bayinshi ke biye dashi a baya, duk da sanyin da ake tsulawa sai da ya d'an had'a zufa domin da iya k'arfinshi yake gudu, har ya fito asalin k'ofar fad'ar jiha wato Jibpu Jam, har kamar zai juya sai ya kuma k'ara gaba gefen Kuros mai k'warya domin dandazon mutane da ya gani, yana isowa sai ya samu ashe layin masu sayar jarida ne, matsowa yayi ciki yayinda mutane ke bashi hanya sabida bayinshi dake sanye da jajeyen kaya ga bulali a hannunsu suna ture mutane, yana zuwa gaban me saida jaridar, yasa hannu ya k'arb'i jaridar da ake mik'a mishin, wani irin zaro ido yayi ganin abinda yake ashafin forkon na jaridar, cikin kad'uwa ya zaro kud'i ya mik'awa me saida jaridar, juyawa yayi a guje ya nufi cikin gari, ganin haka fadawanshi suka kira cikin masarautar cewar a fito mishi da doki don sun san baya hawa mota da sanyin safiya sai doki, basu kai ga shiga masarautarba suka had'u da bayi uku da dawakai shida, Affan na ganinsu ya kama linzamin dokinshi ya hau tare da tsaburarshi ya juya linzamin kan dokin in zuwa hanyar shiga jimeta, domin yaga yaune za'a shiga sauraron k'arar to babu sauran lokaci shiyasa yakeso yaje ya gana da Yusuf ya kuma nunawa Aryan iya matsayinshi, cikin ba'in gudu dawakan suke tafiya dan suma sauran bayinshi da suka fito taren su hau sauran dowakan, Gudu sukeyi kamar zasu tashi sama shi kam Affan baya ji baya gani burinshi ya ganshi a gaban Yusuf. Suna isa dai-dai k'ofar gidan dai-dai lakacin kuma yaga motar Faisal yayi parking, dirowa yayi daga kan dokin tare yin cikin gidan, inda Kafinma ya shigo Raihana yayi cikin part d'in Hajia kaka da gudu tare da kuka hakan yasa Faisal binta a baya, ganin haka yasa Affan baibi ta kansu bama, kai tsaye ya nufi part d'in Yusuf, tare da sallama a bakinshi ya shiga, shiru parlour ba alamun motsin mutun har mik'e hanyar shiga bedroom sai ya kuma dawo tsakiyar parlour domin tashin hankali da yake cikine ya hanashi ganin Yusuf dake zaune kan kujerar da yake tun jiya da safe, cikin sauri ya durk'usa gaban Yusuf d'in tare da kamo hannunshi cikin kad'uwa ya nuna mishi jaridar dake hannunshi tare da cewa. "Yusuf me Aryan yake nufi da wannan, in na fahimta bakinshi d'aya da Safwan kenan, shi ya shigar da kara akan yana zarginka da laifin fyad'e to shi kuwa Safwan uban wayene ya bashi wadannan bayane wane dan iskanne ya bashi damar watsa zancen wannan mahaukaci Aryan d'in?." cikin zafi nama Affan ya juyo jin muryar Aryan dake fitowa daga bedroom yana cewa. "Affan..! ko kanada abin yine a kai." cikin juyewar fuska Affan ya koma a jinin sarautar tare da mulki cikin takaici yace. "Tabbas inada abinyi, Aryan mu zuba ni da kai shege ka fasa, wlh kaji kunya Allah ya wadaran naka ya lalace." gaba d'ayansu kuma sai sukayi kan Yusuf da yayi wani irin...! By *GARKUWA FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: Ttbl Masu bibiyata da k'worafin in rufe group in bud'e na comments da ban kuyi hak'uri dan Allah ku bari, inada dalilin da yasa na barshi a haka. Masu kirana dan Allah ku bari dan dama tun forko nace muku banda kira, dan ko kin kirani ba d'agawa zanba, karkizo kina kirana ban amsaba kiji haushina. Gareku masu buk'atar gyara Amare ko uwargidaye ko yanmata masu son gyare fatarsu, k'ofa a bud'e take, zaku iya bibiyata a shafina na instagram ayshaaliyugarkuwa domin cancad'e haja kan rahusa mai sauk'i. "Ni ba mazinaci bane, Mama ki yarda dani wallahi ni bamazinaci bane, Mama ki yarda dani domin ni na yarda da tarbiyar da kika bani." sai ya kuma kontar da kanshi kan cinyarta ya saki kuka mai ban tausayi, itama kukan takeyi tare dasa tafin hannunta tana shafa kanshi cikin disashewar murya tace. "Ni na sani, d'ana bazai aikata fyad'eba, ko duk duniya zasu yarda da maganar Aryan ni dai bazan yardaba, dan nasan bazakaci amar tarbiyar da nayi makaba." Affan kuwa hamdala yayi tare da sharte hawayenshi dan burinshi ya cika Yusuf ya fara mgna, Dr Bashir kuwa yana ganin yayi magana ya sallamesu ya tafi. Matawalle kuwa d'an jarida mai mutunci duk hirar Mama da Yusuf ya nad'i har yadda Yusuf ke kuka yana cewa shi bama zinaci bane, ga hotuna da ya musu kan Yusuf na kan cinyar Mama yayinda tafin hannunta ke tsakiyar kanshi, Jafar kuwa zama yayi tare da sauk'e numfashi, Hajia kaka kuwa hamdala tayi tayi, nan dai suka zauna sukayi ta tattaunawa yadda shariyar zata kasance, Affan kuwa ya kafa ya tsare ya hana Aryan motsi duk inda yayi zaisa a bishi a baya, A nan Mama ta wuni da Yusuf d'inta da yamma Tatti mahaifiyar Aunty Amarya kenan da Uncle Gumbo suma sukazo, Tatti taita fad'a a gaban Hajia kaka taketa zage Aryan, don yazo gaidasu tana ganinshi sai cewa tayi. "Wallahi kaji kunya Aryan kayi asara da ka zama azzalumin aboki, kuma in sha Allah babu kai ba nasara mugun banza." shi kuwa Aryan ko a jikinshi sai cewa yayi. "Kurman ya fara mgnane? ko har yanzu yana a bebenshi?." babu wanda ya kulashi sai ya kuma sunkuyo kan Yusuf yayi mgna k'asa-k'asa shiyasa babu wanda yaji abinda yake fad'awa Yusuf d'in, shi kuwa Yusuf sai ya rink'a jujjuya kai yana zubda wasu zafafan hawaye, yayinda yake bin Aryan da wani irin kallo. Haka dai lamarin ya kasance, su Mama sai dare suka watse kowa ya koma gida. Washe gari ranar Sunday, Abba yake cewa Daddy ya tabbatar Zahra taje court goben, shiko Daddy ko inda Abba yake bai kallba. Washe gari Monday ta kama ranar za'a koma court, 12:02 pm, court d'in cike take maqil da jama'a baya Aryan ya gabatar da hujjojinsa, sai aka buk'aci Affan a fili, in yanada ja ko inkari, haka kuwa ya fito, nanfa akayi ta fafatawa tsakanin Affan da Aryan, ganin kowa ya coge Affan yana k'ok'arin kada Aryan kuma kotu bata gamsu da hujjojin Affan ba sai aka kuma d'aga k'arar nanda 10 weeks wata biyu da sati biyu kenan. ************* Abubuwa da yawa sun faru a zaman watannin nan, duniya ta cika da wannan zance, hotunan Zahra da Yusuf sun zama abin d'aga kasuwar jarida, shiyasa ko wacce jarida suke lik'a labarin Yusuf da Zahra a shafukansu na forko, Zahra kuwa lamuran rayuwa sun juye. Yusuf kuwa yayi wani rama dan, yana cike da bak'in cikin zubewar mutuncinsa. Safwan kuwa burin ranshi na gabda cika, domin kullum sai ya kira Malam Jabeer yayi ta kai sukan Yusuf, inda har yace matuk'ar zarginda akewa Yusuf gaskene to ya fiddashi cikin Jahan team ai dama haka Safwan keson ji sai ga jarida ta fito da wannan kanun labaran, Affan har kuka yayi domin ya fahimci yana tubkane Safwan na warwarewa. Abba kuwa yanzu Aryan ya zama na hannun damanshi. Mama kam kullum addu'a takeyi Allah ya baiyyana gskya. Aunty Amarya da Daddy kuwa yanzu abin da d'an sauk'i. Komai aka sawa rana zaizo, 10 weeks sunzo kamar yau, yau laraba kuma yaune za'a koma court, 12:20 pm Al'k'alin ya shigo inda gaba d'aya aka mik'e tsaye saida ya zauna sannan aka zauna, shiru ya d'an ratsa hall d'in na wasu dak'ik'u, sannan messenger ya mik'e tare da gabatar da shari'ar da za'ayi yanzu, gaba d'aya hall d'in cike take mak'il har farfajiyar wojen, yayinda 'yan jaridu suke jiran ace dasu kule suce cas, daga cikin kuwa yan kallone da 'yan gulma, a kujerun gaba kuwa nan Daddy, Jafar, Raihana, Faisal, Adda zulaihat dake zubda hawaye time to time, sai Hajia Kaka, can gefen Daddy kuwa Uncle Gumbo ne, a d'aya sacinma harda Rafi'a sai limamin masalkacin k'ofar gidansu Zahra da wasu dattijan na unguwa. Aryan ne ya fara mik'ewa cikin shigarsu ta lauyoyi ya tako zuwa gaban teburin al'k'alin, ya gabatar da sunanshi da wanda yakeyiwa aiki, sai ya kuma k'arishe mgnar da cewa. "Ya mai shariya ina son Zahra tazo gaban Court inda tambayoyin da zan mata." Cikin nitsuwa AL'K'alin yace. "Kotu na son ganin Zahra a gabanta." shiru ya d'an biyo baya, yayinda aketa waige-waigen ta ina Zahra zata fito domin dama da yawa suna son ganinta, shima mai shariyar ido ya zubawa mutanen ganin babu wanda ya tasone yasashi yin gyaran murya tare da cewa. "Ko dai yauma Zahra bata zo bane kamar na wancan zaman?". Daddy ne ya mik'e tare da cewa. "Zahra bata da lfy bazata samu damar zuwaba." cikin fad'a al'k'alin yace. "Kazo gaban kotu kayi bayani ba daga canba." cikin tarin takaici Daddy ya taso yazo ya shiga d'an wannan wurin da masu laifi ko bada shaida ke tsayuwa, Aryan ne ya matsoshi tare da k'ara tsuke fuska yace. "Me dalilin da yasa tunda aka fara sauraron k'ararnan Zahra bata zoba?." rai a b'ace Daddy yace. "Sabida bata da lfya ne." cikin sauri Aryan yace. "Meke damunta kuma yaushe ta fara ciwon?." cikin jin haushi Daddy yace. "Masassarace ke damunta kuma ta jima da ciwon." murmushi Aryan yayi tare da cewa. "Kunje asibitine ? in kunje ina shaidar likita?." cikin inda-inda Daddy yace. "A a bamuje ba." Affan ne ya rumtse idonshi sabida shi yaso Daddy yabar Zahra tazo, kuma yanzu Aryan zai iya juya rashin zuwar tata da wata manufa. shi kuwa Aryan cikin isa yacewa Daddy. "Jeka zauna." rai a b'ace Daddy ya koma mazauninshi, taku biyu zuwa uku Aryan yayi tare da gyara zamar rigarshi cikin iyawa da k'warewa ya fara koro jawabi kamar haka. "Ya Mai girma maishariya ina rok'on wannan kotu mai adalci data duba wannan lamarin, domin babu wani abu dake hana Zahra zuwa kawai shirine irin nasu, domin yin wasa da hankalin court, domin batun ciwon Zahra labarin k'anzon kuregene, dan ko d'azu kafin in shigo Court saida naje gidansu Zahra, inda na sameta lfyarta lau, shi dama mahaifin Zahra yace babu ruwan hukumar kare hak'k'in d'an Adam akan abinda akayiwa yarshi, yayin inkarin cewa Zahra yarsace, kome Yusuf ya mata ba ruwan wani, ya kuma k'ara da cewa zaiyi duk abinda yaga zai kare Yusuf." sai ya kuma zaro wayarshi a al'jihu cikin second 40 ya lalubo Recording da yayi lacin da ya gayawa Daddy shifa yana zargin Yusuf to ashe ya nad'i duk mgnganu da masifar da Daddy yayi ta mishi. bayan ya mik'awa al'k'alin wayar yaji duk abunda Yusuf yace Daddy ya fad'an a cikin wayar, sai ya gyara zama tare da kallon dukkan mutanen da ke wajen cikin muryarsa me cike da kwarjini Al'k'alin yace. "Ya zama dole Zahra tazo yau yau d'in nan kafin mudawo daga sallar azahar. Kotu za ta cigaba da sauraron sharia bayan an dawo daga sallah." Gaban Daddy ne ya fadi da karfi ajiyar zuciya yayi tare da rumtse ido yana mai jin tsanar Aryan aransa fiye da tunani mai tunani. Mikewa akayi kowa jikinsa a sanyaye. A can gida kuwa Kwance take ta kurawa cillin ido ba abinda take illa tunani da kuma jin k'unci me tsanani daya mamayeta a hankali hawaye ki zirya kan kumatunta lallai duniya tana da ban tsoro ita yau Zahra itace ke jin dacin duniya ? Kuka tafashe dashi Mara sauti. Tana cikin kuka kamar an jehosa haka taga inuwarsa da sauri ta kallesa idonsa jajir ganin halin data ke cikine yasa ya sassauta muryarshi cikin sanyi Sulaiman yace. "Tashi mutafi." Ya k'arishe mata mgnar a kagauce batayi musu ba ta mik'e tana goge hawayenta hijab kawai ta zira tabiyo bayansa suka tafi. Tunda suka shigo Zahra ta rikice hade da razana kuka kawai take mai wuyar fassara. Koda suka shigo dai dai lokacin Al/kali ya shigo ba'a b'ata lokaci ba aka nemi Zahra ta fito a ji daga gareta kasa tashi tayi banda uban kuka ba abinda takeyi, mik'ar da ita Mama tayi tana zubar da kwalla hade da mata magana k'asa-k'asa. Gyada kanta tayi tayo wajen da ake bukatar ta tsaya tana tafe numfashinta na kokarin tsayawa dalilin cemara birjik data gani ga idanuwan kowa na wajen na kanta juya ce ta kwasheta gab da isarta wajen lumshe idonta tayi tana karkada kanta tana ji aranta inama mutuwa zata zo ta dauketa ta huta. Daga kanta tayi. Karaf suka hada ido da Idi mai chaji da tunda tazo wajen hankalinsa ya dad'a tashi... Luu juwar ta debeta kafin ta fadi tuni numfashin ta ya tsaya cak hakan yasa bata k'ara sanin meya faru ba ta sume a wurin. Arazana Mama tayo kanta hade da fashewa da matsanancin kuka. Lokaci d'aya kotun ya kaurewa da hayaniya har sai da Alkali ya buga tabir ya umarci akai ta asibiti mafi kusa a duba lafiyar ta. Juyowa yayi. yace. "Uhm Aryan meye hujjar ka ta gaba?" Juyowa Aryan yayi tare da cewa. "Shaidata ta gaba dama Zahra ce dan ita zata fad'i waya mata fyad'e to ga abinda ya sameta, sai kuma hujjojin dana bayar a zamanmu daya gabata." Affan ne ya mik'e cikin d'an d'aga sauti yace. "Objection! ya mai shariya sam wad'ancan hujjojin da ya bayar a wancan zaman ba gamsassubane, domin duk k'irk'irarrune." da sauri Aryan ya juyo tare da cewa. "Objection!!! ya mai shariya mesaya Barrister Affan ke dakatar dani yayinda nake kawo hujjojina?." cikin nitsuwa Maishariyan yace. "Barrister Affan k'orafinka bai karb'uba, sannan kabar abokin aikinka ya bada hujjojinsa." kai Affan ya rusunar tare da cewa. "Ngd ya mai shariya." shima Aryan rusunar da kaid'in yayi tare dayin godiya sannan yace. "Ranar 4 ga watan d'aya shekara ta 2015 da misalin k'arfe 4:27 Pm lokacin da ya kasance anzo d'aukar auren Raihana, gidan ya cika da motoci babu masaka tsinke, ina part na nida abokaina da yan uwana, sai naji haniniyar Badsha da gurram dawakan Yusuf ne, jinsu ya tabbatar min tabbas sunga Yusuf domin muddin sukaga Yusuf to sai sunyi wannan haniniyar, toh inajin wannan haniniyar na tabbatar Yusuf ya dawo kenan, domin ya fita bada jimawaba naji haniniyarsu, sannan koda muka shiga d'akin da abin ya faru, naga zoben Yusuf a k'asa, sannan takun k'afafun da suke tsakiyar bathroom d'in wanda shatinsu ya fito da jini, irin zanen k'afafun Yusuf ne." sai ya kuma yin shiru tare da juyawa ya kalli mutanen yace. "in dai Yusuf ya yarda da kanshi meyasa ya zama kurman gangan na tsawon wata d'aya guda? kuma in ba Daddy ya yasan cewa in Zahra tazo nan zata ce Yusuf ne ya mata fyad'enba tunda ta ganshi ido da ido meyasa Daddy ya nata zuwa? da wad'annan bayanan nake rok'on Kotun nan mai adalci data hukunta Yusuf bisa laifinshi kar a duba matsayi ko sunanshi." shiru kotun tayi, sai sautin mgnar yan kallo yayinda shesshek'ar kukan Adda Zulaihat dake tashi k'asa-k'asa, yayinda Raihana ke tayata sabida tana ganin yadda Aryan ke kimtsa sharri yana d'aurawa Yusuf, Rafi'a ma hawaye takeyi sabida komai a gaban idonsu ya faru har fitowar Idris daga d'akin Yusuf Tatti kuwa sai tsinewa Idris dake genta takeyi, Hajia Kaka kuwa sai hawaye shiru kakeji sai yar shesshek'arsu da sautin masu mgna k'asa-k'asa. sai da al'kalin ya bawa Affan daman yin mgna, sannan ya mik'e ya tako zuwa gaban kotun, cikin iya sarrafa harshe ya gabatar da kanshi sannan ya buk'aci, Idris daya fito yazo gaban kotu, cikin sanyi Idi ya fito gaba d'aya kunyar duniya ta rufeshi tsanar kanshi da kanshi yake, tafiya yakeyi kamar mara Lfy, cikin saib'i ya iso inda ake tsayuwar, ba tare da b'ata lokaci ba Affan ya fara jefo mishi tambayoyi. "Kotu zata so sanin sunanka?." cikin jin kunya Idi yace. "Sunana Idris Kabiru." kai tsaye Affan yace. "Kasan Zahra Aliyu Usman Girei?. " "Eh na santa." "Kotu zata so sanin yaushe ka santa, kuma me alak'arka da ita, sannan yaushe k'arshen ganinka da ita kuma a wanne yanayi kayi mata ganin k'arshe." Jiki na rawa idi yace. "Nasan Zahra tun tana k'arama, domin nine idi Mai caji na k'ofar gidansu, Alak'ata da ita kuwa, soyayyace, gani na da ita na k'arshe ranar 4 ga watan d'aya shekara ta 2015 da misalin 4:29 pm. ya kama kenan yanzu wata uku da mako biyu rabona da ita." sai ya kuma yi shiru yana mai zubda hawaye, cikin salon iya aiki Affan yace. "Uhum ina jinkata a wanne yanayi ka barta?." murya na rawa idi ya rumtse idonshi tare da cewa. "Cikin mawuyacin hali." rai a b'ace Affan yace. "Kaine kayi mata fyad'e amman kanaji an d'aurawa wani laifin kuma kayi shiru, meyasa ka zab'i kayi mata fyad'e?." cikin d'aga sauti Aryan yace. "Objection!!! My lod, a dena tirsasawa idris amsan laifin da bashi ya aikata ba." cikin nitsuwa maishariyan ya kalli Affan tare da cewa. "Barrister Affan ka kikaye." kai Affan ya rusunar tare dayi godiya sannan yace. "Kotu na son ganin Raihana Usman jada." da sauri Raihana ta taso tazo ta shiga d'aya wurin cikin nitsuwa Affan yace. "Kotu zata so sanin waye ke me alak'arki da Zahra?." cikin kuka mai cin rai Raihana tayiwa kotu duk bayanin abinda ya faru ranar d'aurin aurenta a lokacin da aka zo d'aukar amarya, ta k'ara da cewa. "Ni naga idris da idanuna kuma gashi nan in dai zaiji tsoron Allah zai fad'i gskya, shine yayiwa Zahra fyad'e, wlhi ba Hamma Yusuf bane, d'an uwana sharri yakeson yiwa abokinshi." shi kuwa Affan murmushi yayi tare da komawa gaban idris cikin sanyi yace. "Kaji abinda Raihana ta fad'a shin hakane ko ba hakaba." ido cike da k'walla yace. "Tabbas hakane." gaba d'aya court sai ya rud'e anata tsinewa idi yayinda ya kife kanshi yana zubda hawaye, Yusuf kuwa tunda yaji idi ne idris da kuma jawabenshi kawai sai ya kife kanshi a kafad'un Jafar ya saki wani irin kuka mai cike da ciwo da k'una kuka yakeyi tamkar ranshi zai fita, jin kotun ta rud'e yasa al'k'akalin cewa za'a tafi hutun rabin lokaci. Nima Garkuwa a guje na mik'e dan yin sallan la'asar. Bayan an dawo hutun rabin lokacin sai aka d'ora daga inda aka tsaya. Affan ne ya kalli taron jamar sannan ya juyo ya kalli maishariyar cikin rusunar da kai yace. "Ina neman izinin gabatar da shaiduna na gaba." cikin kula maishariyar yace. "An baka." kai ya rusunar tare da cewa. "Nagode ya mashariya." sai ya kuma juyowa ya kalli taron lawyers d'in dake zagaye da wani babban teburi, Kai ya jinjina ya kuma juyowa ya kalli jamar gari dake cike mak'il a kotun, gyara tsayuwarshi yayi tare da cewa. "Kotu na buk'atar Jafar Aliyu Usman Girei a gabanta." cikin sauk'e numfashi Jafar ya d'an janye kan Yusuf daga gareshi sannan ya mik'e ya nufi wurin tsayuwa domin bada shaidar, bayan ya tsaya ne Affan yace. "Mishi kotu na buk'atar sanin sunaka, da kuma alak'arka da wanda akayiwa fyad'e?." A nitse Jafar yace. "Sunana Jafar Aliyu Usman Girei ni wa ne ga wacce akayiwa fyad'e ubanmu d'aya, sannan kuma ni k'anine ga wanda ake zargi Yusuf Muhammad Usman Girei, wanda ya kasance d'an wan mahaifina nane." cikin gamsuwa da jawabin Jafar Affan yace. "Ranar 4 ga watan d'aya da mitsalin k'arfe hud'u na yamma xuwa har biyar da rabi kana ina? kuma me kakeyi?." cikin nitsuwa Jafar ya gyara tsayuwarshi tare da cewa. "04-01-2015 daga misalin 4:00 pm har zuwa 5:49 pm ina cikin gidan man A S Butu inda nake bin layin shan mai kasan cewar lokacin ana d'an wuyan samun mai?." taku d'aya zuwa biyu Affan yayi tare da cewa. "Kotu zataso tasan kaida waye ne kaje kuma wacce iriyar motace a gabanka kuma waccece a bayanka?." nisawa Jafar yayi tare da cewa. "Motar dake gabana Audi-Rs6 ce bak'a, wacce a jikin pilet number d'in ansa Baraden Adamawa tare da tambari doki a gefen, ganin hakane yasa na gane mai motar, motar bayana kuma gskya bazan shaidata ba." cikin salon iya aiki Affan yace. "Toh amman ai baka da tabbacin wayene a cikin motar Baraden Adamawan ko? tunda gata can yanzuma a woje naga gileshenta masu duhune." cikin sauk'e numfashi Jafar yace. "Inada tabbacin waye a cikinta." daga nan ya basu lbrin yadda sukayi da Yusuf a wurin, har kiranshi da akayi a waya, da irin yadda ya figi mota suka tafi, cikin gamsuwa al'k'alin yake gyad'a kai. Bayan Jafar ya bada shaida sai Affan ya nemi fadawanshi da sukaje wurin Yusuf lokacin da zaisa hannu a takardun da M jabeer ya bashi ya kai in baku manceba har Affan yasa d'aya daga cikinsu yaja motar Yusuf ya medata gefe kuma duk Yusuf na ciki, bayan fadawan sun bada shaidar lallai dai-dai lokacin da abin ya faru suna tare da Yusuf, sai kuma Affan ya kira mai gadin gidansu Aryan, shima yazo yayi bayani, shi da kanshi ya bud'ewa Yusuf gate ya bar gidan ya kuma k'ara da cewa kuma Aryan d'inma yasan Yusuf ya fita dan ya rakashi har bakin mota, ya sake jaddada shi tunda Yusuf ya fita bai ga ya sake shigowaba saida, suka taho tare da Jafar, ya kuma bada tabbacin yaga Idris ya shigo gidan ya kuma fita a rikice kuma bayan fitarshi kad'an gida ya rud'e. Bayan mai gadi ya gama shaidarsa aka kira Rafi'a da Adda Zulaihat suma duk suka bada shaida, yayinda idi kuwa yake jaddada duk jawabansu. cikin nitsuwa Affan ya d'an rok'ofo tare da kausasa murya yace. "Ya mai girma mai shariya ina rok'on wannan kotu mai adalci, data duba hujjojinmu da shaidunmu, su wanke Yusuf Muhammad Usman Girei daga zargin da ake mishi, a kuma hukunta Idi bisa laifinshi na fyad'e sannan, a hukunta Aryan kan laifin k'age da yayiwa Yusuf." sai ya kuma sunkuyowa tare da cewa. "Nagode." Aryan ne ya taso da zummar yin magana sai ya koma zaune sabida, alamu da mai shariyar yayi mishi da hannu alamar ya zauna. Bayan kamar 3 minutes, Al'k'alin ya d'ago kansa daga kallon books d'in gabanshi da yakeyi, gyaran murya yayi tare da cewa. "Bisa la'akari da duba eh zuwa ga shaidu da hujjojin da Lawyer wanda ake k'ara ya kawo, Court ta wonki Yusuf Muhammad Usman Girei bisa zarginshi da akayi a kan laifin fyad'e, sannan Court ta yankewa Idris hukuncin zama gidan maza na shekara goma sha biyar da horo dai-dai laifinshi, sannan babu batun beli, har ila yau kuma Court ta gargad'i Aryan kan duk k'arar da zai shigar ya tabbatar da bai b'ata sunan waniba." Sai ya kumayi shiru tare da kallon fuskokin mutane sannan ya kalli Aryan da bisa dukka alamu bai gamsuba, cikin nitsuwa al'k'alin yace. "In akwai wanda bai gamsuba da wannan shariyar ko hukunci toh k'ofa a bud'e take zaku iya d'aukaka k'ara." yana fadin haka ya buga wannan guduman sau uku tare da mik'ewa ya fita mai tsaronshi na binshi a baya. Cikin kotu kuwa gaba d'aya kowa ya mik'e ya nemi hanyar fita, sauran lawyers kuwa sai hannu suke bawa Affan suna tayashi murynar yin nasara, shi kuwa Aryan tattara takardunshi yakeyi yana mai cike da takaici, bayan ya gama kimtsa takardunshi ne, ya matso wurin Affan wanda keta murmushi yana tattara takardun gabanshi, hannu Aryan ya mik'a mishi musabaha sukayi, cikin wani irin yanayi Aryan ya kalli Affan tare da cewa. "Congratulation, ka d'aiyi nasara a nan, amman nanda sati biyu zamu sake had'uwa a HUKUNCIN ALLAH COURT, ina mai tabbatar maka ni zanyi nasara." cikin mmkin Affan ya kalli Aryan yana mamakin bak'ar zuciyar irin ta Aryan, cikin k'arfin hali yace. "Muna nan muna jiran sammaci Barrister Aryan." yana fad'in haka ya juya ya fita. A harabar wurin kuwa dafifin yan jarudune sukayiwa Yusuf caa, amman yaki yin mgn haka Affan yak'iyin mgna tunda yasan da sauran rina a kaba tunda Aryan zai d'aukaka k'ara Haka dai aka tashi mafi akasari suna farin ciki, Aryan da Safwan kuwa kamar su mutu dan bak'in ciki a wani sashi na mutanena da yan uwan Yusuf sunso a tozartashi, domin burin magautan nashi ya hallaka, abin takaici kuwa harda yan uwanshi. har gida Affan yazo yayiwa Mama bayanin yadda komai ya tafi da kuma k'udurin Aryan. Abu dai kowa da saqin da zuciyarshi keyi. A ranar Aryan ya shigar da k'ara a court d'insu Abba, kafin zuwa dare takardar sammaci ta riski Yusuf. wannan abu ya bawa mutane mmki, musamman Raihana ita gani take ko dai an canza mata d'an uwanta ne. Haka dai abun yayi ta tafiya yau da dad'i gobe akasin haka, yau saura kwana d'aya tak a shiga zaman sauraron case d'insu Zahra inda Abba ne Al'k'alin, Affan dai duk ya had'a dukkan baya nanshi har takardar da wancan Court suka basu, yanata dai yiwa shariyar tanadi, yayinda har yanzu M Jabeer bai dawoba, Yusuf kuwa a cikin watanninna komai ya cukushe masa. Yau asabar da yamma, Maman Yusuf ne tsaye a bedroom nata, tana kallon Zahra dake konce kan gado tayi luf wani irin bacci takeyi wanda bisa dukkan alamu tana jin dad'in baccin, a hankali Mama ta k'ara matsowa gaban gadon tana mai tsurawa saitin cikin Zahra ido, matsowa ta kumayi cikin tsananin fad'uwan gaba da firgici mai tsanani k'irjinta sai duka yakeyi a 360 lokaci d'aya zufa ta keto mata, cikin rawan jiki tasa hannunta kan cikin da taga yayi k'ui dashi, wata iriyar razana tayi lokacin da taji alamun motsin yaro a cikin uwarshi, cikin rawan murya da razana ta rink'a cewa. "Innalillahi wa innailaihi raji'un, ya ilahi ya mujibat da'awati la haulawalak'uta illabillahi aliyu axeem, Zahra cik....!!! *By* *GARKUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 *HUKUNCIN ALLAH* Page 37 *NA* *AYSHA ALIYU GARKUWA* 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Barka da Jumma'a, ina dai tsammanin duk randa ban samu damar yi muku posting ba zakumin uzuri. Domin jiki da jini. "Yasan kanshi!!! duk wanda yayi yasani...! Kowaye shi yasan kanshi.! Amman ni bazan gane fuskarshiba bazan san waye d'aya bane a cikinsu." Tana fadan hakan bakinta na rawa saboda ilahirin jikinta karkarwa yake. sai ta kuma kalli inda suke ta gefen ido, cire idonta tayi daga garesu ganin wani irin razana da Hamma Yusuf d'in yayi lokacin da tace bazata gane waye bane ya mata fyad'e, shi kuwa Yusuf daga tsakiyar kanshi yaji tsikar jikinshi na tashi, zufa mai zafi ya fara tsastsafo mishi, jikinshi ya rink'a b'ari wani irin harbawa zuciyarshi keyi, ji yake duniyar ta mishi zafi. Inama ba wannan ranan a rayuwar sa inama babushi a duniyar inama ace bacci yake ya farka daga mummunan mafarkin da ba zai taba gangancin kwanciya ba balle har irin hakan takasance dashi. Anya shine .? Aryan kuwa cikin tsananin bak'in ciki ya kalleta fuska a had'e yace. "Shaidarki ce kad'ai ta rage a samu damar sanin wayene uban cikin dake jikinki, sannan a hukuntashi ya kuma wonke wanda baya da laifi, sai gashi ke kuma kink'i fad'in abinda ya dace." Cikin rawan murya tace. "Babu haske a bathroom d'in shiyasa bazan gane waye bane." ya bud'i baki zaiyi mgna kenan Affan ya mik'e tare da cewa. "Ya mai girma mai shariya, Barrister Aryan ya dena kure wacca akayiwa fyad'e da dole sai ta mannawa Yusuf laifi wanda shaidu sun tabbatar da bakinsu lokacin da abin ya faru bayama gidan." Kai Abba ya d'an d'ago tare da kallonsu a nitse kana yayi gyaran murya tare da cewa. "k'orafi bai karbu ba." shi kuwa Abba yayi hakane dan kar Aryan ya zargi ana hanashi gabatar da hujjojinshi ne, shi kuwa Affan d'an rusunar da kai yayi tare da cewa. "Ngd ya Mai shariya." Aryan kuwa murmushi gefen baki yayi tare da cewa. "Nagode ya mai shariya." Affan kuwa cikin nitsuwa ya taso yazo gaban Court cikin iya aiki ya tsaya gaban Yusuf da idris, ido ya tsura musu na d'an wani lokaci, cikin sanyi yace. "Idris kanaji dai duk abinda ke faruwa, shariya tak'i k'arewa, tunda ni dai bani da shaidu hud'u da shariya take buk'ata wanda zasu bada shaidar sun ganka kaida Zahra a turmi da tab'arya, ni kare Yusuf nekeyi wanda na tabbatar bai aikata ba, yayinda shaidu sama da 6 suka tabbatar mana lokacin da abin ya faru Yusuf yana gidan mai, yayinda kaikuma Shaidu sama da 12 suka tabbatar mana da sun ganka ido-da-ido, a cikin gidan har a parlour Yusuf wanda alamu suka nuna daga cikin bedroom ka fito, sannan kaima da bakinka ka jaddada mana cewa tabbas a wannan lokacin kana wurin kuma daga bedroom d'in ka fito lokacin da kaci karo da Raihana, toh amman kanaji anata jifar Yusuf da kalmar shi yayi mata fyad'e ba kai bane, ka kuma yi shiru, kenan hakan yana nufin gskya ne Barrister Aryan ke fad'i Yusuf ne yayi mata fyad'en!!?." shiru kakeji duk mutanen cikin kotun dama wajen kotun sun nitsu domin son jin amsar idi, Aryan kuma sai kafe idi yayi da idanu kamar ya karb'i bakinshi yayi mgna, Safwan kuwa da sauran dandazon zugar yan jarida kama daga maikatan gidajen radio da TV duk suna cike mak'il kowa ya nad'i sautin abin mgnarshi, Matawalle kuwa ji yake kamar yayi ta kuka domin tausayin Yusuf, Abba ma shiru yayi yayinda zuciyarshi ke harbawa, shi kuwa idi rumtse idonshi yayi da k'arfi, yana tunowa fa shi an tab'a mishi aure, so kenan haddin kisan kai za'a yanke mishi ta hanyar jifa, ido ya kuma rumtsewa murya na rawa hawaye na bin fuskarshi yace. "Yusuf ba mazinaci bane." sai kuma kawai kuka ya kwabce mishi kuka yakeyi sosai duk jikinshi rawa yakeyi, shi kuwa Affan cikin jin dad'i yace. "Toh ya tabbata kaine kayi mata fyad'en kenan?." ina Idi ya kasa mgna sai kuka, an maimaita mishi tambayar ya kai sau 3 amman kuka yaci karfinshi, kuka yakeyi sosai irin kukannan na yin sallama da rayuwar duniya, Matawalle kuwa tuni ya nad'i mgnar idi inda yace Yusuf ba mazinaci bane a take ya had'e sautin da ma'aikatarsu inda akejin abinda ke faruwa kai tsaye, Aryan kuwa sunkuyar da kai yayi ida nunshi na zubda k'ollah masu zafi, yana mai jin kunyar kallon Yusuf dayin dana sani, ji yake ya juyo gaban yan jaridu yata ihu yana cewa sharri yayiwa Yusuf, Safwan kuwa ji yakeyi tamkar ya mutu dan takaici shi tabbas yaso zancen Aryan ya tabbata, jin shirun yayi yawane sai sautin kukan idi da Zahra da Mama yasa Abba yin gyaran murya tare da cewa. "Za'a d'aga k'ararnan har zuwa biyu ga watan sha'aban, tare da bawa lawyers d'in damar su tsananta bincike, sannan kotu ta bada damar a bar Idi da Yusuf suci gaba da harkokinsu, tunda duk zarginsu akeyi ba'a samu shaidu hud'u da shariya take buk'ataba, sai in kuma wanda ake zargi ya bada shaida a kan kanshi ne za'a samu damar yanke hukuncin dan haka an d'age shariyar." lokaci d'aya yan jaridu suka fara kutso kai cikin kotun, yayinda Abba ya fara tattara takardun gabanshi zai tashi kenan aje hutu kafin a saurari k'ara na gaba, daga nesa yan jaridan ke cillowa Yusuf tambayoyi, Aryan kam zama yayi yana kuka kamar yaro k'arami, Affan kuwa sai dariya yakeyi yayinda yake gaisawa da sauran lawyers d'in irin ana tashi murna sabida anaga shine yakeda alamun nasara, Idi kuwa zuwa yanzu kukanshi ya zarta zaton mutun domin kukane mai karya zuciyar mai sauraro, shi kuwa Yusuf da sauri yasa tafin hannunshi ya rufe bakin idi da fara mgna cikin kuka murya can k'asa yace. "Eh ni idi ni ne nayiwa Zahra fyad.." jin haka yasa Yusuf sa tafin hannunshi ya rufe bakin idi tare da jujjuya mishi kai, Allah sarki Yusuf sai ya gyara tsayuwarshi tare da rumtse idanunshi da azabar k'arfi yana jin wasu zafafan hawaye na tsastsafo mishi ta cikin jijiyoyin idanunshi, zuciyarshi kuwa tayi wani irin karaya murya na rawa ya bud'i baki a hankali tare da fizgo mgnar da k'arfi cikin disashewar sauti yace. "Ni ne! Ni ne!." mgnarshi ta ratsa cikin court d'in. wani irin zabura Affan da jafar sukayi, yayinda Mama kuwa ta mik'e tsaye tana kallon fuskarshi, Abba kuwa har ya yunk'ura zai mik'e jin mgnar Yusuf ya sashi komawa ya zauna yayinda jikinshi ke tsuma, Affan kuwa durk'ushewa yayi a wurin tare da cewa. "No...! Yusuf ba kai bane, please kar kayi mana haka." shiru kakeji court d'in tayi tsit tamkar babu mutane a ciki, sai idanu da ake zazzarewa anayin kallon-kallo, Aryan kuwa yana jin haka ya mik'e da sauri tare da tsurawa Yusuf ido yana wani irin gyad'a mishi kai, Shi kuwa Yusuf cikin d'an d'aga sauti yace. "Ni ne nayiwa Zahra fyad'en". wani irin yanayi yan uwa da abokan arzik'i suka shiga, Uncle Gambo yayan Aunty Amarya kuwa shima kai yaketa jujjuyawa Yusuf yana kuka kamar mace alamar a a kar Yusuf yayi haka, shi kuwa Abba cikin sanyi muryarshi na rawa tamkar zaiyi kuka yace. "Yusuf ka bada shaidar kanka cewa kai kayi laifin baki biyu, in ka kuma baki na uku dai to Hukuncin ya tabbata a kanka, shin waye yiwa Zahra fyad'e?." cikin k'arfin hali ya k'arasa hannunshi ya rufe bakin idi daketa jujjuya kai da yarfa hannu alamar a a zancen Yusuf ba gskya bane, ido Yusuf ya kuma rumtsewa da k'arfi tare da cewa. "Ni ne nayiwa Zahra fyad'en." jin haka yasa gaba d'aya kotun aka d'auki kabbara, shi kuwa Abba sunkuyar da kanshi yayi tare da bud'e k'ura'anin dake gabanshi, gilashin idonshi ya cire sabida wasu irin hawaye dake zubawa a idanunshi har yana jik'a gikashin, Affan, Jafar, idi, Uncle Gambo, Daddy, da Hajia Kaka da Raihana da Mama tare da Adda Zulaihat kuwa kab kuka sukeyi, cikin sanyin sauti Abba ya d'an buga teburin gabanshi tare da cewa. "A nitsu aji Hukuncin da Allah yace mu zantar ga masu kaifi zina da fyad'e." shirun ya gagari wasu sai dai sun rege sautin kukan nasu, Safwan kuwa ba kunya ya fita woje yana taka rawar jin dadi saida yaji za'a zantar da hukunci ne sannan ya kuma shigowa. shikin sanyi Abba yace. "Duba da shaidar da wanda ake tuhuma da kanshi ya bada a kan kanshi to shariya ta yarda da shaidarsa kamar yadda take yarda da shaidun mutun hud'u da sukayi shaidar gani da ido, dan haka yanzu mgna ta tabbata kan Yusuf tunda ya bada shaida a kankanshi har baki uhu, furuci hud'u ya kuma jaddarar da hakan." Gyara zama yayi tare da bud'e qura'an d'in dake gabanshi, mutane kuwa tuni an nitsu domin son jin hukuncin da za'ayiwa Yusuf, Affan kuwa tunda ya durk'usa har yanzu bai tashiba, Malam Jabeer kuwa wani irin haushin Yusuf yakeji tamkar ya had'iyi zuciya ya mutu kunya mai tsanani ta rufeshi Aryan kuwa har yanzu hawaye yake zubdawa. Gyaran murya Abba ya kumayi tare da sharte hawayenshi cikin fidda sautinshi yace. "A cikin Suratul Nur Surah ta 24 Aya ta 2, Allah (S.W.T) yayi mgna game da Haddi na Mazinata yana cewa; الزَّانِيَةُ وَالزَّانِي فَاجْلِدُوا كُلَّ وَاحِدٍ مِّنْهُمَا مِائَةَ جَلْدَةٍ وَلَا تَأْخُذْكُم بِهِمَا رَأْفَةٌ فِي دِينِ اللَّهِ إِن كُنتُمْ تُؤْمِنُونَ بِاللَّهِ وَالْيَوْمِ الْآخِرِ وَلْيَشْهَدْ عَذَابَهُمَا طَائِفَةٌ مِّنَ الْمُؤْمِنِينَ Mazinaciya da Mazinaci, kuyiwa kowane d'aya daga cikin su bulala 100, kuma kada tausayin su ya kamaku cikin zantar da *Hukuncin Allah,* indai kun kasance kunyi i'mani da Allah da ranar Alqiyama. sa'annan kuma wasu jama'a daga cikin Muminai su halarci wajen da ake musu hukuncin. gaba d'aya kotun mafi akasarin mutanen ciki hawaye suke zubdawa sabida tausayin uba da d'anshi domin Abba ya gaza tsada hawayenshi, yayinda muryarshi keta rawa, Safwan kuwa jin fad'in Allah kan cewa a samu halartan wasu mutane daga cikin muminai a inda za'a yanke haddin, sai farin ciki mai tsanani ya rufeshi yanafa ganin yanzu dama tashi, gashi ya nadi muryar Yusuf da hotonshi inda yake jaddada shi yayiwa Zahra fyad'e ga kuma damar da zai samu ta zuwa inda za'a tsustsulawa Yusuf bulalin Hukuncin Allah. Shi kuwa Abba kanshi ya kuma sunkuyarwa tare da cewa. "Kamar yadda kuma yazo a littafin "Muwad'd'a" na Imam Malik ibn Anasin Allah ya k'ara yarda da shi Juzu'i na 2, shafi na 734 yake cewa "Dangane da wanda yayiwa mace fyaɗe Budurwa ko wacce ba Budurwa ba, idan 'ya ba baiwaba ce zai biya sadaki dai dai da na mace mai daraja irin tata. Idon kuma baiwa ce, zai biya kwatankwacin darajar abinda duk ya tab'a a jikin ta. Sannan kuma akwai haddi ga shi wanda yayi fyaden amma babu haddi ga wacce yayiwa. Indai har wacce yayiwa fyaden ba baiwar shi bace ba." gyara zama yayi tare da ci gaba da cewa. "Wannan shine hukunci daya rataya kan Yusuf Muhammad Usman Girei, sai kuma hukunci da court zatayi mishi a matsayin horaswa, zaiyi zaman gidan kaso na shekara d'aya." sit court d'in sai sautin masuyin kuka, shi kuwa Abba gilashin shi ya goge tare da medashi kan fuskarshi, kanshi ya d'ago tare da zuwa mutanen cikin court d'in idanu na tsawon 25 seconds sannan ya gyara zama tare da gyara murya ya fara yin wata iriyar nasiha mai ratsa jiki da zuciya inda yake cewa. "Jan hankali ga iyaye da malamai masu koyarwa! da manyan anguwanni, wato Allah ya kawomu wani zamani mai hatsarin gaske, lalacewa tayi yawa, sabubban hallaka sun fantsama ko ina, akwai bukatar sanya ido sosai akan yara, musamman game da mu'amalar da take gudana atsakanin su. Kamar yadda iyaye dole anisanta yara daga fina finai, musamman Masu koyar da alaqar jinsi, soyayya da rungume rungume, sumbanta juna, taba jikin juna da, wasa da jikin juna, furta kalamai masu motsa sha'awa,ajiye hotunan jinsi da video a wayoyi ,fyade ko kuma yin zina afili. duka wa'innan babban kuskure ne barin yara sukai garesu. munanan misali sunanan da yawa inda zaka sami zina tsakanin wa da qanwa, ko yaro ya sanya hannu awando dan uwansa ko yar uwansa ko akasin haka, ko su dinga kwabewa juna wando, ko kaga suna sunbanta junansu, ko kuma furtawa juna kalaman soyayya ba tare da yaran sun kai wani mataki ba arayuwa, ko kuma baiwa juna kyaututtukan na soyayya da wasiqu masu kashe zuciya. da dai sauransu Wato ataqaice dai wayon yaran nan ya wuce tunanai mai tunani, alokacin da muke musu kallon yarinta ai tuni su kuma sun riga sun wuce tunaninmu. Saboda haka iyaye asanya ido kwarai akan yara, soyayya tsakanin ma'aurata ta halatta amma akula da irin wasannin da za'a yi agaban yara domin gudun koyar dasu abinda lokacin shi agaresu baiyi ba, kamar yadda shara'a ta koyar damu raba tsakaninsu hatta akan shimfida da wurin wasanni, kuma lalle akiyaye tarawa ko wasanni agaban yara, ko cikin daki guda dasu, domin kuwa wasu yaran ba bacci sukeyi ba lamau sukeyi ko likimo, kunga komai agaban idanunsu yake faruwa kenan, kamar yadda dole akiyaye barin yara kanana cikin wa'inda sun d'arasu wayau da shekaru ,domin wannan ma nada nashi hatsarin ababin tarbiyyah." Numfashi yaja tare da kauda kanshi gefe domin ji yakeyi baya son k'ara ganin fuskar Yusuf a rayuwarshi, taron jamar kuwa duk an nitsu anajin nasiharshi da tunasarwarshi, cikin sanyin sauti yaci gaba da cewa. " Muna yawan fuskantar matsalolin rayuwane tun lokacin da *KUNYA !!!* tayi k'aranci a tsakaninmu, mun mance cewa kunya wata d'abi'a ce daga cikin dabi'un musulunci wanda ake kwadaitar da musulmi na gari ya siffantu da ita. yayinda ba'a damu da MATSAYIN KUNYA A MUSULUNCI BA an mance kunya a addinin musulunci d'abi'a ce dake sanya mutum aikata kyawawan ayyuka ababan so ga ma'abocin ta, ta kuma hana shi aikata munanan ayyuka. Manzon ALLAH ( ﷺ ) Yace. "KUNYA wani rassa ko yanki ne daga cikin Imani.” [Sahihun Nasa'i 5020] Manzon ALLAH ( ﷺ ) ya kuma cewa. “Kunya bata zuwa da komai sai alkhairi." a wani wajen kuma yace: "Kunya dukkanta alkhairi ce." Sahihaini. Manzon ALLAH yace. "Lallai ALLAH mai yawan Kunyane kuma mai son suturtawa ne, yana son suturtawa da kunya.”. [Abu-dawud da Nasa'i Manzon ALLAH yana kuma cewa. "Yana daga abunda mutane suka riska daga cikin kalaman Annabawan farko, idan baka jin kunya to ka aikata abunda kaga dama." (Bukhari) A wani wurin kuma Manzon ALLAH yace. "Lallai kowanne addini yana da wani hali mai kyau, halin Musulunci shine kunya." (Muwadda Malik da Sunan Ibn majah) Ibn Sa'adiy (Rahimahullah) yana cewa. "Da Kunya ake samun rayuwar imani, wato imani yana rayuwa ne idan akwai kunya acikinsa, da kunya ne bawa yake barin dukkan abunda zai janyo masa zubar da mutumci da matsayi, da kunya ne aka tabbatar da dukkan halaye masu kyau, domin kunya itace tushen dukkan hali mai kyau abun yabo, kuma ita ke korar da dukkan hali mummuna abun zargi." (Attaudihu wal bayan: 95) sai ya kuma yi shiru tare da kallon gefenda Yusuf yake cikin k'unci yace. "Kaga yanzu kai sanadin babu kunya tare da kai, ya zama rasa kimarka da martabarka ya kuma jazama zubewar mutuncinka." jin haka yasa Yusuf rumtse idanunshi da k'arfi yayinda kunya me tsanani ta rufeshi shi kuwa Abba ciga yayi da cewa. "Ibn Uthaymeen (Rahimahullah) Yace: "Kunya wani sifface ko dabi'ace da take sanya mutum ya aikata dukkan abunda zai sanya masa yabo da daukaka da mutunci da matsayi, kuma take hanasa aikata abunda zai zubar masa da matsayi da kima da daraja." (Sharh Riyadus-saliheen 4/42) Nisawa yayi tare da ciga da cewa. "Abu-Tamaam Yace: "Wallahi babu wani alkhairi acikin rayuwa, har ma acikin duniyar baki daya idan kunya ya gushe! Idan har baka tsoron abunda zai je ya dawo, matukar baka da kunya, ka aikata duk abunda kaga dama. Wani Magabaci yake cewa: “Duk Wanda kunyarsa tayi Karanci, Toh takatsantsan dinsa zai yi kadan. Kunya na da matukar amfani da muhimman ci ga rayuwar dan adam mace ko namiji. Hak'ik'a mata sune wadanda akafi siffantawa da d'abi'ar kunya. Sai dai abun takaici ayanzu suna nema su saki wannan d'abi'a ta kubuce musu a wannan rayuwa badan komai ba sai dan bin rudin duniya da mai halakarwa wato shaidan, domin ayau mun wayi gari dayawa daga matayen cikinku da mazajen mu basa jin kunyar Ubangijinsu wajen aikata sabo kowanne iri ne amma abin takaici zaka samu yana tsoron mutane akan wani aibi nasa. Hakika rashin kunya alamace ta raunin imani ga ma'abocinta. Wani daga cikin magabata yana cewa: "imani tsirara yake tufafin sa shine tsoron ALLAH adonsa kuwa shine kunya!" Wani kuma yana cewa: "Duk wanda ya mai da tufafin sawarsa ya zamo kunya to mutane baza su ga aibin sa ba." Wannan magana tana nusar damu cewa kunya da imani tafiyarsu daya. .IRE-IREN KUNYA: atakaice Kunya ta kasu kashi hudu: JIN KUNYAR UBANGIJI: wannan nau'in kunyar shike hana bawa sabawa ubangijinsa, aduk lokacin da bawa zai aikata mummunan aiki matukar akwai kunya atare dashi to lallai zaiyi gaggawar tuna cewa ALLAH yana ganinsa aduk inda yakasan ce kuma zai tambayeshi akan abunda ya aikata. JIN KUNYAR MALA'IKU: ALLAH (SWT) Yana cewa: "Lallai akan ku akwai matsara masu daraja marubuta suna sanin abunda kuke aikatawa. Ansamu daga sahabbai wani na cewa lallai atare daku akwai wadanda basa rabuwa daku saboda haka kuji kunyar su ku girmama su. JIN KUNYAR MUTANE: Huzaifa bin yaman (R.A) yana cewa. "Babu al'kairi ga wanda baiji kunyar mutane ba. Ashe yan uwa kunya alkairi ce." JIN KUNYAR KAI, aduk lokacin da mutum zai aikata mummunan aiki dazarar yatuna Ubangijinsa kuma yaji kunyar kansa to lallai zuciyar sa zata nutsu kuma ta tsoraci ALLAH ta hana shi aikata mummuna tayi masa umarni da kyakkyawan aiki." Kanshi ya sunkuyar tare dasa tafin hannunshi yana goge hawayenshi dake bin hab'arshi har zuwa kan gemunshi. Mutanen wurin kuwa kowa zuciyarshi ta cika da kunya da tausayin dottijon Yusuf kam yasan cewa dashi Abbanshi keyi, yayinda Aryanma ya tsargu yakega kamar dashi Abba keyi, Mama kuwa wani irin kallo take bin Yusuf dashi. Shi kuwa Abba cikin zubda k'walla yaci gaba da mgna murya na rawa yace. "Yanzu Allah ya kawomu wani zamani da fyad'e ya zama ruwan dere, duk court in zaka lek'a sai ka samu case d'in fyad'e shi yafi yawa, shiyasa dokar k'asa ta tsananta hukuncin masu laifin fyad'e." kanshi ya d'an d'ago yayinda hawaye ke bin fuskarshi yace. "Kada kuyi zaton yara kawai akewa fyad'e har hakan ya saku yin sakaci da kawunanku, domin shi fyad'e ya kasu kashi iri daban-daban domin ko wanne da yadda yake riskar mutum, *Shi dai Fyade* yana nufin aikata ko saduwa da mace ko namiji, ta amfani da hanyar karfi, ba tareda amincewar dayan bangare ba. Fyade yakan iya faruwa namiji ya yi wa mace, ko ita mace ta yi wa namiji, ko yanzu da zamani ya lalace, namiji ya yi wa namiji ko mace ta yi wa mace yar uwarta. Ba shakka wannan mummunan aiki ne da ba addini ko al’ada da suka aminta da shi. Fyade yanada nau’ukansa kamar haka da dama wad'anda suke haddasa matsalolin rayuwa. *Fyade na kai tsaye*. Wanda galibi yakan faru ne tsakanin mutane da wata kila ba su san da juna ba, haka kawai namiji zai ji ya kwadaitu da mace ko ita ta ji haka, sai fyaden ya auku. *Fyade tsakanin masoya*. Wannan nau’in yana faruwa ne tsakanin masoya da suka shaku da juna, wata kila ma sukan sadu a tsakaninsu, amma kasancewar yanayi na ita ta hana shi ko shi ya hana ta sai fyade ya auku tsakaninsu. *Fyade na abota ko shakuwa*. Wannan yakan faru ne tsakanin mutane da suke a unguwa daya, wata kila kan yanayi na shigar mace har ya sa a ji ana so a mata fyade kasancewar ana wuri daya ana kallon motsinta, shiyasa a kullum muke kira ga iyayen yara da su saka ido kan irin shigar da yaransu sukeyi. *Fyade na taro*. Wanda aka fi sani da gang rape, shi wannan fyaden mutane da dama ne za su taru kan mace daya, ko wannensu ya yi amfani da ita, galibi irin wannan fyaden har rasa rai ake yi. LAIFIN WA YE? Kai tsaye ba za mu iya ayyana wasu al’umma muce laifinsu ne ba kan fyade da ke faruwa, amma ba shakka faruwar fyade a cikin jama’a akwai laifin. IYAYE, sau da yawa bahaushe kan ce, sakacin daga gida yakan fara iyaye musamman mata, su tarbiyyar mata take a hannunsu, su ake tunani sun san shiga da fita na ‘ya’yansu mata, saboda galibi yanzu fyade ya fi aukuwa kan mata ne. amma sai ka ga uwa yarinyarta budurwa ta fita tun safe ba za ta neme ta ba har dare lokacin yarinyar za ta dawo, ina taje, oho! a ina ta ci abinci, oho! wasu ma sai ka ga ba a gida suke kwana ba. A bangaren kananan yara kuwa, sai ka ga uwa ta bar yara k'anana mata suna fita ba ko wando a jikinsu, a haka za su dinga gararanba kan titi da lunguna suna wasa cikin yara suna giftawa gaban miyagun unguwa, kafin uwa ta ankara ankai ta anbaro, sai ta dawo ta d'ora hannu a kai tana kurma ihu, bayan tun farko laifinta ne. laifin uba anan shi ne, an ji ya fita aiki ko neman abinci, idan ya dawo me yasa ba ya bincikar wanne hali yaran nasa suke ciki? ko ya dinga dan dawowa daga wurin aiki domin duba yanayin gidansa, gaskiya ni a wurina laifin iyaye ne ta 70%. *Gwannati*. Jin ya ambaci sunan Gwannati ne yasa gaba d'aya rabin yan jaridun sukayi gabanshi, domin suma wannan damace ta isar da sak'on al'umma zuwaga Gwannatin jiha dama k'asa baki d'aya, shi kuwa Abba cikin taune lips enshi alamun yana cikin tsananin bak'in ciki yaci gaba da cewa. "An ce gwannati an kafa ta ne domin ta kare hakkin duk wani dan k'asa nata, idan haka ne kuwa yanada kyawu a tarar a kowacce unguwa akwai tsaro daga gwannati ta yadda fyade zai ragu a cikin al’umma, amma gaba d'aya gwannati hankalinta ya karkata kan jin dad'in kanta dan morewa rayuwar duniya, wanda ba karamar barazana ba ce a tsaro na kasa ma baki d'aya. Suma kansu yaran da akeyiwa fyad'en. da yawa za su yi mamaki idan nace da laifin yaran da ake yi wa fyade, idan muka duba yanzu zamani ya yi lalacewar da wasu d'inkunan da ake yi, gaba d'aya sai ka ga jikin mace ya bayyana kama daga k'irjinta har kafad'unta, wanda kai tsaye idan cikakken namiji ya kalla zai ji ya kwadaitu, hakan na janyo yawaitar fyade ainun. Wasu yaran sukan yaudari samari sosai, su kuwa samarin domin ramuwa kan yaudara da aka yi musu, sai ka ga sun yi wa yarinya fyade. Wasu matan kuma su da kansu ke kai kawunansu a dakin samari. Wasu matan kuma shaye-shaye suke yi wanda zai sa su fita hayyacinsu, sanadiyyar haka, sai ayi musu fyade. DATTAWA DA MUTANEN UNGUWA. Idan iyaye sun yi sakaci, gwannati ta kasa, bai dace mutanen unguwa suma su koma ‘yan kallo ba, ba shakka mutanen unguwa dole suna ganin abubuwa da ke wakana a unguwanni, tun daga fita da mata ke yi na banza da sauransu, da za su tsawatar, da tuntini abun ya ragu, amman dadin a tsawatarwa yaran mak'otan juna sai aka koma gulmar mak'otan kuma dan haka suma mutanen unguwanni sunada nasu laifi suma. Daga cikin mafita akwai: Addu’ah ita addu’ah takobin mumini ce kuma ba ta faduwa k'asa banza Iyaye su dage susan cewa ‘ya’yansu hakki ne a kansu, kuma idan basu kula da tarbiyyarsu ba wallahi ubangiji zai tambaye su ranar gobe k'iyama Gwannati ta dage wurin ganin ta saka tsaro domin dakile wannan mummunar akida, haka ta dage wurin ganin an hukunta duk wanda aka kama da wannan laifin, a kuma kafa kwamiti da zai dinga yawatawa yana fadakar da mutane illar fyade da bayar da misalai, misali yanzu da can baya jihar Adamawa an kafa kwamitin TABITAL PUUKAKU, inda kuma akaji dadin a lokacin ya zama duk k'ananun masarautu an basu umarni su kafata a shi'o'insu inda a wancan zamanin tayi tasiri sosai a wasu wurare misali kamar Mayo balwa, Allah ya jik'an lamid'o Aliyu Mustapa da rahama daya assasa wannan tsari, to yana da kyau a sabunta wannan tsarin a kuma kafa kwamiti da zai dinga kulawa da wadanda tsautsayin fyade ya afka musu Mutane su daina kyamatar wad'anda tsautsayin fyade ya farwa, domin hakan kan janyo matan su shiga uwa duniya. Mutanen unguwa su kafa kwamiti da zai ba wa unguwanninsu tsaro, su dinga lura da masu shiga da fita a unguwanninsu. Yara su ji tsoron Allah su dinga amfani da abinda ake karantar da su a islamiyya, su dinga shiga irin wacce musulunci ya tanadar. A dinga yi wa mazaje auren wuri idan aka lura ba za su iya kame kawunansu ba. Daga cikin illolin fyade. Mafi akasari masu yin fyade za ka tarar suna yin masha'arsu a gefe, wasu ma sai a tarar suna dauke da munanann cututuka irin HIV Gonorrhea, Hepititis, sai kuga an rab'awa wad'anda aka yi wa fyaden, domin hakan ta sha faruwa Ksancewar da karfi ne ake yi wa mace ko namiji, a yayin aikatawar wasu akan ji musu ciwo sosai, da wasu a larurai dai inda har jini ya dinga fita musamman yara kanana. *RIKITA MUTUM DA FITAR DA SHI A HAYYACINSA* Kamar yadda Zahra ta fuskanta wasu da ake yi wa fyade, sai ka ga har abin ya taba kwakwalwarsu, wasu ma sukan sami tabin hankali da shiga tsoro mai tsanani. *ZUBAR MUTUNCIN SHI WANDA YA AIKATA FYADEN* Kamar yadda Yusuf ke ciki a yanzu, duk wanda aka ce ya taba yin fyade, za ku ga mutuncinsa ya ragu a idanun mutane zai zamo abin gudu kuma abin kyama, wanda har zuri’arsa ba za su tsallake abin fada ba kan fyaden. SHAFAWA WANDA TSAUTSAYIN YA FAR WA TABO wasu suna rike mata da yawa da wannan tsautsayin ya far wa, bacin ba laifinsu ba ne, amma a haka wasu har ba’a ake musu, wasu kuma ana musu dariya da nuna musu kyama wasuma sai a rasa mai aurensu. Wanda sam hakan bai dace ba." Cikin zubda hawaye murya na rawa yayinda wani kukan k'unci ya kubcewa Abba cikin rawan murya yaci gaba da cewa. "Ta hanyar fyade ake samu ciki ya shiga har a haihu, wanda ta sanadiyyar haka yaro ya tashi cikin zuriah ga shi ba wanda ya san mahaifinsa bare asalinshi. Ga jawo mace-macen aure Wasu mazajen da dama idan aka yi wa matansu fyade, sai ka ga sun rabu da su. *HANA AURE*. Wasu kan wannan tsautsayi ya far musu sai ka ga kowa na gudun ya aure su, wasu ma daga karshe dole sa'an kakansu ne za su aura, shima kuma sai mai k'arfin imagine zai yadda ya auri wacce akawa fyad'e." Sunkuyar da kanshi yayi ya saki wani sassayan kuka mai cike da k'unar zuciya, kukan Abba yasa mafi akasarin mutane kuka, jin Court d'in ya rud'e yasa Abba tsagaitawa tare dayin gyaran murya yace. "Gobe da hantsi anason Yusuf yazo nan inda za'ayi mishi Hukuncin da Allah ya umurcemu da muyiwa mai laifi irin ya nasa, ana kuma buk'atar taron mumanai a wurin, sannan kotu ta wonki Idi daga zargin da akayi mishi." yana fad'in haka ya mik'e tare da juyawa ya fita ta k'aramar k'ogar daya shigo, yana tafiya yana zubda k'ollah. Daga nan mutane sukayi ta fita, yayinda yan jaridu sukayi caa kan M Jabeer da yakejin bak'in ciki kamar ya mutu, tun kafin ya fito cikin Court d'in Safwan yayi saurin tareshi tare da cewa. "Jama'a zasu so su san matsayin Hukuncin da Team Jahan zata d'auka kan laifin da abin kunyar da babban d'an team d'in ya aikata." Affan ne yayi sauri ya mik'e yaje gaban Safwan cikin kuka yace. "Akwai wani Hukunci ne bayan Hukuncin Allah?." kai Safwan ya jujjuya tare da yin murmushin mugunta yace. "Kaima zanzo gareka inji matsayin laifin wanda kake karewa in kuma jajanta muku rashin nasarar da kukeyi." yana fad'in haka ya juya tare da bin bayan malam Jabeer cikin d'aga sauti yace. "Ko dai laifin da d'an team Japan yayi ba laifi bane, ba hukuncin da za'a d'auka a kanshi, sannan an bawa duk sauran yan team d'in suci karensu babu babbaka, tunda uban gidansu baya ganin laifinsu?." cikin tsananin takaici da bak'in ciki M Jabeer ya fuskanci camera da Safwan ya saita fuskarshi dashi, cikin kaushin murya yace. "Yusuf Muhammad Usman Girei ba d'an team Jahan bane a yanzu, team bata tare dashi, duk laifi da abin kunyar da yayi babu ruwan team Jahan ko mahukuntanmu, an koreshi daga team Jahan, in kuma hanashi damar shiga ko wannne team in d'ai a fad'in k'asarnan team d'in take, kuma bashi da damar kafa tasa team d'in, domin in an bashi dama ya tara yaran mutane bazai koya musu d'abi'ar k'waraiba, kuma daga yau ba shine barad'en Adamawa ba!." yana fad'in haka ya fice a fusashe idanun nan nashi sunyi jazir, Affan kuwa zamewa yayi kan kujera ya zauna yasa hannu bibbiyu yana dukan kanshi yana kuka tare da cewa. "Ga abinda nan nake gudu ya kasance Hamma Jabeer ya zakayi min haka, wlh ka raunata team d'inka." Aryan kuwa ido ya zubawa Mama wacce ta mik'e ta nufi inda Yusuf ke d'urkushe yana wani irin kuka mai cike da toskun rayuwa ganin yadda Abbanshi ke kuka a kanshi shi yafi komai d'aga mishi hankali, Raihana kuwa fizge hannunta tayi daga rik'onda Faisal ya mata gaban Aryan d'in taje ta tsaya tare dasa hannunta duka biyu tana d'an dukan k'irjinshi tare da sakin kuka tana cewa. "Shi kenan ko Ya Aryan burinka ya cika ka zubda mutuncin Hamma Yusuf kasa an koreshi a masana'antarshi kasa an tozartashi maza sai ka zubda ruwa a k'asa ka shanye." sai ta kuma zame gabanshi ta d'urk'ushe tana kuka, hakama Kaka tazo tana d'agata tana kuka, Adda Zulaihat kuwa fad'awa tayi jikin mijinta ta saki kuka mai cin rai, shima Abubakar kuka yakeyi domin yasan duk abinda ya faru k'aninshi Garzali shine sila, ganin Zulaihat d'in ta birkice mishi yasashi janta suka fita, Zahra kuwa kanta ta kife kan bencin gabanta tana wani irin kuka, Mama kuwa tana zuwa inda Yusuf yake tsaye ta d'aga hannunta duka biyu ta rink'a kikkifa mishi maruka tanayi tana kuka tare da cewa. "Ka cuceni ka tozartani ka ha'inceni ka watsar da tarbiyar da nayi maka, Yusuf kaci amanar Daddynku , Yusuf tsakanina da kai Allah ya shir.......! By *GARKUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: DDBL Gana gobenku yaseen dan naga yan fans 1 tamkar su jawo goben sukeji Numfashi yaja da k'arfi tare da rumtse idanunshi kauda kanshi yayi daga kallonsu. shi kuwa Aryan gyara tsayuwarshi yayi tare da cewa. "Kada dai ku mance 12:20 pm za'a saurari k'ararku, in kunada dama ko kunada wani lawyer da zai jadani a kan case d'innan to bisimilla tunda naga kunada k'udurin ja da hukuma." Ya fada cike jujjuya kai tare da rumtse ido. yana kaiwa nan ya fice. shi kuwa Affan wani irin tarin bak'in ciki yakeji lallai Aryan ya cika mara amana, Safwan kam dama ya dad'e yana zarginshi, zamewa yayi ya zauna gaban Yusuf cikin tausayawa da kula yace. "Yusuf ka shirya zamu halarci court kuma in sha Allah Aryan bazaiyi nasara ba kan tozarcin da yake son yi maka." shi dai Yusuf sai ido. ganin haka yasa Affan kiran Jafar, yazo nan suka tattauna hujjojinsu da shaidunsu. Aryan kuwa yana fitowa part d'in Yusuf yayi kicibis da Raihana, ai tana ganinshi kawai sai ta fashe da kuka, ganin haka sai ya shareta ya wuce yayi part d'inshi binshi tayi a baya har cikin bedroom nashi wasu takardun ya jawo yana harhard'awa bisa dukkan alamu evidence enshi ne, kuka tayi ta mishi da mgiya, amman Aryan kamar bai tab'a saninta ba, ko ta kanta baibiba yayi ficewarsa, aiko ta koma gun kakarsu tayi ta rusa kuka da kyar Faisal ya lalla b'ata, to sun fito zasu tafine taga shigar Jafar side d'in Yusuf nanne ta fahimci kenan Hamma Yusuf yana nan, so sai ta shiga itama ta jone da Daddy da Affan Jafar da ita sune masu tsayuwa dan kare Yusuf, haka suka gama tsara komai shi dai Yusuf sai ido, koda Affan zai tafi yacewa Jafar yayi k'ari ya shirya Yusuf suje kan lokaci, ya kuma cewa Raihana ma ta tabbar ta hallarta a court d'in kan lokaci. Koda Affan ya koma cikin masarauta kafin ya isa side dinshima yan aike sunfi 3 suka riskeshi, cewar M Jabeer na nemanshi a waya baya d'agawa, dan haka ya kira Gimbiya da kanta yace a kaiwa Affan wayar. jin haka yasa kai tsaye yaje part d'in Gimbiya, yana shiga ya samu Gimbiyar a parlour hutunta yana shiga kiran wayar na kuma shigowa, dan haka ta mik'a mishi wayar, bayan ya gaidashi ya amsa fuska a cushe kamar yana ganinshi yake cewa. "Kai Affan me gskyar wannan lbrin da gidajen radio da jarudi ke yayatawa?." cikin tsananin fargaba Affan ya jujjuya kai tare da cewa. "Aryan ya bawa duniya mamaki, cin amana a baiyane." da sauri ya daka mishi tsawa tare da cewa. "Bani da matsala da mgnar Aryan, gskyar abinda ya faru nake son sani, shin Yusuf d'inne ya aikata ko yaya? dan tun d'azu aka cemin ka tafi cikin jimeta na tabbar wurin Yusuf kaje." Gyara zama Affan yayi tare da tank'washe sawunshi murya cike da k'arfin hali da zuciya yace. "K'arya ne Yusuf bama zinaci bane, sherrine Aryan ya k'ulla mishi dan tozar tashi a idon duniya." cikin wata iriyar murya M Jabeer yace. "Affan ka tabbar sherrine akewa Yusuf bai aikata hakanba?". Cikin tabbatarwa ya gyada kansa yace. "Tabbas k'arya ne domin ni nan shaida ne jiya lokacin da akayi abun muna tare na kai mishi takardun daka aiken yasa hannu." Kai ya jinjina tare da cewa Affan. "Toh kai Affan wanne mataki ka d'auka a kan lamarin.?" gyara zamanshi ya kumayi sannan yace. "Ni zanje a matsayin lawyern Yusuf insha Allah zan wonkeshi akan wannan mugun zargin." wani irin malolon takaici Malam Jabeer ya had'iya tare da cewa. "Kada ku kuskura sunana ko namasarautarmu ya fito a wannan zance domin, muddin zargin Aryan ya tabbata Wlh babu ni ba Yusuf babu kuma shi a layin 'Yan polo team na, na baranta dashi, in kuwa an samu Aryan ne yayi mishi k'azafi to tabbas zai fuskanci hukunci mai tsauri." cikin tsoro kar Aryan yayi nasara a kansu Affan yace. "Mun amince." haka suka gama tattaunawa, shi kam Affan baya son suyi missing Yusuf a team nasu baya kuma son abinda zai tozarta Yusuf. Gaba d'aya baya cikin nitsuwarshi ganin haka gimbiya tasa aka kawo mishi breakfast, sama-sama ya tsakura ya mik'e ya fita, duk da Gimbiya na son taji damuwarshi amman ba lokaci dole ya fita. Abba kuwa Al'amarin sa yayi tsauri dan shida Daddy sunyi hannun riga Daddy har zubda hawayen bakin ciki yayi domin shi yanada yak'in cewa wlh Yusuf bamazinaci bane, shi kuwa Abba yace court ce kawai zata fad'i haka bayan anyi bincike in sun wonke Yusuf to ya yarda. Mama kam al'amari ya tsananta domin taso taje wurin Yusuf da safen amman Abba ya hanata a cewarshi itama ba gskya zata sashi ya fad'aba tunda ta nuna ita d'anta bazai aikata haka ba. Ummi kuwa kamar ta zubda ruwa a k'asa tasha, a cewarta ina kullum in an nuna fuskar Yusuf a kafafen yad'a labarai Mama ji take d'anta kamar *waliyi ne,* ita duk kishinta Yusuf yafi Sulaiman da komai, tana jin bak'in cikin yadda mijinta ke nuna Yusuf d'in so fiye da yadda yakeson yaranshi. Zahra kuwa jiki yayi sauk'i sai dai tarin k'uncin rayuwa, domin tun yanzu ta fara ganin matsalolin rayuwar da duk wanda ya rasa budurcinta ke fuskanta wunin jiya gaba d'aya saida rabin mak'otansu suka shigo gidan, yara masu zuwa d'iban ruwa a gidansu sai lek'owa sukeyi wai zasu ganta. Idris kuwa yaci gaba da zuwa kasuwancinsa inda ya dage da istigfari dan tuba ih zuwa ga Allah, Abban dai yace bazaije court ba don yasan duk abinda akayi Aryan zaizo ya gaya mishi, Daddy kuwa shida Sulaiman suka shirya suka tafi. 12:30 pm Court d'in cike take mak'il, yayinda k'ananun maganganu ke tashi k'asa-k'asa daga can bakin k'ofar kuwa dandazon yan jaridune da bazasu irguba. Dai-dai lokacin da mai shariyar ya shigo duk sai mutanen ciki suka mik'e tsaye saida ya zauna sannan suka zauna, hannu yasa ya d'aga wannan yar guduma tasu ta court's ya bubbuga alamun a nitsu, ai kuwa ji kake tsit kowa ya baza na zomonshi. Shariyar wasu aka farayi wanda ake tuhumar uwar gida ta kashe amaryarta, bayan an yishi an daga shariyar nan wata d'aya, sannan aka fita hutu don yin salla, saida kowa yayi sallan azahar nashi sannan aka dawo aka cika mak'il har fiye da d'azu domin yanzu k'arar Yusuf za'a saurara. Bayan duk an nitsu, kowa ya zura ido, jerin lawyers suna zazzaune kowa yana duba takardun gabanshi, can d'aya gefen kuwa hukumar kare hak'in d'an adam ne suke magantuwa da buga luguden leb'e, Messenger ne ya mik'e tare da d'aukar wasu takardun, cikin nitsuwa ya k'arisa gaban teburin al'k'alin mik'a takardun yayi tare da cewa. "Shariyamu ta gaba zargine a kan fyad'e in da hukumar kare hakk'in d'an adam sune suka shigar da k'ara, cewa suna tuhumar Yusuf Muhammad Usman Girie da laifin yiwa Zahra Aliyu Usman Girei fyad'e." sai ya kumo juyo yana kallon taron dandazo mutane 'yan zaman gulma, sannan ya meda ida nunshi kan lawyers d'in da suke cikin shiga iri d'aya, ta manyan rigunannan masu hannun irin fiffigen jemage sai hularsu mai murd'i-murd'i sannan ya koma ya zauna, Aryan ne ya mik'e cikin tsaurin ido ya fuskanci Al'k'alin sannan ya d'an sunkuya alamar gaisuwa da girmamawa yace. "Ya mai shariya sunana Barrister Aryan Aryan Abubakar Jada nine lawyer wanda ke k'ara." kai al'k'alin ya jinjina alamar gamsuwa, abun mamaki sai naga Affan cikin jerin manyan lawyers, gyara zaman rigarshi yayi tare da ronk'ofowa kad'an alamun gaisuwa cikin iya sarrafa harshe yace. "Ya mai shariya sunana Barrister Affan Hamisu Nuruddeen nine lawyer mai kare wanda ake tuhuma." gaba d'aya sai idon mutane ya koma kanshi dan gwamna kuma jikan sarki, shine zai kare yusuf, bada umurni alk'alin yayi aka gabatar da shariyar, bayan dogon jawabin da Aryan yayi sai kotu ta buk'aci wanda ake tuhuma daya baiyana gaban court, Jafar ne ya kalli Yusuf dake zaune tunda suka shigo bai sake d'ago kanshi ba, sai wasu irin zazafafan hawaye da yakeji suna tsatstsafo ta cikin jijiyoyin idonshi, sam shi dai baya fahimtar abinda akeyi, sai da yaji Jafar na cewa. "Hamma Yusuf tashi kaje." ido ya zurawa Jafar ba tare daya motsoba. Mai shariyar ne ya kalli Affan tare da cewa. "Shin wanda kake karewan bai zo bane?." gyara tsayuwa Affan yayi tare da cewa. "Eh Yamai shariya duk da yana cikin wani yanayi ya samu damar zuwa da taimakon k'aninshi." "Toh kotu na buk'atarshi a gabanta." cewar al'k'alin. Jin haka Jafar ya mik'e tare da kamo hannun Yusuf yace. "Mai shariya ne ke son ganinka a gabanshi". shi kuwa Affan inda suke ya tako yazo tare da yiwa Yusuf jagora har inda aka tanada domin tsayuwar wand'anda ake tuhuma da masu bada shaida, bayan ya shiga ya tsaya yasa hannun ya rik'e saman katakon tare dayin k'asa da kanshi, Aryan kuwa cikin wani irin takun izza da tsaurin ido yazo gaban Yusuf d'in ya tsaya saida ya k'are mishi kallo na wasu dak'ik'u sannan ya gyara murya tare da cewa. "Kotu nason jin sunaka." shiru Yusuf bai motsoba bare ya d'aga kanshi bare kuma batun amsawa, jin Aryan nata yin mgna ne ba amsa yasa, alk'alin cewa. "Shin dama wanda kuke tuhuma kurmane?." gyara tsayuwa Aryan yayi tare da juyowa gun maishariyar yace. "Ya mai shariya wanda ake tuhuma ba kurma bane, sai dai ko in yazo mana da nashi salon rainin hankali ne zaiyi wasa da kotu." Shiko mai shariyar tarin takardun gabanshi ya d'an kalla tare da cewa. "Barrister Affan, wanda kake karewa yanada larurar jine ko mgna?". taku biyu zuwa ukku Affan yayi tare da cewa. "Eh ya maishariya wanda nake karewa ya samu larurar ji da mgna, domin tunda aka kai mishi takardar k'ara bai sake yin mgna ba." Cikin sauri Aryan yace. "Ya maishari wannan wani shiryeyyen makircine suka had'a dan yin wasa da hankalinmu, domin zance na gskya wannan shiryeyyen abune dan kowa ya sani bai tab'a samun matsalar ji da ganiba, kawai dai dan yayi fyad'e wa k'anwarshi ya ga asirinshi zai tonu shiyasa yayi haka." Cikin tsalon sanin k'aidojin aikin Affan ya mik'e da sauri tare da cewa. "Objection ya maishariya, Lawyer wanda yake k'ara ya dena jifar wanda ake zargi da kalmar shi yayi fyad'en kai tsaye, kadafa ya mance har yanzu tuhuma akeyi ba'a tabbatarba." Cikin jinjina kai mai shariya ya kalli Aryan tare da cewa. "Barrister Aryan ka kiyaye." kai Aryan ya d'an sunkuyar alamar to, shi ma Affan jinjina kai yayi tare da cewa. "Ngd ya maishariya." shiru ya d'an ratsa kotun na wasu lokutan sannan mai shariyar ya nisa tare da cewa. "Barrister Affan kunada shaidar da zata nuna tunda abin ya faru wanda ake tuhumar baiyi mgnaba!.? cikin sauk'e numfashi Affan ya matso gaban kotun tare da cewa. "Eh ya mai shariya munada shaida, domin ga bayanin doctorn daya dubashi." karba alk'alin yayi ya dudduba sannan, yasa Dr Bashir yazo gaban kotu shima yayi k'arin bayani, da yake dama Affan ya shiryawa hakan domin Affan lawyer ne mai kaifin basira. Bayan Dr Bashir ya matsa sai Al'k'alin ya kalli Aryan tare da cewa. "Barrister Aryan shin Zahra kam bata da iyayene? In tana dasu ina suke kotu nason ganinsu." cikin gyara hular kanshi yace. "Ya maishariya Zahra tanada iyaye, amman sunyi burus da batun d'aukan mataki kan mai laifin, a cewar mahaifinta shi bada yawunshi ba, sabida wai shi a wurinshi Yusuf da Zahra duk d'ayane, yanzu haka mahaifin Zahra na nan, rashin d'aukar mata kinsu ne yasa hukumar kare hakk'in d'an adam shiga zancen." jin haka yasa maishariyar ya nemi Daddy gaban kotu, inda Aryan yayi mishi tambayoyi, bayan ya gama amsawa ne ya koma mazaunin shi, toh a nanne Al'kalin ya kuma kalli Aryan sannan yace. "Meyasa Zahra bata zoba?. cikin k'arfin guiwa Aryan yace. "Sabida bata jin dad'i sosai domin har yanzu bata gama dawowa haiyacin taba." kai Al'k'alin ya jinjina sannan ya kalli Affan tare da cewa. "Barrister Affan kanada abin fad'ane ko wata buk'atar domin za'a d'aga shariyar har tsawon wani lokacin domin samun lfyar wanda ake tuhuma da wance akayiwa laifin." Cikin girmamawa Affan ya mik'e tare da cewa. "Ya mai shariya ina neman al'farmar court data nemo idris saurayin Zahra domin, shine wanda k'anwar barrister Aryan ta ganshi ra'null aini, lokacin data shiga inda akayiwa Zahra fyad'e." cikin bada umarni al'k'alin yacewa Aryan to a zama na gaba a nemo idris. sannan ya d'aga k'arar nanda wata d'aya. Haka dai aka tashi. ******* Rayuwa taci gaba da tafiya cikin wata d'ayan nan abu da yawa ya faru, Maman Yusuf tayi kuka har ta godewa Allah, Aryan kuwa ido kirmishishi yake rayuwa abinshi, yana yawan zuwa gidansu Yusuf domin a cewarshi Zahrace babbar shaidarshi, Maman Yusuf kuwa bata nuna mishi komai a fuskarta in yazo sunanan kamar da can baya yanai mata kallon uwa tanayi mishi kallon d'a Daddy kuwa sam yanzu ko gaisuwar Aryan baya amsawa, yayinda Abba kuwa ya maida Aryan tamkar d'anshi yana al'fahari dashi. Yusuf kuwa duk tsawon wannan lokacin babu wanda zaice yaji sautin muryarshi wai a zumar yayi mgna, yayinda Affan, Jafar, Sulaiman kuwa suka meda gidansu Aryan wurin zuwansu, sabida suke kula da lamuran Yusuf Kamar matsa mishi ya d'anci abinci ko su jawoshi zuwa farfajiyar gidan, Hajia Kaka kuwa kulawar da take bawa Yusuf ko Aryan bata bashi wannan kulawar, hakama Raihana a cewarta ita ta yafewa duniya Ya Aryan d'inta, ita yanzu ba ita bashi tunda shi maci amana ne, tana yawan zuwa gun Yusuf tayi ta bashi k'arfin guiwar cewa su zasuyi nasara. Zahra Kuwa rayuwa ta canza tunda aka shigo da ita gida bata fita ko bakin matsallancin suba, akwai ranar da k'awarta Dija ciroma tazo mata, sukayi ta kuka tare, to da Dijan zata tafi ne Zahara ta rakata bakin gate inda yara ke d'iban ruwa sai taga suna kallonta tare da nunawa jununsu ita sai taga sun fara k'us-k'sun alamun da ita sukeyi, ranar taci kuka, toh daga ranar bata kuma fitaba. Aunty Amarya kuwa Daddy ya tarkata kashinta ya watsar, tana dai zaune a gidan amman tana ganin tijara da k'uncin rayuwa, domin wani rashin mutucin Ummi ke zuba mata, bugu da k'ari ga habaici da zaurancen da take yawan mata, sai dai a haka take hak'ura, da abin ya yawauta ta kokawa mahaifiyarta, inda yayanta Uncle Gambo da Tattin suka zo suka bawa Daddyn hak'uri suka nemi Al'farman ya meda aurenta, toh Aunty Amarya taci darajar mahaifiyarta da yayanta Daddy ya meda aurensu, amman fa har yanzu bai huceba. Adda Zulaihat kuwa ita kam yanzu Affan ne nata yawanci kullum sai sunyi mgna a waya, takanje wurin Yusuf a kai a kai. Abba kuwa ya d'aga zaman k'arar idris a Hukuncin Allah court a cewarsa sai yaji me d'aya court d'in suka binci ko. Malam Jabeer kuwa har yanzu yana Abuja, kullum sai yayi bincike kan lamarin halin da Yusuf ke ciki, yana so yayi mgna dashi amman kullum sai ace mai Yusuf bai fara mgna ba, ya dai tsananta addu'a Allah ya toni asirin mara gskya, yana son dawowa Adamawa amman babu dama domin shima wani babban al'amarine ya ajiyeshi a can d'in. Yau ta kama asabar inda ya kasance saura kwana biyu wata d'ayan da kotu ta bada ya cika, gaba d'aya Affan ya meda hankali kan tattara shaidarsu, bashi da hutu ko kad'an. Mama kuwa yau tayi niyar zuwa wurin gudan jininnata, ta samu tayiwa Abba wayo cewar dubiya zataje asibitoci so ya barta kai tsaye tunda yasan dama tana zuwa, gashi yaga ta dena mishi naci kan mgnar Yusuf d'in, ita kuma Mama Daddy ne ya bata shawarar ta dena yiwa Abba mgnar. Bayan tayi sallan walaha, ta idar tayi karatu kusan na awa d'aya, sannan ta mik'e ta fara shirinta, yayinda Zahra ke zaune gefenta, tana yanke farcenta, a hankali ta kalli inda Zahran take, a take idanun Mama suka cicciko da hawaye, tausayi Zahra ke bata domin gaba d'aya ta zama abar tausayi yawanci ko me takeyi zakaga hawaye na bin fuskarta, sai dai tana sa tafin hannunta ta shareware, toh yanzunma haka ne, tana sunkuye tana yanke farcen yatsun k'afarta ga kuma hawaye na bin fuskarta har yana d'iga a k'asa, cikin kula Mama tace. "Goggon Abba." shiru bata amsaba, karo na uku Mama ta kuma cewa, "Goggon Abba." nanne ta d'an sha majina tare da amsawa cikin rawan murya tace. "N... Na... am Mama." cikin rauni Mama ta ajiye hijabin hannunta gabanta tazo tare da sunkuyowa ta d'agota tsaye suna fuskantar juna, tafin hannunta tasa tana share hawayen dake bin fuskar Zahra cikin taushi tace. "Kiyi hak'uri Zahra, dukkan tsanani yana tare da sauk'i, ki dena kuka kinji ko Goggon Abba?." kai ta gyad'a alamar to amman still hawaye na zubo mata, jawota Mama tayi zuwa bakin gado ta zaunar da ita cikin sanyin murya tace. "Ita rayuwa kowa da irin jarrabawarsa, domin mumini Allah ke jarabta dan gwada k'arfin imaninshi, ki ruggumi k'addararki in sha Allah bazaki tab'e ba, domin ke dai ba zina kikayi ba, azzalumin daya aikata miki haka kuwa, shima zaiga sakaiya." haka dai tayi ta rarrashinta saida taga ta samu nitsuwa, Aunty Amarya kuwa da tun d'azu ta shigo da nufin zata cewa Maman Yusuf ta fito su tafi sai ta kuma samesu a haka, so sai ta kuma parlour domin yanzu zasu sata kuka, toh bayan tayiwa Mama mgnar su tafine itama Zahra ta biyo bayan Mama da Auntyn nata, da zummar zatayi musu rakiya, suna gaba tana baya har suka fito tsakiyar gidan inda suka samu hajja Inna da Ummi suna zaune, Mami na gefen pompo tana wonki, Nana kuwa tana rik'e da waya da Alana charting takeyi, suna fitowa Hajja inna dake bayansu ta fara rabka salati tare da cewa. "Ke Zahra me haka zaki fito mana tsakiyar gida da k'azanta a filin Allah?." da sauri Zahra ta tsaya yayinda tuni idonta ya ciko da hawaye domin tunda abinnan ya fari wasu lokutan ko abu in ta tab'ashi Hajja Inna bazata ciba wai sai tace Zahra gaba d'ayanta najasace, toh hakanne yasa tuni idonta suka tara ruwa, cikin takaici da k'unci Mami ta harari Hajja Inna domin tana jin zafin abinda takewa k'anwarta, Aunty Amarya kuwa bata tsayaba kawai fita tayi bakin gate dan bata son taji mugayen kalaman surkar tata, Ummi ce ta tsirtar da yawu tare da cewa. "Me kuke harararta ai gskya take fad'i ya zaki fito mana tsakiyar gida jiki duk jini." jin haka yasa Mama saurin juyowa tana kallon jikin Zahran, itama Zahra kai ta juyo tare da sunkuyawa tare da kallon bayanta, ido ta zaro tare da kallon Mama, da sauri Mama ta kamo hannunta suka koma part d'inta, Hajja inna kuwa sai cewa tayi. "Ashe kunyi sa'a tunda bai d'irka mata cikiba, ni nama yi zaton ya tsirta mata ciki ai, banza me jajayen kunnuwa babu abinda ya iya sai dukan tsoffi da yiwa yaran mutane kaciya, koda yake ai dama dashi da ita duk yan iska ne." Cikin takaici Mami ta danne hawayen dake son zubo mata murya na rawa tace. "In ma Hamma Yusuf da Zahra yan iskane, dole dai jikokinki ne, wayama san abinda kika aikata a k'uruciyarki." Nana ce tayi dari tare da cewa. "Wlhi kam ba mmki ita suka gado." habawa ai tsohuwarnan kamar ta cinyesu d'anye, Ummi kuwa sai ingizata takeyi, domin ita Ummi har ga Allah taso ace Zahra ta samu ciki a wannan abun, dan ita tunima ta fara gulmatawa mak'ota cewa Zahra nada cikin shege, dangi dai babu wanda ta kuma gigin kaiwa gulma, tunda Goggo Aysha ta solleta. Mama kuwa cikin sauk'e ajiyan zuciya da jin dad'i tace. "Alhamdulillah Zahra, kinga wani ikon Allah ko saida k'addarar fyad'e ta abka miki kafin kika fara al'adarki." hawayenta ta share, ita kuwa Mama Mami ta k'ira tace ta in tanada pand ta kawowa Zahra, to tace sannan taje ta kawo mata, Mama da kanta ta nuna mata yadda zatayi, saida ta tabbar ta kimtsa sannan ta fito. Aunty Amarya kuwa tana tsaye a wurin Jafar ya fito cikin shirin fita, cikin girmamawa yace. "Aunty ina zuwa?". cikin jin dad'in halin Jafar da yadda yake son ta da yaranta babu d'an ubanci ko kad'an a ranshi murmushi tayi tare da cewa. "Bayan P.Z. zamuje da Maman Yusuf." mik'a yayi tare da cewa. "Shike nan kuzo mu tafi nima can zani yanzu Affan yake kirana inje yana jirana a can." "Toh ba laifi Allah ya kaimu Lfy." cewar Aunty Amarya, shi kuwa motarshi ya fitar daga parking lot sannan, har gaban Aunty Amarya yazo, yana daga ciki ya bud'e mata ta shiga, tana shiga Mama na fitowa, itama ta shiga sannan Jafar yaja motar, saida suka hau kan titi Aunty Amarya ta juyo ta kalli Mama tare da cewa. "Zahra nacan na kuka ko?." da sauri Jafar yace. Meya sata kukan da safiyar nan." "Uhum ita da Hajja Inna ce dai." Aunty ta fad'i cikin kawaici, Mama kuwa cewa tayi. "Alhamdulillah, ni yau hankali ya konta, tunda yanzu dai inada tabbacin Zahra bata da ciki, kamar yadda Hajja Inna take yawan fad'a." cikin jin sanyi Aunty tace. "Da akayi me kika da tabbacin bata da cikin?." gyara zama Mama tayi tare da cewa. "Alhamdulillah yau dai Zahra ta fara al'ada kinga dama bata faraba sai yau." Jafar ma ajiyan zuciya yaja don yaji dad'in hakan, haka dai sukayi ta tattaunawa har suka isa gidansu Aryan. Bayan sun gaisa da kaka ita da kanta tayi musu jagora har part d'in Yusuf, A parlour suka samesu, Affan, Jafar, Dr Bashir, sai wannan d'an jarida Matawalle, da Sulaiman, yayinda suka sashi a tsakiya sunata yi mishi magiya dan yayi mgna amman abu yaci tura, Affan tamkar zaiyi kuka, shi kuwa Yusuf sai taune lips enshi da yakeyi, su Mama kuwa suna shiga da sauri suka k'arisa tsakiyar parlour, gabanshi Mama ta zauna a k'asa kan carpet, su Affan kuwa kab sai suka koma baya, suna kallon wani irin k'auna ta tsakanin uwa da d'anta, Shiko Yusuf tunda yaga Maman, gaba d'aya sai fuskarsa ta sauya ida nunshi suka cicciko da hawaye masu azabar zafi, ji yakeyi tamkar yaji aka samishi a idanun, ita kuwa Mama gyara zama tayi suna fuskantar juna, cikin danne k'uncin zuciyarta tace. "Yusuf ya kake tunanin yadda nakeji a raina a kan rashin yin mgnarka, shin so kake zuciyata ta bugane". cikin sanyi ya fara jujjuya mata kai a hankali alamar a a. gaming haka yasa su Affan jin dad'i da tausayinsu kenan Yusuf yana jinsu, ita kuwa Mama sai ga hawayen da take dannewa sun silalo, cikin rawan murya taci gaba da cewa. "Ni dai nasan d'ana ba kurma bane ba kuma bebe bane, lallai nasan tsananin abinda kakeji a ranka yafi yadda duniya take zato, nasan d'ana jarumi ne, toh amman Yusuf ga Dr dayake dubaka ya tabbatarmin lfyarka lau zakaji mgna zaka iya mgna, toh in dai hakane meya hanaka mgna Yusuf, ko dai kana son ka samin zargine a zuciyata, gajifa mutane nata tabbatar da zancen Aryan, meyasa bazaka bud'i bakiba ka kare kanka." sai ta kumayi shiru da mgnar tana mai zubda hawaye, shima Yusuf hawayen yake zubdawa, cikin kuka ta fara mgna tare da yak'ini tace. "Ni dai nasan irin tarbiyar da nayiwa Yusuf d'ina ni dai nasan Yusuf d'ina bamazinaci bane, ni dai nasan wlhi tallahi Yusuf na baya aikata zina." kanshi ya rink'a gyad'a mata alamar tabbas shi bama zinaci bane, cikin muryar kuka tace, "Yusuf wannan d'abi'a taka fa ta body language zata cutar da zuciyata da rayuwata, kana zaton mgnar da kakeyi da gabban jikinka zai wadatar ne kana tunani a hakane zaka wonke kanka." madadin ya bud'i baki yayi mgna sai yaci gaba da jujjuya mata kai alamar yasan body language da yakeyi bazai kub'utar da shiba, wani irin kuka Mama ta saki dan zuwa yanzu ta fara zargin Yusuf baida gskya a d'aya sashin zuciyarta kuwa tana jin Yusuf d'inta bazai aikata hakaba, Kuka takeyi sosai yayinda ta mik'e tsaye tasa hannunta duka biyu tana marinshi ta ko wanne gefen fuskarshi tana cewa. "In dai kanada gskya to kayi magana in kuwa so kake zuciyata ta buga kaci gaba da yin body language, in kasan kai mazinaci ne ka gaya min, na yarda duniya su zageni a matsayin uwar da bata iya bada tarbiya ba." kuka takeyi sosai tana maganganu masu tab'a zuciya, Affan ne ya matso cikin zubda k'olla yake cewa. "Please Yusuf kayi mgna, ko dan Mama." Aunty Amarya kuwa hannun Mama ta rik'o dan tabar dukan Yusuf amman sai fizgewa tayi tana cewa. "Yusuf ka tabbata mazinaci kenan, ka gaya min tun kafin zuciyata ta buga in mutu ka huta." sai kawai ta fara wani irin masifeffen tari, hannunta d'aya dafe da k'ahon zuciyarta, Hajia Kaka da Aunty Amarya kam tuni kuka sukeyi Jafarma sai zubda k'ollah yakeyi, wani irin zabura Yusuf yayi lokacin da yaga idanun Mama sun firfito waje, sulewa yayi gabanta hannu bibbiyu yasa ya ruggumeshi k'afafunta kanshi ya cusa tsakanin guiwowinta, cikin wani irin yanayin halin rayuwa ya saki nakasshen kuka, muryarshi da jikinshi duk rawa sukeyi, ita kuwa Mama sai tureshi tayi ta koma baya ta zauna kan kujera tana cewa. "Tambaya ta k'arshe da zanyi maka, Yusuf kaine kayiwa Zahra fyad'e!!???." rarrafe ya farayi tare da kuka mai cin rai, da sauri ya isa gabanta sunkuyar da kanshi yayi, cikin tsananin kuka murya na rawa ya bud'i baki da k'arfi yace. "Ni..........!!!!! D'id'i *NA* *GARKUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: 📝🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 HUKUNCIN ALLAH Page3⃣1⃣ NA AYSHA ALIYU GARKUWA 🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇 Cikin wani irin zabura ya mik'e tsaye tare da cewa. "Aryan tare da bude idanunshi gani yayi gabaki daya suna masa murmushi hanun umma dake sarke cikin na abba yakalla sai kuma su dady,ummi,anty amarya,adda zulaihat,amira dasuka zubamai ido.. Abbane yayi gyaran murya tare da matso gadonda yusuf ke kwance akai yace Yusuf lafiya ana biki kai kana nan kwance kana ihu?bakinshi yana shrin amsawa sai ganin kaka yayi tana shigowa sai kuma wata budurwa da aka lillibe da lafayar amare.. Karasowa tai tana rangada guda tare dacewa " Alhamdu lillah yau na auradda mai dukana da kuma sarauniyar rashin kuyya. Idanu yusuf ya waro ganin kaka tajawo hannun wanna budurwar tasaka a hannunshi tana fadin toh zahra yanzu dai gaki ga yusuf nasan shi bazaki rainashi bah ..su Aryan ne sa sulaiman suka shigo suna murna sa dariya Affan yace toh munkai Rayhana gidanta yanzu kai kuma tashi mukaiku gidanku da matarka.. Farin cikine ya lullube yusuf jin Ashe mafarkine yayi ya tashi ya rungumeh su abba acin zuciyarshi kuwa yanajin son Zahra... Kuyi hakuri fah😎 Nima na kosa hutunna ya kare KO nima mafarkina zai zama gaskiya?🤣😂 Anty AYSHA ayi hutu lafia M@RY@M [2/20, 9:18 PM] El~hajj: Nybl Uhmmmmm gashi dai ina ta baku 2-2 page a rana, ban kuma san ya zata kaya ba randa ban samu damar yin posting ba, duk da nasan akwai masuyi min uzuri, to haka kuma akwai masu manta nayi bibniyun su rufe ido suyi ta fesa k'warafin ba'ayi musu posting. Duk da haka dai ga page na biyu sabida naga kun shiga tsananin tashin hankali da rud'ani. Dan haka gashi ku rege powd'um Mik'ewa tayi cikin rawan jiki, hawayen fuskarta suka k'i tsayuwa, kai tsaye part d'in Aunty Amarya ta nufa, tana shiga ta fara kiranta cikin yanayin tashin hankali, da sauri Aunty Amarya ta fito daga kitchen ganin Maman Yusuf a firgicenne yasata matsowa inda take da sauri, ita kuwa Mama hannun ta kawai ta kamo tare da juyawa suka fita, Aunty Amarya ido kawai ta zurawa Mama tare da binta kamar rak'umi da akala, kai tsaye ta wuce da ita har bedroom bakin gado ta zauna tare da nuna Aunty Amarya Zahra dake baccinta cikin nitsuwa, matsowa Aunty tayi cikin rawan jiki da tsananin tashin hankali dan gani tai kamar Zahra bata numfashi ne shiyasa k'ara matsota tare da cewa. "Meke faru da Zahra?." cikin sanyi da tsoro da kad'uwa Mama ta bud'e baki a hankali tace. "Ciki...! Ciki...!! Cikifa take dashi bamu saniba bamu tab'a ankara ba sai yanzu da tana bacci nazo zan tada ita tayi salla naga kai cikin ya girmi saninmu dana zuba ido sai naga yaron cikin yana motsawa...!!!." kukane ya kufce mata ta rumtse idonta da k'arfi wasu zazzzafan hawaye suka zubo. Wannan shine fa ana wata sai ga wata. Da mugun sauri Aunty Amarya ta haura kan gadon cikin d'an d'aga sauti ta fara kiran Zahra tare da sa hannu a giggice tana bubbuga cinyoyinta tana cewa. "Zahra..! Zahra ....! Zahara... ! ki tashi." cikin bacci taji ana d'aka mata duka, ido ta bud'e a hankali tare da juyowa tana kallon ta inda taji sautin magana, cikin sanyin da nitsuwa da rayuwarta ta sauya, ta mik'e zaune murya can k'asa tace. "Aunty meya samu Mama?". ta kuma juyo kamta gefen Mama cikin sanyin sauti tace. "Mama meya sameki? menene yasaki kuka?." ita kam Mama sai hawaye, Aunty Amarya cikin fargaba tace. "Zahra!!." juyowa tayi ta kalli uwar tata, alamun tana jinta cikin rud'ani Aunty ta matsota tare da dafa kafad'arta murya na rawa tace. "Zahra menene ya samu cikinki ya naga ya d'an k'ara girma? me kikeji a cikin?." fuska ta d'an kawar tare da lumshe ido sai ga hawayen da suka cika idon sun zubo, lips enta ta had'e ta matse murya can k'asa tace. "Nima ban san meyasa yake k'ara girmanba, kuma yanzu kullum sai inji wani abu na yawo a cikin cikina d'in, ko jiya da Dija chiroma tazo, na gaya mata sai tace min wata k'il ko k'abane, kuma cikin yana d'an min nauyi." wata iriyar zabura Aunty tayi cikin d'aga sauti ta saki kuka tare da cewa. "Na shiga uku Zahra cikin shege, wayyo ni Maryam ina zansa wannan abun kunya." Da takaici ta hade da bakin ciki ta kai mata duka tako ina tana cewa. "Ke mahaukaciyar inace, meyasa tun yana k'arami baki gaya min kina da cikiba, to wlh tallahi zubdashi za'ayi ! ko zaki rasa ranki ne wurin zubdashi sai an zubar." cikin kid'ima da tsantsar mamaki Mama ta mik'e tare da shiga tsakiyarsu, ita kuwa Zahra sai idanu ta tsurawa Aunty yayinda take jin zuciyarta na harba da tsananin k'arfi har saida d'an cikinta ya juya, ita kuwa Aunty Amarya kuka takeyi sosai tana cewa Mama. "Wlhi sai an zubda cikin nan ni dai baza'a haifamin jika d'an dakan kuka ba." sai ta kuma saki kuka. A cikin gida kuwa Ummi dake rakub'e a window Mama ce ta juya da sauri kai tsaye parlour Hajja Inna taje har tana tuntub'e, jiki na rawa ta iso gaban Hajja inna dake d'aura lalle cikin rawan baki tace. "Hajja Inna kinji wai ashe Zahra ciki gareta." zabura tayi tare da mik'ewa tsaye cikin wani irin yanayi tace. "Hahaha ai dama ni na jima ina ce muku tanada ciki, amman kukak'i yarda, yanzu waya fad'i miki tanada cikin?." cikin azama tace. "Yoh d'azu naga uwar korton taje ta kamo hannun uwar karuwar, sunyi d'akin uwar Namajon shiyasa naje na rakub'e a window to nan naji abinda suke tattau nawa, yanzu gacan uwar Zahra tanata haushi wai dole a zubda cikin ita ba'a haifa mata jika d'an dakan kuka ba." ai kafin ta k'arishe baya ninta tuni shegiyar tsohuwarnan tayi waje, kai tsaye sashin Mama ta nufa, a guje Itama Ummi tabi bayanta, babu sallama ta kusa kai cikin bedroom d'in Mama inda take jiyo sautin kukan Aunty Amarya, tana shiga tayi wani irin saurin ture Aunty Amarya da Mama ta matso gaban Zahra da ta mana tamkar gunki sai hawayen dake tsiyaya a hab'arta, ita kuwa Hajja Inna hannu tasa ta shafi cikin Zahra wanda, dai-dai lokacin yaron cikin yayi wutsul-wutsul tare da harba k'afafu, ai tana jin haka ta koma da baya tare dayin zaman yan bori baki ta kware tare da kurma ihu da iya k'arfinta tana ihu tana surutai. "Cikin shege a zuriyata, wallahi Allah bazata sab'u ba, sai dai Aliyu yazo ya koreki kibar gidannan kije can ki had'u da shegen daya d'irka miki cikin, d'an iskan yaro mai jajeyen kunnuwa, Wlh sai nasa an koreki bazaki haifa mana cikin shegeba a tsarkakken gidanmu." Mama kam zama tayi gefen Zahra da ta fara wani irin kuka mai cin rai, ita kuwa Aunty Amarya parlour ta fito tana kuka tare da cewa. "Wallahi sai dai a zubda cikin nan." ita kuwa Hajja Inna ihu da kururuwa take kurma, wanda yasa gaba d'aya mak'otansu na kusa na jinsu, hakama mutanen dake k'ofar masallaci duk sunji, jiyo hayaniya a cikin gidane yasa Jafar da Sulaiman shigowa da sauri, Daddy dake sama wanda wonka yakeyi, tunda ya jiyo ihu da kururuwar Hajja Inna, sai jikinshi ya fara b'ari, sauri-sauri ya fito wonka a gurguje ya kimtsa, sannan ya fito har yana taka steps d'in bibbiyu, yana sauk'owa Jafar da Sulaiman suna isowa, a tare suka shiga part d'in Mama, yayinda Mami kam da Zeenat tuni suke rakub'e a jikin k'ofar parlour suna kuka mai cike da tausayawa yar uwarsu, Daddy kuwa dasu Jafar kai tsaye suka wuce bedroom, suna shiga Hajja Inna ta k'ara sakin ihu tana cewa. "Aliyu ka gani ko cikin shege a jikin Zahra to, Wlh ni bazan zauna da ita a gida d'aya ba." wani irin murmushi Daddy yayi, murmushin da yafi kuka ciwo, matsowa yayi gaban Zahra hannu yasa ya kamo hannunta ya mik'ar da ita tsaye, cikin tsananin tsoro da tashin hankali ta kalli Mahaifin nata cikin tsananin kuka murya na rawa tace. "Daddy kayi hak'uri wlh nima bansan ciki bane dani sai, yanzu Daddy dan Allah ka gafar ceni." wani irin suya da d'aci zuciyar Daddy keyi gaba d'aya fuskarshi tayi jazir, ita kuwa Hajja inna sai cewa tayi. "Yauwa Aliyu fitar mana ita daga gidanmu mai tsarki, kai zuriyarmu ma baki d'aya kada ta k'ara tunomi." Zahra najin haka ta zame ta durk'usa gaban mahaifin nata cikin tsananin kuka tace. "Dan Allah Daddy kayi mini rai, karka koreni, in ka koreni ban san ina zan shigaba, Daddy ni dai daka koreni gwara a zubar da cikin in na mutuma kun huta kamar yadda Aunty na tace." sunku yowa yayi ya sake kamo hannunta ya tsaida ita, dai-dai lokacin kuma Aunty Amarya ta sake shigowa d'akin cikin kuka tace. "Eh wlh ni dai a zubda cikin, inma ta mutu mun huta da ganin bak'in ciki." ita kuwa Zahra jin furucin majaifiyarta yasata sakin wani irin marayan kuka tana zamewa, a k'asa ta konta tare da cewa. "Daddy kada ka koreni, Daddy kainefa kake yiwa Abba fad'a akan korar da yayiwa Hamma Yusuf, Daddy ban san ina zan shigaba a duniyar nan, gwara kusa a zubda cikin in yaso in mutu kawai, tunda babu mai sona a duniya." sai ta kuma saki kuka tare da rik'o k'afafun Daddyntan Mama kuwa yau sai aka fama mata ciwon ranta aka tuno mata randa aka kori Yusuf, Jafar kuwa kuka yakeyi kamar macce, Suleiman ma kukan yakeyi yana cewa. "Daddy yanzu haka zakuyi ta korarmu da d'd'ad'aya akan biyewa Hajja Inna shin ina zamusa kanmu?". Mama kam ta gaza magana sai kuka takeyi tare da rik'o hannun Zahra alamun bazata saketaba, Mami da Zeenat da Ibrahim da Sadik kuwa had'e kai sukayi a wajen suna kuka, kukansu da ihu da kururuwar Hajja Inna shiya jawo hankalin mutane har yara suka taru suka cika gidan, yayinda tsaffin cikin matsallacin nan suketa sallama a bakin gate suna kiran Abba a waya dan son jin meke faruwa. Aunty Amarya kuwa cikin d'aga sauti tace. "Ni dai gwara a zubda cikin ta mutu kowa ya huta a kan ace an koreta." cikin tsananin fushi da zafin zuciya Daddy ya kikkifa mata wasu zafafan marukan da saida taga taurari k'agarshi yasa ya tad'e k'afafunta ji kakeyi tim ta zube k'asa, cureta yayi da k'afarshi ya matsar da ita daga gabanshi, hannun Zahra ya jawo da k'arfi, ya tsaida ita sannan ya fara janta hanyar fita, Jafar kuwa cikin kuka yace. "Daddy in dai an kori Zahra a gidannan wlh wlh nima zan bar muku gidanku." da sauri Daddy yasa hannunshi d'aya ya kamo na Jafar ya nufi hanyar fita tare dasu, Ummi ce tayi tsagal cikin rashin tausayi tace. "A a wlh bazata sab'u ba, ina dalili d'ana ba d'an iskaba ace za'a koreshi dan yan iskan gidan sunyi laifi, ai kawai kubi shawarar uwarta a zubda cikin in ta mutuma an huta." cikin tsananin fushi Daddy ya saki hannun Jafar sannan ya juyo kan Ummi maruka ya rink'a zuba mata a gigice cikin muryar kuka yace. "Kunyi asarar imani da raunin zuciyar da aka san mata suna dashi, a gabana kuke cewa in 'yata ta mutu an huta, ido da ido kuke cemin inyi kisan kai, Maryam kinji kunya kinyi asara Allah ya wadaranki in dai haka iyaye mata suka zama a wannan zamanin to an shiga uku, ni kuke cewa in kori d'iyata dan tayi cikin da tsautsayi da k'addarane ya batashi." Sai ya kuma jawo hannun Jafar ya had'a dana Zahra cikin rauni yace. "Wallahi Allah kenan kunga Jafar da Zahra to nafi sonsu duk cikin yayana, Zahra na ko yara dubune a cikinnan babu mai zubdashi, mu mun yarda da k'addara kuma bazamuyi kisan kaiba." sai ya kuma juyowa ya kalli Aunty Amarya daketa kuka kamar ranta zai fita cikin daka tsawo yace. "Wallahi wallahi in kika kuskura kika sake cewa a zubar da cikin nan ta mutu a huta, toh wlh kan igiyoyin aurenki guda biyu da suka rege, ke kuma Ummi kika sake kuskura kika sake yunk'urin shiga tsakanin yarana wlh zaki bar gidannan bari na har abadan." sai ya kuma jawo hannun Zahra suka zo gaban Hajja Inna durk'usawa yayi cikin zubda hawaye yace. "Hajja Inna ki gafarceni, zanbi umarninki zan kori Zahra, amman nima zan bar cikin zuriyarnan bari na har abadan in d'ai kince Zahra ta bar gidan, na yarda zamu tafi." cikin tsoro da razani tace. "A a Aliyu ka tafi kuma to ni kuma inyi yaya, ya za'ayi ka tafi niko ina zan shiga d'en?". Kai ya juya tare da cewa. "Toh kince bakya son ganin Zahra, so kike in koreta kamar yadda Yayana ya kori Yusuf ko?." cikin kuka tace. "A a ni kam barta tayi zamanta ita da abin kunyarta haka kawai dansu zan rasaka, to na amince ta zauna." mik'ewa Daddy yayi ya jawo hannun Zahra da jafar suka nufi parlour, a dai-dai bakin k'ofar bedroom d'in suka ga Abba yana tsaye ya zuba musu ido karo na forko da Daddy yaga tsantsar tausayi da tashin hankali a fuskar d'an uwan nashi, ganin hawaye nabin fuskar Abba yasa Daddy zuwa gareshi yana cewa. "Yaya ka gani ko?." ruggumeshi Abba yayi tare da rumtse ido wasu zafafan hawayen nadama na zubo mishi, ganin sun ruggume juna suna kuka yasa, Hajja inna zuwa ta rarrashesu tare da jawosu suka fito, Suna zuwa tsakiyar gida suka samu d'and'azo yaran unguwa harda matan aure kad'an, cikin zafi Jafar ya koresu, amman a take a wurin wata yarinya ta d'aga murya tare da cewa. "Tayi cikin shege, uwarta tace a zubar in ta mutu ai sun huta, Zahra ta zaro tsiya." jin haka Jafar yayi kansu a guje suka fita suna ihu suna maimaita abinda yarinyar nan tace. ( Tsugunne Bata K'are ba). Wasa farin girki!!!!!! A wannnan ranar a wannan yammacin labarin cikin Zahra ya karad'e ko wanne lungu da sak'o dake cikin Girei, duk gidan da kashiga mgarta akeyi, duk inda zaka wuce taron jama'a mgnarta akeyi, yayinda in anji wanda ake zargin ya mata cikin da yawa musawa sukeyi suna tausayawa k'addarar da Yusuf ya rufta ciki. Adda Zulaihat kuwa da Amira wanda Ummi ce ta kirasu ta gaya musu, sunyi kuka tamkar su mutu, A lokacin Adda Zulaihat ta shirya sai gidansu Aryan. bayan taje sun gaisa da kaka ce, ta gaya mata meke faruwa, itama Kaka kuka tayi tayi sannan tawa Zulaihat jahora sukaje part d'in Yusuf, suna shiga suka samu Jafar da Affan sun tasa Yusuf a gaba rarrashinsa sukeyi amman ya gaza dena kukan, tunda Jafar ya gaya mishi abinda yake faruwa, yana ganin Zulaihat sai kuka kukanshi ya k'aru, zuwa tayi gabanshi ta durk'usa cikin kuka tace. "Na rok'eka da Allah Yusuf ka zama gatan Zahra ka rufa mata asiri, ka zama Garkuwarta wlh Zahra tayi k'ank'anta da wad'annan jarrabobin rayuwar, kai na mijine Yusuf zaka iya jure wani abun, dan Allah ka taimaki rayuwar Zahra." cikin kuka yace. "In sha Allah zanyi abinda ya dace." cikin sauri Affan da Jafar suka had'a baki wurin cewa. "A a dan Allah Yusuf karkayi haka, zaka zubda mutuncinka a idon duniya, jama'a zasuyi ta tsine maka." Kai ya jinjina tare da mik'ewa ya dafa kafad'ar Affan yace. "Affan karka damu kaine da nasara a kan Aryan." yana fad'in haka ya nufi bedroom nashi, Affan da Jafar kuwa tare suka fita, Adda Zulaihat kuwa Aryan ne ya meda ita. washe gari da sanyin safiya Abba ya tara mutanen gidan yayi musu nasiha mai ratsa jiki kan d'an adam ya rik'e gskya duk zafinta, bayan an tashi taron ne yace Jafar da Zahra su tsaya yanada mgna dasu, jin haka suka dawo gabanshi suka zauna, cikin sanyi yacewa Zahra. "Toh Goggo kinga yadda kalar taki jarrabar tazo." kai ta gyad'a mishi cikin zubda hawaye, shi kuwa kanshi ya kawar daga kallonta domin tana matuk'ar bashi tausayi cikin sanyin murya mai cike da rarrashi yace. "Kinsan gobene za'a shiga Court d'inmu dan sauraron k'arku ko?." kai ta gyad'a mishi alamar eh, cikin sanyi da alamun neman alfarma yace. "Dan Allah na rok'i al'farmaki gobe kije Court, sannan in rok'onki daki fad'i gskyar abinda kika sani domin shi zai kawo sauk'in shariyar, sannan yanzu ko ba komai ko dan cikinki kya fito ki gayawa court waye ubanshi." cikin sanyi da rawan murya tace. "Toh Abba Ngd." cikin sanyi yace. "Allah ya miki al'barka." murya na rawa tace. "Amin." shi kuwa Abba sai ya juyo kan Jafar cikin yin ajiyan zuciya yace. "Kai kuma Jafar ka kyauta." cikin kauda kai Jafar yace. "Abba ai dole in kare d'an uwana." kai ya jinjina tare da cewa. "Yayi kyau tashi kuje, gobe ku shirya dan da wuri zamuje Court dan itace shariya ta forko da za'a gudanar." a tare suka mik'e tare da cewa, "To Abba Allah ya kaimu." Amin yace tare da binsu da ido yana jin tausayin Zahra na ratsashi. Suna fitowa sukayi kicibis da Tatti Maman Aunty Amarya, Zahra na ganinta ta fad'a jikinta sai kuma ta saki kuka cikin jin tausayin jikar tata tace. "A a kar kiyi kuka Zahra, ki dage kici jarrabar da Allah ya jarab ceki, in sha Allah wata rana zakiyi farin ciki." sai kuma ta jawo hannunta suka nufi part d'in Mama, cikin karamci da mutuntaka suka gaisa nan suka had'u Mama da Tatti sukayi ta yiwa Aunty Amarya fad'a da nasiha, Amman sai kuka takeyi tana cewa ita dai bata son ganin Zahra da cikin ne, aifa nan Tatti tayi ta mata fad'a sai da taga ran mahaifiyarta ya b'acine tace to, ba komai. Kusan a gidan Tatti ta wuni, Su Goggo Zahra ma duk sun zozzo sunyiwa Hajja Inna nasiha ta dena gorantawa Zahra da bin gidajen mak'ota tana gaya musu, amman ina kamar zugata sukayi, domin suna tafiya ta d'aura daga inda ta tsaya, gida-gida ta rink'a bi tana gaya musu gobe za'a yanke hukunci a kotu suje su gani, yayinda take jawo wasu har gida wai suzo suga cikin Zahra, Zahra kuwa rayuwa tayi tsanani tayi kuka har saida fuskarta ta kumbura, Raihana da Dija chiroma sunzo suma sukayi ta rarrashinta. Amman Abin mmki Aunty Fadwa da Salimanta basu zoba tunda abin ya faru haka sauran k'awayen Zahra duk sun gujeta sai Dija ce kad'a ke zuwa susha kukansu tare. Washe gari ta kama ranar za'a shiga court... *By* *GARKUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: jwbl 8:12 Am tanayi mutane suka fara ciccirind'o a harabar court d'in, kama daga matasa tsoffi mata na nesa dana kusa, sashin yan jaridu kuwa zancen ya tumb'atsa, hakan yasa suma sunyi dafifi yayinda suke jiran ace musu kule suce cas. Kafin zuwa 8:55 Am harabar wurin tayi mak'il da bani adam harma da wasu sashi na halitta, 9:00 Am Al'K'ali Muhammad Usman Girei ya fito daga office nashi cikin shiri, ya nufi cikin d'akin taron, nanfa aka fara shiga cikin court d'in kafin kace kobo anyi mak'il duk yawan kujerun dake cikin hall d'in nan sun cika da mutane yan kallo, Bayan Abba ya zauna sai sauran mutane duk suka zauna aka nitsu kowa ya baza na zokonshi, yayinda layin gaba duk ahlin da abin ya shafane. Daddy, Sulaiman, Jafar, Faisal, Ibrahim, sai uncle Gambo da Sani yan uwan Aunty Amarya kenan, sai su Adda Zulaihat, Hajia Kaka, Raihana, yau kam abin ya ta'azzara domin harda Mama cikin jerin tawagar masu gani ya kori ji, wanda Abba ne ya matsa a kan taje a dole. Bayan shiru ya d'an gibta na yan wasu seconds sai kuwa, Messenger su ya mik'e cikin nitsuwa ya fara gabatar da k'arar da za'a saurara, kanshi ya sunkuyar yana mai jin tausayin Abba, domin ace ana tuhumar d'anka kuma kaine mai yanke hukunci abin da ciwo, bayan ya gabatar da k'arar ya matso ya mik'awa Abba tarin takardu sannnan ya koma ya zauna, gyara zama Abban yayi tare da gyara zaman gilashi idonshi hab'ar babbar rigarshi ya tattaro cikin wani irin sautin da Mama bata tab'a jinshi da itaba yace. "Ina lawyer mai k'ara da wanda ake k'ara?." da sauri Aryan ya mik'e tare da matsowa gaban court kanshi ya d'an rusunar domin sam kunyar had'a ido da Abba yakeyi, kuma hakan bazai hanashi ida k'udurinshi ba cikin tsaurin ido ya gabatar da kanshi. "Sunana barrister Aryan nine lawyer mai shigar da k'ara." kai Abba ya jinjina alamun gamsuwa, sannan Affan ya mik'e cikin k'unan rai da jin tsanar Aryan ya matso gaban court murya a raunace yace. "Sunana Barrister Affan nine lawyer mai kare wanda ake tuhuma." shima kai Abba ya jinjina mishi, sannan daga nan aka shiga fafatawa, Aryan ne ya fara jawabi da rok'o. "Ya mai girma mai shariya, ina rok'on wannan Court mai adalci datayi duba eh zuwa ga hujjojina, sannan ina neman alfarma kotu tasa a nemo yarinyar da akayiwa fyad'e domin itace babbar shaidata kuma ta k'arshe." cikin nitsuwa Abba yace. "Court zata so sanin k'ananan hujjojin naka kafin gabato da babbar hujjar." cikin wani irin salon taku mai cike da ma'anoni Aryan ya taka i zuwa tsakiyar wurin cikin d'an d'aga sauti yace. "Ranar 4 ga watan 1 shekara ta 2015, ta kasance ranarce Yusuf yayiwa Zahra fyad'e." cikin d'aga sauti Affan ya mik'e tare da cewa. "Objection ya mai girma mai shariya, Barrister Aryan ya gyara kalamanshi, har yanzu dai zargin Yusuf akeyi, dan haka baida damar cewa Yusuf ne ya mata fyad'en kai tsaye." kai Abba ya jinjina tare da cewa. "Barrister Aryan ka kiyaye." murmushin mugunta Aryan yayi tare da rusunar da kanshi yace. "toh ya mai shariya." shi kuwa Affan rusunar da kanshi yayi tare da cewa. "Ngd ya maishariya." cikin k'arfin zuciya Abba yace. "Menene hujjarka nashi ya aika fyad'en?. " daga nan sai Aryan yaci gaba da cewa. "Hujjojina suna da yawa, na forko dai, na zargi Yusuf ya dawo gida bayan ya fita, domin naji haniniyar dawakanshi wad'an da sai in shi suka gani suke irin wannan haniniyar." dan sauri Affan ya mik'e tare da cewa. "Objection ya Mai shariya kowa fa yaji da kunnenshi, barrister Aryan zargi yayi Yusuf ya dawo, bai tabbatar ba, inko ya tabbatar to ya sanar mana?." a nitse Abba yace. "Barrister Aryan shin kaka Yusuf da idanunka ne ko zargine?." kai Aryan ya jiya tare da cewa. "Ban ganshi da ida nuna ba amman na tabbatar shi kad'aine dawakan ke gani suyi haniniya, sannan koda batun fyad'en ya riskemu naje na binciki k'ofar baya inda dawakanmu suke na samu k'ofar a bud'e, daga nan zargina ya k'ara tsananta kan Yusuf domin babu wanda yasan da k'ofar sai mu yan gidan." shi kuwa Abba kanshi ya sunkuyar yana wasu yan rubuce-rubuce, Affan ne ya kuma mik'ewa tare da cewa. "Ya Mai s... " komawa yayi ya zauna sabida dakatar dashi da Abba yayi cikin nuna mishi alamun ya zauna ba'a buk'atar ya magantu, shi kuwa Aryan cikin izza yace. "Ya mai shariya meyasa barrister Affan ke saurin katseni yayin bada hujjojina, ko tsoron asirinsu zai tonu ne?." kan Abba a sunkuye yace. "Barrister Affan ka kiyaye." cikin tsananin tashin hankali Affan ya duk'ar da kanshi tare da cewa. "Ngd ya maishariya." shi kuwa Aryan gyaran murya yayi tare da ci gaba da cewa. "Bayan na samu k'ofar a bud'e sai na kuma dawowa part d'in Yusuf inda anan akayi mata fyad'en, dan haka ina buk'atar Yusuf a gaban Court zan mishi tambayoyi." wani irin bugawa zuciyar Abba tayi yayinda tashin hankalinshi ya tsananta, tsoro mai tsanani ya rufeshi, yasan Yusuf tun yana k'arami baya son titsen tambaya, ko b'arna sukayi shida Sulaiman matuk'ar dai aka ritsasu da tamb'aya to Yusuf yakan ce, eh shi yayi laifin, ido Abba ya rumtse ganin alamun take-taken Aryan tsare Yusuf yake son yi, bud'e idonshi yayi jin Aryan na kuma cewa yana buk'atar Yusuf a dandamalin, Yusuf kuwa wani irin bugawa zuciyarshi keyi tamkar zata faso ta fito, ida nunshi sun kad'a sunyi jazir tamkar rushi, jijiyoyin kanshi duk sunyi rud'u-rud'u, tunawa yakeyi tsawon shekara 8 kenan har an shiga na 9 rabanshi da ganin Abbanshi sai gashi yau k'addara ta had'asu a court, lips d'inshi ya damk'a da hak'oranshi yana yi musu wani irin tauna tamkar zai hudasu M. Jabeer ne dake gefenshi ya kalleshi cikin wani yanayi yace. "Tashi kaje." ba musu ya mik'e ya nufi tsakiyar wurin, domin yanada begen matsowa kusa da mahaifinshi, yana jin kewarshi, taku yakeyi a hankali yayinda sautin takalminshi sau ciki suke bada kab-kab wanda hakan yaja hankalin mutane gaba d'aya aka juyo kanshi akayi mishi caa da idanu, yayinda yan jarida kuwa keta d'aukarshi hoto, inda aka tanad'a dan tsayuwa yaje ya tsaya, cikin izaya Aryan ya matso gareshi, Affan kuwa zuciyarshi tamkar ta fashe dan takaicin Aryan, Abba kuwa wani irin rauni da tausayin d'an nashi ne ya rufeshi, domin shi kanshi baya son abinda zaisa mutuncin Yusuf zubewa, shi kuwa Aryan ciki izaya yace. "Kotu na son jin sunanka." cikin murya mafi rauni da nuna tsantsar tawakkali Yusuf yace. "Susana Yusuf bin Muhammad Usman Girei." Mama ce ta rumtse idanunta dan jin wasu azababbun hawaye na tsastsafowa cikin jijiyoyin ida nunta, Adda Zulaihat da Raihana da kaka kuwa hawaye har habarsu, shi kuwa Abba ji yakeyi inama mutuwa ta d'aukeshi kafin zuwa wannan ranar, Zahra kuwa dake rakube da jikin Mama rumtse idanunta tayi ta tsananin k'arfi sannnan tasa hannu ta dafe d'an cikinta dake harbe-harbe, shiko Aryan cikin kafe Yusuf da ido yace. "Zamuso musan yadda kayi ka jawo Zahra har part naka har kuma cikin bathroom?." cikin k'arfin hali Yusuf ya jujjuya kai tare da cewa. "Ni ban san ya akayi ta shigo side naba kuma bansan meya shigo da itaba." murmushin shak'iyanci Aryan yayi tare da cewa. "Ya mai shariya kalli duk da Yusuf ba jahili bane ba kuma bai tab'a shiga kotu bane yayi karatu har jamiwa ya kuma san dokoki, to amman kalli yazo mana gaban Court da waya da biro a al'jihunshi, ya karya mana doka, yadda wannan ke nuna shi karya doka a gunshi ba sabon abu bane." Affan ne ya mik'e da sauri yazo ya amshi wayar Yusuf da biron yaje ya mik'awa Adda zulaihat dake rusa kuka ganin butulci da ha'incin Aryan a fili." Abba kuwa sai kanshi daya sunkuyar yana kallon wasu littatafai, shi kuwa Aryan cikin isa yace. "Ranar 4 ga watan 1 2015 wanne irin Kalan kaya ka saka?." "Fari ne ". Yusuf ya bashi amsa a tak'aice, murmushin jin dad'i yayi tare da cewa. "To a lokacin kanada wani ciwone a jikin ka?." "A a babu ciwo a jikina." cewar Yusuf kenan, cikin ganin hak'arsa zata cimma ruwa yace. "Toh da ka fita kayi fad'a da wanine, ko anyi wani hatsarine ka kai taimako?." kai Yusuf ya jujjuya tare da cewa. "A a babu abinda ya faru cikin biyunnan." Affan ne ya kalli Abba tare da cewa. "Objection ya mai shariya barrister Aryan ya kauce layin case d'in da mukeyi bafa tuhumar Yusuf da kisan kai akeyi ba, meya kawo batun fad'a ko taimakon hatsari?." da sauri Aryan yace. "Ya maishariya tambayoyina suna kan tsari." hannu Abba ya nuna mishi alamar yaci gaba, cikin izaya ya sake matso Yusuf sannan yace. "Toh a lokacin da na kiraka na shaida maka abinda ke faruwa da Zahra, koda ka dawo kaida Jafar naga fararen kayan dake jikinka duk sun b'aci da jini, mu samman wond'onka, sannan ya akayi na samu zobenka a cikin bath tub baya kuma lokacin da ka fita zoben yana yatsarka?." Affan ne ya k'urawa Yusuf idanu cikin yanayi rauni, ido Yusuf ya rumtse jin sautin Kukan Mama da Adda Zulaihat a d'aya sashin kuwa yanajin kukan Jafar, cikin rumtse ido yace. "Jini kuma a kayana gskya babu wani jini a jikina, sannan batun zobena dama ban fita dashiba." kai Aryan ya juya don yaso ace Yusuf ya kasa musa mishi, shi kuwa Affan cewa yayi a bashi dama yanada mgna. jin haka Abba yace. "Barrister Aryan ka gama gabatar da hujjojinka ne?." kai Aryan ya rusunar tare da cewa. "Inada hujja da shaida ta k'arshe , amman a bashi dama yayi mgna sannan in kawo shaidar." yana fad'in haka ya koma ya zauna, Affan kuwa ya sallami Yusuf tare da kiran Raihana bayan tazo ta tsaya cikin kula yace. "Malama me sunanki?." cikin zubda k'ollah tace. "Raihana." cikin kula Affan yace. "A shariyar baya kin mana bayanin kinga idris ido da ido a cikin parlour Yusuf inda ya fito da alamun rashin gsky, sannan kuma baki gaya mana dalilin zuwanki part d'in Yusuf ba." cikin kuka ta basu lbrin zumar data zube jikin Zahra da kuma rashin ruwa a cikin gidan dama yadda ta kaita part d'in Yusuf ta k'ara da cewa, "Wannan shine dalilin zuwan Zahra part d'in Yusuf, kuma da mukaje bamu samu Hamma Yusuf a nanba dan saida na lellek'a ko ina, ni kuwa ganin idona naga idris ina shiga kuma na samu Zahra a sume." cikin taushin murya Affan yace ta koma wurin zamanta sannan ya juyo ya kalli Abba tare da cewa. "Toh ya mai shariya kaji dalilin zuwan Zahra part d'in Yusuf, haka nan kuma Raihana ta shaida mana basu samu Yusuf a d'akinba, ta kuma k'ara da cewa ganin idonta taga idris dan haka ina rok'o kar a sake tambayar Yusuf komai domin kan dalilin zuwansu part nashi dan ba abinda ya sani a kan lamarin." kai Abba ya jinjjina alamar karbuwar k'orafinshi, shi kuwa Affan Jafar ya kuma kira bayan ya gabatar da kanshi, sai Affan yace. "A bayanin Barrister Aryan ya shaida mana tare da Yusuf kuka dawo lokacin da kukaji lbrin abinda ke faru?." cikin fidda numfashi Jafar yace. "ai bama dawowa kawaiba tun bayan la'asar ina tare dashi a gidan mai d'in A S butu." kai a k'asa Affan yace. "Toh kaima kaga jininda Barrister Affan ya gani a jikin kayan Yusuf ne?." Cikin jujjuya kai Jafar yace. "Ni banga komai a jikinshi ba." kai Affan ya jinjina tare da cewa Jafar ya koma mazauninshi sannan ya kira idris yazo ya tsaya cikin taushi yace. "Kotu zataso sanin sunanka?". murya cike da rauni idi yace. "Sunana idris wanda akafi sani da idi mai caji." cikin kauda kai Affan yace. "Yanzu Raihana take shaidawa Court ta ganka a gidansu a part d'in Yusuf shin me gskyar lamarin?." cikin rawan murya idi yace. "Hakk'un ta ganni na ganta." a tsanake Affan yace. "Toh meya kaika gidan har kuma cikin d'aki sannan me kaje yi?." cikin sunkuyar da kai da zubda hawaye yace. "Naje ne don naga lokacin da suka shiga da Zahra, kuma dama da niyar yi mata fyad'e naje." jin furucin idi yasa gaba d'aya court ta ricabe da yi mishi tofin Allah tsine, Yusuf kuwa wani irin azabar suya zuciyarshi keyi ji yakeyi kamar ya fad'i ya mutu ko ya huta da bak'in cikin duniyar nan, Raihana kuwa kai take gyad'awa alamar ga irinta nan ai. Da sauri Aryan ya mik'e tare da cewa. "Yana buk'atar Zahra a gaban Court, jin wannan mgna yasa Zahra sakin kuka mai cin rai, da ker Mama ta sata taje gaban Court d'in d'aya sashin ta shiga yayinda idi ke d'ayan, sannan cikin izaya Aryan ya kuma cewa Yusuf ma yaxo, haka ya taso yazo, wurinda idi yake ya nuna mishi cikin takaicin duniya Yusuf ya shiga wurinda idin yake suka tsaya a jere suna fuskantar Jamar dake nan, cikin k'arfin guiwa Aryan ya kalli Zahra yace. "Kotu tana son sanin me sunanki?." cikin zubda k'ollah da rawar murya a disashe tace. "Zahra." kai ya jinjina cikin jin tausayin yarinyar, yayinda mutane da yawa ke zubda k'ollah cikin d'aga sauti Aryan ya kuma cewa. "Kinji duk abinda ke faru wanda dole kece hujjata ta k'arshe da zan wonki idi wanda nasan bashi ya miki fyad'enba kuma hujjarki da shaidarki itace zatasa a hukunta mai laifi ba tare da an cuci mara laifiba, shaidarki itace zata nuna mana wayene uban cikin dake jikinki, dan haka ki fito ki gayawa Court waya miki fyad'e cikin wad'annan mutun biyu dake gabanki Yusuf ne ko idris?." shiru tayi ba mgna sai sautin kukanta, ganin haka yasa Aryan sake jero mata tambayar. "Waya miki fyad'e Yusuf ko idris ne!?." Cikin rauni da tsananin tashin hankali ta d'an d'ago jajayen idanunta da suke kumb'ure simti-simti ido ta zurawa wani sashi na cikin kotun sai ta kuma juyo da kanta kad'an ta kalli saitin inda Yusuf da idi suke, ido ta tsura musu tare da bud'e baki cikin fizgo mgnar tace. "Y.....! *By* *GARKUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: Jwddbl Cikin tsananin firgici da tsoro Yusuf ya d'ago kanshi tare da zazzaro jajayen ida nunshi da sukayi tamkar garwashi ya rink'a jujjuya kanshi tare dasa hannunshi duka biyu yana toshe kunnuwanshi cikin tsananin tashin hankali murya na rawa hawayenshi suka tsananta kwaranya a idanunshi baki ya bud'e da kyar ya fara mgna. "Maman Yusuf na tuba ki gafarceni kada ki jamin Allah ya isa, in kinyi fushi dani ina zansa raina? ya rayuwata zata kasance? kinga ko abinda ya faru dani a yanzu, ni na tabbatar fushin da Abba keyi danine sanadi, shiyasa Allah ya jarabceni da jarrabawa mafi muni da zafi ki gafarceni kimin rai ki dena zubda hawayenki a kaina." cikin jan guiwowinshi ya kuma fara matsowa gareta tafin hannunta ta ware da iya k'arfinta ta yarfa mishi mari tare da nunashi da yar yatsarta manuniya cikin muryar kuka tace. "Karka sake kirana Maman Yusuf! daga yau bani ba kai! kaje can ka nemo wata uwar banda ni, dan ni banyiwa d'ana irin wannan tarbiyar ta lalata 'ya'yan mutane ba, ni Yusuf d'ina tsarkakkene salihin bawan Allah ne, mai tausayi ne! mai rik'on amana ne! Yusuf d'ina ba fasik'i bane, shi bama zinaci bane, kada ka sake ko a mafarki kace ni uwarka ce, ni Yusuf d'ina ya rigada ya mutu baya duniya." tana fad'in haka ta juya tana zubda hawaye, hannun Zahra ta kamo wacce itama kukan takeyi har numfashinta na fizga, suna fita motar Jafar suka shiga, ganin yadda Zahra ke tsananin kuka yasa Mama jawota da nufin ta rarrasheta amman abin yaci tura kawai sai suka ruggume juna suna kuka, yayinda kowa da abinda yakewa kuka, a cikin kuwa, Daddy yak'i ya dakatar da Mamana da abinda takeyi domin in ya barta ta amayar da abinda ke zuciyarta wala Allah ta d'anji sanyi, shiyasa saida ta fita, shi kuma Daddyn ya mik'e cikin tsananin k'unci yana zuwa inda suke ya sunkuyo tare dasa hannu ya d'ago Yusuf dake kuka yana bubbuga kanshi a jikinshi katakon wurin, ruggumeshi yayi tare da kontar da kanshi a kafad'arshi bayanshi ya rink'a d'an bubbugawa cikin kukan shima ya fara mgna. "Dukkan tsanani yana tare da sauk'i, muminai salihan bayi su Allah ke jarabta domin ya gwada k'arfin imaninsu, komai yayi zafi mgninshi Allah, Allah yasani ba kaine kayiwa Zahra fyad'eba nima na tabbatar ba kai bane, kada ka damu, Mamanka bata cikin hayyacinta, domin na sani ko duk duniya zasuyi fushi da kai to tabbas Maman Yusuf bazatayi fushi da Yusuf d'intaba, tsananin bak'in cikine ya sata fad'in wad'annan kalaman dani da ita da Abbanka da duk wanda ya sanka yasan kai ba fasik'i bane kai bamazinaci bane, kayi ta addua a madadin kuka in sha Allah burin Aryan bazai cikaba bazaka tozartaba in sha Allah darajarka zata d'agu fiye da- dacan baya." wani irin kuka Yusuf ya saki domin jin tausayin kanshi da kanshi ya rufeshi, Aryan kuwa shima zamewa yayi a wurin yanayin wani irin fitinennen kuka mai cike da k'unci da k'una a zuciya, Jafar ma kukan yakeyi yayinda yaje ya ruggumi Yusuf ta baya, Affan kuwa tuni yasa fadawanshi sun kora Safwan woje, sai lokacin yaga Matawalle a bakin k'ofa, cikin nitsuwa ya kalleshi cikin zubda k'ollah yace. "Barrister Affan duniya zata so sanin ko kunda k'udurin zaku d'aukaka k'ara, ko kun mik'a wuya hukinci ya tabbata?." cikin sanyi Affan yasa tafin hannunshi ya goge hawayen dake zuba kai a gyad'a tare da cewa. "Bazamu d'aukaka k'araba mun yarda da Hukuncin Allah, duk da tabbacin da nakedashi kan ba Yusuf bane yayi laifin, amman tunda ya amshi laifin ya ratayawa kanshi da bakinshi to bani da sauran abin cewa." cikin sanyi Matawalle ya gyad'a kanshi alamar gamsuwa, sannan Affan yayi cikin kotun, Idi kuwa gaban Daddy da Yusuf da Affan da Jafar ya durk'usa wani irin kuka yakeyi, mgna yakeyi cikin rawan murya yake neman yafiyar Yusuf tare da cewa. "Nine na cancanci wannan hukuncin nine ya kamata a tozarta ni a idanun duniya ba kaiba Yusuf, meyasa kayi haka, meyasa bazaka barni in k'arb'i hukuncin ba, nine k'ask'anceccen bawa daya dace da hukuncin kisama bama bulaliba, meyasa za'a tozarta ka kaida kake da mitunci da tsarkaka da kima da daraja." cikin zubda hawaye Yusuf ya sunkuyo tare da d'ago idi kai ya jinjina mishi tare da zubda k'olla, cikin takaici Jafar yace. "Jaka kawai." jin haka yasa idi ya fice yana kuka, shi kuwa Daddy hannun Yusuf yaja suka bi ta yar k'aramar k'ofar nan da Abba ya fita ta wurin, suna fita cikin k'ofar sai gasu cikin wani tamfatsetsen office, wanda aka k'awatashi, ga tarin kanta sunfi 5 duk cike suke mak'il da littatafai, sai wani babban table da yake cike da littatafai, bisa dukkan alamu nanne ofishin Abba, sanadin barin k'ofar da Daddy yayi a bud'e shi ya bawa Affan, Aryan, da Jafar samun damar ganin cikin office d'in Abba da kuma abinda ke faruwa, suna shiga Daddy ya k'ara jawo hannun Yusuf har gaban Abba dake zaune gaban table d'in yana karatun quran, yayinda har yanzu hawaye ke bin fuskarshi, Yusuf kuwa suna isa inda Abba yake sai ya zame hannunshi tare da durk'ushewa a wurin yana wani irin sassayan kuka, shima Daddy durk'ushewa yayi a wurin yaci gaba da kuka, gaba d'aya sai suka birkita tunanin Abba, shiyasa yana zuwa k'arshen suratul yaseen ya ruk'e quran d'in tare da yin addu'a, cikin kuka Daddy yace. "Ga dai fushinka na forko abinda ya jazawa Yusuf, ban san kuma me fushinka dana mahaifiyarshi zai jaza mishi a karo na biyuba." cikin rauni Yusuf ya saki kuka tare da cewa. "Abba na tub'a ka gafarceni ka dena zubdamin hawayenka." Aryan kam mik'ewa yayi ya fita domin bazai iya jurar ganin halin da yasa Yusuf a cikiba, cikin kuka ya figi motarshi ya bar harabar kotun, Affan kuwa shida Jafar suma fita sukayi suka tafi. A office d'in Abba kuwa, cikin rauni da tausayin kanshi da tausayin halin rayuwar da Yusuf ke ciki ya kalli Yusuf cikin zubda hawaye yace. "Ka bani kunya ka kunya tani a idanun duniya, kullum alfahari nakeyi da kai ina jin nafi ko wanne uba sa'ar haihuwar yaro nagari, ashe ban saniba kana nan kana shirin tozar tani, Yusuf ka kunyatani, dole inyi kuka, in banyi kukaba so kake in tsine maka ne ko in jama Allah ya isane?." cikin sauri da kuka Yusuf ya rink'a jujjuya kai alamar a a, shi kuwa Daddy tausayin d'an uwanshi ne ya rufeshi ya tabbatar Abba yana son Yusuf tamkar ranshi amman ga yadda k'addarori ke ratsa tsakiyar soyayyarsu, shi kuwa Abba cikin sanyi yace. "Toh Allah ya shiryaka Yusuf Allah ya rabaka da k'azantar zinace-zinace Allah ya baka ikon kame kanka, za'a yi maka bulalin haddinka gobe sannan a goben za'a rufeka sai bayan shekara d'aya zaka fito, in ka fito sai kayi duk yadda kakeso, tunda baka da kunya, kalli yanzu yadda kasa d'an uwana kuka, kuma yarshi ce ka ketawa haddi, amman da yake baka da ta ido kana bibbiye dashi." Daddy ne ya kalleshi cikin sanyi yace. "Ni nasan ba Yusuf bane yayiwa Zahra wannan aikin ba." cikin fad'a Abba ya kalleshi tare da cewa. "Tashi ku ficemin daga nan." ganin fuskarshi ta juye yasa suka fita ba musu, Daddy ne da kanshi ya kai Yusuf da Kaka har gida domin duk abinda akayi Kaka har yanzu bata tafiba. Bayan sunje gida Daddy da kanshi yasa Yusuf yayi wonka sannnan ya d'anci Abinci, sannan ya tafi, Aryan kuwa tunda ya shiga part d'inshi ya rufe kanshi bai kuma fitowa ba. Mama kam a daren ranar saida Abba ya tausaya mata domin abin tamkar zai tab'a hankalinta, tayi kuka har hawayenta sun kafe, sai taita surutu tana cewa. "Bulali d'ari a fatar Yusuf yaronda duka kad'an ke sashi ya suma, toh inaga ance bulali d'ari kasheshi kawai za'ayi." dole fa Abba ya zama mai rarrashinta, Hajja Inna kuwa da taji lbri dariya tayi tayi harda shewa tace sai yanzu ta huce tunda za'a rama mata bulalin da Yusuf ya shisshinfid'a mata, Ummi ma a sashinta abin ya mata dad'i, Aunty Amarya kuwa kuka sosai tayi, ranar dai gidan babbu farin ciki. Washe gari da hantsi, harabar Court d'in Hukuncin Allah ta cika mak'il da mutane domin Safwan ya gama banka d'awa duniya cewa yaune za'a yiwa Yusuf hukuncinshi, bayan an gama shirye-shiryen da suka kamata, sai aka nufi wani fili can bayan court d'in inda ake aiwatar da irin wad'annan hukuncin in jifa nema a nan akeyi in rataya nema a nan akeyi in bulalin nema a nan akeyi, bayan an gama shirya bulalin mutane sun hallara a wurin kamar yadda shariya ta koyar, aka bada umarni a fito da Yusuf, mayan 7 minutes Yusuf ya shigo taron filin kanshi a sunkuye yake tafiya, yayinda jikinshi ke sanye da farar jallabiya da dogon wondonta fara k'al sai hular tab'a kaji hadisi itama fara k'al, filin da aka nuna mishi yaje ya tsaya cikin ma'aikatanne d'aya daga cikinsu yazo kusa da Yusuf d'in yace. "Zaka cire rigarka." cikin tsananin kunya ya cire, sannan ya juya ya fuskanci al'k'ibla aka zo aka had'e hannayenshi da jikin k'arfen aka d'auresu, sannan mai zaneshin ya shigo da zungura-zunguran bilalin rashes tsamiya, niya yayi tare da yin kabbara, sannan ya zaro bulala d'aya ya d'agota da iya k'arfinshi ya tak'ark'ara ya zabgawa Yusuf ita a tsakiyar bayanshi, wanda kafin ya d'agotama shatin wurin yayi jazir, shi kuwa Yusuf jin wani irin azaba daya ratsashi ya sashi rumtse idanunshi da k'arfi, Safwan kuwa da sauran yan jarida tuni sun sami abin nunawa duniya da fad'a musu, al'ummar wurin kuwa sai kabbara sukeyi, yayinda Daddy da Jafar da Affan kuwa suke kuka da hawayensu a wani sashinma Malam jabir ma ya samu damar halartan wurin a matsayinshi na mumini ya halarci wurin kamar yadda ayar qura'an ta umurci muminai, shima tuni yake zubda hawaye ganin yadda ake tabkawa Yusuf bulali, gaba d'aya fatar bayanshi tayi jazir shi kuwa Yusuf tunda ya rumtse idanunshi a bulalar forko bai sake bud'esu ba, sai karkarwa da jikinshi keyi. A gida kuwa cikin rashin sa'a Mama ta lek'a parlour Hajja Inna da nufin ta kira Zahra tazo taci abinci, sai ta samu tv Hajja Inna a kunne inda kai tsaye ake nuno Hukuncin da akewa Yusuf, inda Zahra ta tasa tv a gaba tana kuka mara sauti, Ummi na gefe tana ta murmushin mugunta Hajja inna kuwa fuska ta kwab'e tare da mita tana cewa. "Wannan mai dukan ya cika mugunta ji yadda yake dakarmin jika kamar shi ya haifa min shi, wai ko dai kasheshi ne yakeda niyar yi?." da sauri ta zabura ta mik'e lokacin da aka zubawa Yusuf bulala ta 58 wacce tayi sanadin fashewar fatarshi jini ya fara zuba, bayanshi zuwa kafad'arshi zanen bulali sunyi rud'u-rud'u kuka Hajja inna ta saki da k'arfi ganin ya wurgar da wannan bulalar dan ta gutsustsure sai ya d'auko wata, ai kuka ta farayi sosai tare da mik'owa Zahra wayarta tana cewa. "Wayyo Allah zasu kashe min Yusufa, ke Zahra maza ga wayata kira min Abbanku." rumtse ido Zahra tayi da k'arfi lokacin da aka tsula mishi wata bulalar da saida jini ya rink'a bin bayanshi har zuwa k'afafunshi, cikinta ta dafe jin wani irin juyi da harbawa da cikin yayi cikin sauri ta mik'e tare da cewa. "ai gwara ki bari a kasheshi tunda kin tsaneshi, in kin gama dashi sai kin dawo kaina tunda dama mu biyu kikafi tsana." tana fad'in haka ta fice a guje, ganin haka Mama ta juya tana kuka tabi bayanta, Hajja Inna kuwa kuka takeyi sosai Mami da Zeenat suna tayata. Aryan kuwa tunda ya rufe kanshi jiya sai yanzu ya fito da yaji yunwa zata kasheshi, yana zuwa parlour Kaka ta sameta ta tasa TV a gaba tana kuka, ganin abinda akeyi a tv ya sashi zamewa a gaban Kaka shima ya bud'e sabon shafin kukan, a nan yake yiwa kaka bayanin abinda ya sa yayiwa Yusuf komai, ai nan sukaci gaba da kuka nan tausayin Aryan ya kama Kaka tasan tabbas babu wanda zai fahimci Aryan a duniya dan ko ita sai yanzu ta fahimceshi da ya mata bayani. A can kuwa kafin a yiwa Yusuf bulali 86 ya suma , amman ba'a gane ya sumanba yabida mafi akasarin wurin kuka sukeyi Affan da Daddy da Jafar sune suka gane ya suman, sai Aryan da yake kallo a tv shima ya gane Yusuf a sume yake, yayinda Abba ma ya gane Yusuf d'in ya suma, yana shirin ya sanar dasu kuma sai yaga alamun ya farfad'o, haka akaci gaba da yimishi *Hukuncin Allah* har saida aka gama bulalin kab, sannan aka kunceshi, cikin ganin duhu da jiri ya fara sauk'owa daga inda yaken yayinda duk inda ya taka k'afarshi sai ya bar shaidar jini, tafiya yakeyi yana daddafe dan guntun bongon, ida nunshi a lumshe dan jirin da yake gani yayinda hawaye ke bin fuskarshi still kuma fuskarshi d'auke da murmushin jarumta da sauri Daddy yayi kanshi, yana zuwa ya ruggumeshi tare da tallafa mishi suka fara tafiya, nanfa gaba d'aya akabi bayansu, suna zuwa harabar court d'in motar furzin na isa wurin, abinda yayi matuk'ar k'ona zuciyar masoyan Yusuf ya sasu kokawa magautanshi kuwa sukayi farin ciki, ba yadda Daddy baiba a barshi suje asibiti a motarshi sam hukuma sunk'i dole akasa Yusuf a motar furzin, sannan sukaje asibitin su Daddy yayinda hukuna suka kasa suka tsare, kwanan Yusuf biyu a asibintunsu Daddy kula dashi sosai, randa za'a wuce dashi furzin dashi kuwa a harabar asibitin suka samu cincirindon al'uma masoyanshi da magautanshi, yayinda yan jarida sukayi mishi caaa a kanshi, duk da kakkareshi da ma'aikatan furzin d'in keyi suna tuture mutane domin su samu hanyar wucewa hakan bai hana wasu daga ciki matsowa inda Yusuf yakeba, sun zo daf da motar har an bud'e mishi mota zai shiga sai ya kumo juyo fuska a d'an sake yayinda zuciyarshi ke harbawa yana ganin zallar soyayyar masoyanshi inda kuma yake ganin k'iyayyarshi a fili a kan fuskar magautanshi, ido ya rumtse jin muryar Safwan yana maimaita mishi tambayar da yayi mishi. "Duni zasu so su san ya kaji a lokacin da aka yanke maka hukunci a matsayinka na k'azami kuma mazinaci, maso yanka zasu so su san yadda ka tsani kanka tunda wata hud'u baya ka shaidawa duniya ba abinda kafi tsana kamar zina da mazinata, in baka manceba in tambayeka me kafi kyankyamin, a lokacin cikin izza kace ba abinda kafi kyama sai zina da mazinata inda ka k'ara da cewa in dai kasan mutun mazinaci ne baka cin abin hannunshi koda kuwa fura da nono ya baka, to dan haka masoyanka na son jin ta bakinka?." murmushin k'arfin hali yayi tare da taune lips enshi tsayuwarshi ya gyara tare da yin gyaran murya cikin iya sarrafa harshe yace. "Masoya na, ku tayini addu'ar Allah ya bani damar cinye wannnan jararbawar, nasan masoyana na gskya sun san Yusuf ba mazinaci bane, kuma ba k'azami bane, k'addarar rayuwatace tazo a haka." dariyar jin dadi Dafwan yayi lokacin da yaji wasu yan tsirarun matasa sun fara cewa. "K'aryar banza mazinacin banza, ai dama mugu shi yasan makoncin mugu in ba hakaba ya za'ayi kasan mazinaci har kace bazaka ci abin hannunshi ba, in dai ba tare kuke holewarku ba." sai kuma suka rink'a ciro takalmansu suna jifarshi dasu, shi kuwa Yusuf kauda hankalinshi yayi tare da juyowa gun da Matawalle ketsaye yana mishi tambayar mutunci cikin tausayin Yusuf d'in yace. "Wata hudu zuwa na biyar da suka wuce ka shaidawa duniya, dukkan nasara da d'aukaka tana tare da k'alubale, yayinda nace da kai shin ka tab'a fuskantar k'alubale, a lokacin kace dani baka tab'a fuskantaba sai dai zuciyarka na cike da fargaba domin kasan dole ita nasara tana tare da k'alubale." sai ya kumayi shiru yana k'ok'arin maida hawayenshi, shi kuwa Yusuf murmushi yayi still kuma hawaye na tsiyaya a idanunshi, hakan yasa Matawalle yaci gaba da cewa. "Mosoyan sun koka da irin zazzafan k'alubale da ka fuskanta, ta sanadiyar aminka abokinka barrister Aryan, na lek'a shafu kanka na yanar gizo-gizo kama daga Facebook, instagram, You tube, what's app duk inda na shiga babu abinda ke yawa sai maganarka, hakan yasa cikin wattannin hud'unnan naga k'arin masoyan da ka samu a instagram sama da dubu 60 hakama duk a sauran shafu kanka naga ka samu yawan masoya harma da mak'iya domin mafi akasarin shafukan naka fad'ace-fad'ace akeyi wasu na zaginka wasu na kareka, yayinda mafi akasari sukebin Barrister Aryan da tofin Allah tsine, duk da basuji ta bakin kaba, amman sun matsu da su san matsayin Aryan a wurinka?." ido ya lumshe tare da bud'esu cikin tattausan lafazi yace. "Aryan ba abokina bane shi d'an uwanane Aryan aminine kuma shak'ik'inane, duk mai sona yaso Aryan domin Aryan shiya assasa Yusuf Aryan ne ya samar da Yusuf, duk mai k'ina to tabbas yak'i Aryan, masoya na kunji matsayin Aryan a gareni bai samu rauniba." Aryan kuwa dake jin kalaman Yusuf a radio Baba mai gadi kife kanshi kawai yayi tare da zubda hawaye, dama yasan ko duk duniya zasu manana mishi zato to Yusuf zai kyautata mishi zato. Matawalle kuwa cikin yarda da tsarkakar zuciyar Yusuf yace. " Toh har lau masoyanka zasu so sanin matsayin barrister Affan a gareka?." Murmushi yayi saida hakwaranshi suka bayya baki d'aya sannan hawayenshi suka zubo cikin tank'oshe kai bisa kafad'arshi yace. "Barrister Affan wani sashine daga cikin shasukan jikin Yusuf, Affan da Jafar sune Garkuwar Yusuf, Affan wani jigone na tabbatuwar farin ciki da darajar Yusuf, shi Affan shine laimar dake kare Yusuf daga dukan ruwa ko tsananin rana, Affan ngd matuka Allah bar zumunci da qauna a tsaka ninmu." ya k'arishe mgnar tare da zubda hawaye, da yawa mutanen wurin zuk'a tansu sun raunata yayinda tuni wasu sun zubda hawaye, ganin haka d'aya daga cikin gandu robobin ya bud'ewa Yusuf mota tare da cewa. "Mu tafi." juyawa yayi har yasa k'afa zai shiga motar sai yaji tambayar da Matawalle keyi mishi ya cancanci a bashi amsa cewa yayi. "A hirar da akayi da Malam Jabeer jiya bayan yanke hukunci da kotu tayi, ya shaidawa manema labarai cewa, ya koreka daga team d'inshi ya kuma k'ara da cewa baza'a baka damar asassa team naka na kankaba ya kuma ce babu team da zata kuma k'arb'arka aiki a fad'in k'asar nan, shi me gskya lamarin sannan wanne mataki zaka d'auka?." cikin sunkuyar da kai alamun girmamawa yace. "Abinda shigubana ya fad'a hakane na kuma cancanci ko wanne hukunci daga gareshi, kuma zanyi k'ok'arin inga abinda duk ya fad'in ya tabbata, ko dan in bawa magautana damar suje su gwada tasu bajintar." yana fad'in haka ya shiga mota, yana shiga direba yaja suka tafi, Matawalle kuwa cikin jin dad'i ya juya ya tafi domin ya fahimci amsar Yusuf ta k'arshe da Safwan yake bi ma'ana Safwan yaje ya gwada iyawarsa a gasar would polo da za'ayi wata biyar masu zuwa. Rayuwa dai taji gaba da tafiya yau fari gobe tsumma, wata rana farin ciki wata rana akasin haka, Yusuf dai yana can yana rayuwar furzin cikin salama, domin ba duka ba zagi sai d'ai k'uncin zuciya, Affan na yawan kai mishi ziyara, hakama su Daddy, Jafar, Faisal, Raihana, Hajia Kaka, Uncle Gambo, da Tatti mahaifiyar Aunty Amarya kenan in tazo tayi ta kuka. Raihana kuwa kwata-kwata tak'i ta saurari Aryan fushi takeyi dashi sosai, Aryan kuwa kunya ta hanashi zuwa gun Yusuf. Idi kuwa ya d'auko Mahaifiyarshi wanda yawanci tare suke zuwa wurin Yusuf itama tayi ta kuka tana bashi hak'urin jarrabawarshi domin idi ya gaya mata gskyar lamarin. Zahra kuwa rayuwa tayi tsanani tako ina tana fuskantar illar da matsala da wad'anda tsautsayin fyad'e ya far musu, domin ko motsin kirki tayi sai Ummi ta yab'amata bak'ar mgna, a d'aya gefen uwar data haifeta da kanta ta tsaneta domin ido da ido Aunty Amarya ke cewa in taga Zahra da cikin jikinta ji take kamar ta fad'i ta mutu dan bak'in ciki da tsanar cikin, haka nan Abba ma yakejin ya tsani abinda ke cikin nata tun kan a haifeshi, Hajja Inna kuwa sai abinda ya k'aru kunsan camfin mutane wai in akwai mai cikin shege a wuri wai mala'ikun rahama basa zama wurin, Mama da Daddy da Jafar da Mami da Zeenat su kad'aine ke tausayawa Zahra domin Ya Sulaiman da Nana ma layin Ummi suke, Zuwa yanzu cikin Zahra ya girma tirtsi-tirtsi dashi, tayi wani irin fari da rama mai yawa, sai k'aton cikin, Adda Zulaihat na yawan zuwa hakama Amira itama irin Jafar ce tana son Zahra da tausaya mata, kamar kullum, yau da sassafe Ummi tazo part d'in Mama inda ta samu Zahra na konce kan 3 str Mama na zaune ta wurin k'afafunta, ta d'aura k'afafun Zahra kan cinyarta tana d'an mammatsa mata dan kumburan da sukayi, ganin Ummi yasata zuba mata ido, ita kuwa Ummi cikin tab'e baki tace. "Ke uwar d'an shege ai sai kin fito kiyi mana sharar tsakiyar gidan, domin Nana cikinta ke ciwo, Zeenat kuwa tayi sammako ta tafi makaranta, kinga Mami kuwa bata nan." da yake tunda Amira ta haihu Mami taje gidanta yanzu wata kusan uku kenan tana can da take CS akawa Amiran, cikin sanyin rayuwa data koma yanayin Zahra ta yunk'ura ta tashi tare da gyara zaman wuyan hijabinta cikin sanyi tace. "Toh Ummi bari inje inyi fitsari sai inzo." cikin fad'a tace. "Bana sun muna furci fitsarinki da baya k'arewa bini-bini kinje yin fitsari, ni kiyi maza ki fito kiyi mana sharar." lips dinta ta taune tare da zubda k'ollah tace. "Toh." Mama kuwa cikin tausayinta tace. "Bari inje inyi mana sharar." cikin tsaurin ido Ummi tace. "A lallai kam kakar d'an dakan kuka, ai aikin ba naki bane itan dai zata zo tayi mana." kai Mama ta jujjuya alamar ba matsala, ita kuwa Zahra fitsarin taje yayi sannan tazo ta fara sharar tsakiyar gidansu da yake cike da intalos mai zane-zane kunsan shareshi da azabar wuya, bata dad'e da farawanba wani irin azabebben k'warnafi ya rufeta ji takeyi cikin k'irjinta kamar wuta keci, sai kuma tari a haka ta rink'a sharar tana d'aga k'afarta da keret, tana zuwa d'ai barandar Hajja Inna amai mai bala'in zafi ya rufeta, aman takeyi baji ba gani, ai cikin rashin mutunci Hajja inna ta fito tare da cewa. "To Wlh maza kizo ki wonke k'azantarki shegiya muguwa ki rasa inda zaki amayar da dafin kwaranafin d'an shige sai a k'ofata." jin hargowar Hajja Inna ne yasa Mama fitowa, Daddy kuma yana sama yana ganin abinda ke faruwa, Mama kuwa tana zuwa ta k'arb'e tsintsiyar ta jefar sannan ta jawota gaban pompo ta rink'a sa mata ruwa tana wonke k'afafunta da aman ya tattab'a, tare da kuskure bakinta, sannan taje ta wonke wurin ita kuwa Zahra sai hawaye ke bin fuskarta zabida zafi da zuciyarta keyi, Daddy ne ya sauk'o zuwa inda suke cikin tausayawa yace. "Goggon Abba daga yau karki sake yin shara kinji ko sai kin samu Lfy." kanta ta gyad'a tare da goge hawayenta, Hajja Inna kuwa sai masifa takeyi. Haka dai abin yayi ta tafiya, Yau ta kasance ranace ta musamman a tarihin Safwan domin shi aka saka a madadin Yusuf d'in, sunje da kyar aka yarda, cikin rashin sa'a kuwa tun a zoggon forko aka koro Nigeria gida, inda wannan abu yasa al'ummar k'asarmu kuka, mosoyan Yusuf begensu garshi ya taso, mu samman cikin jihar Adamawa duk anbi anata yayyage kalandu Safwan da aka lillik'a. Bayan kwana biyu da faruwar lamarin. You Zahra ta tashi da zazzafan nak'uda, abin tun asuban fari, amman har zuwa azahar abu yaci tura, Daddy da kanshi ya turo masu karb'ar haihuwarta daga asibiti domin baya son mgnar haihuwar ta bazu yanzu yan jaridu zasuyi musu caa a kai, Mama kam gaba d'aya ta rud'e domin ga nak'uda gadan-gadan sai yaro ya k'asa sai ya kuma komawa sama kan k'irjinta lokaci d'aya numfashinta sai ya fara fizga, ga jini da yaketa zuba, ganin hakaba Mama ta kira Daddy ta gaya mishi, halin da ake ciki, ba b'ata lokaci ya kira Jafar yace maza yaje ya daukosu ya kawosu asibitin su, haka kuwa akayi. Bayan sun isa ba jimawa aka shiga da ita d'akin tiyata tare da manyan likitoci, cikin sa'a aka samu nasarar ciro yaro na miji fari k'al dashi kama da Zahra sak da sak, cikin k'ank'anin lokaci aka kimtsata ita da yaro cikin ink'antacciyar kulawar manyan likitoci. Kafin zuwa dare labarin haihuwar Zahra ta bazu ko ina cikin d'angi da mak'ota. Affan kuwa tunda yaji lbrin haihuwarta yaketa cuku-cukun yadda zai samu a b'ar Yusuf suje asibitin, shine bai samu wannan damarba saida ya kakanshi sarkin Adamawa yasa baki sannan aka basu daman zuwa inda aka basu awa 3, sannan aka had'asu da gand'u robobi 2 yan rakiya, ba yadda Affan baiba akan a bar Yusuf ya canza kaya amman sunk'i. Da yammacin ran jumma'a suka samu damar zuwa asibitin a motor furzin yayinda motar Affan da fadawanshi ke biye dasu a baya, suna fita kai tsaye d'akin da Zahra take suka nufa, suna zuwa duk sauran suka tsaya sai Affan da Yusuf d'inne suka shiga, a hankali suke tafiya har zuwa bakin k'ofar mashigar inda gadon nata yake, Affan ne a gaba dan haka shi yayi sallama tare da turo k'ofar suka shiga, ita kuwa Zahra tana konce kan gadon a rigingine, tana kuma fuskantar hanyar shigowar, gefenta kad'an kuma jaririn ne a konce an shiryashi cikin wasu fararen kayan sanyi masu taushi da tsananin kyau yanata baccinshi, jin sallamar da akayine ya sata d'ago kanta daga kallon jarin, ta maida ida nunta kan k'ofar, Affan ta fara gani hakan yasa ta gyara zan siririn gyalen daya sub'ale yabar gashin kanta a woje, ta d'ago kai da nufin yi mishi sannu da zama kenan, tayi ido hud'u da fuskar Hamma Yusuf d'insu cikin shigar fursunoni, wani irin bugawa k'irjinta yayi lokaci d'aya hawaye suka cicciko mata idanunta, kanta ta sunkuyar yayinda tuni hawayenta suka fara kwaranya, Affan ne ya zauna kan kujerar dake wurin, cikin jin tausayinsu ya kalli Yusuf tare nuna mishi bakin gadon kusa da yaron a hankali yace mishi. "Ga wurin zama." shiru Yusuf bai kulashiba itama Zahra bata kuma d'ago kanta ta kallesu ba, ganin hakka Affan ya mik'e da juyawa ya fita yana cewa. "Bari inje wani wuri ina zuwa yanzu, kayi maza kasan awa 3 aka bamu." dukansu ba wanda yayi mgna shi dai Yusuf sai ido ya bishi dashi, har saida yaga ya fita ya jawo k'ofar ya rufe, sannan ya juyo kan Zahra wacce take sunkuye da kanta tana zubda k'ollah tare da murza yatsun hannunta, shi kuwa Yusuf idanu ya zuba mata na tsawo 2 minutes sannan ya fara taku a hankali har zuwa gaban gadon, yayinda bugawar zuciyarshi ke tsananta, itama Zahra a gefenta haka abun yake, shi kuwa hannunshi yasa ya d'auko yaron ya ruggumeshi cikin tsananin bugawar zuciya, sannnan ya jawo kujerar da Affan ya tashi a kai yanzu, ya turota kusa da gadon, zama yayi tare da zubawa jaririn ido, shi kuwa jaririn tunda Yusuf ya kai hannunshi jikinshi ya bud'e ida nunshi rakwal dasu sai mutsu-mutsu yakeyi, shi kuwa Yusuf kanshi ya sunkuyar ya sumbaci goshin yaron tare da medashi jikinshi ya ruggumeshi, yana jin tausayin yaron na ratsashi, kanshi ya d'ago ya zuwa Zahra idanu wacce itama su take kallo ganin ya d'ago kanshi ne yasa ta kauda kai, cikin nitsuwa ya gyara zama tare da tsura mata ido murya can k'asan mak'oshi cikin kasala da sanyi ya bud'i baki a hankali yace......! By *GARGUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: [1/16, 1:43 PM Jnywl Yana fita farfajiyar wurin sai yayi gefe, k'ark'ashin wasu tsirrai inda aka jera kujeru na alfarma, zama yayi tare da ajiya Aryan kan cinyarshi cikin kulawa da cikar imani da tausayawa da jin k'aunar yaron na ratsashi ya had'e goshinsu wuri d'aya, idanu ya lumshe tare da d'an d'ago kanshi ya manna lips enshi a goshin Aryan tare da sake mishi wani irin tattausan sumbata, cikin sanyi yace. "Aryan." kai ya d'ago ya zuwa fuskar Yusuf ido sai ya kuma sa hannunshi cikin haljihun gaban rigar Yusuf ya zaro wata sabuwar waya da Affan ya had'a mishi, cikin gwaranci yace. "Abeeh ceffi." wani irin farin ciki ne ya ziyarci ruhin Yusuf har saida ya murmusa tare dasa hannu ya kamo kumatun Aryan din cikin sanyin murya yace. "Au selfie kakeso muyi." shi dai yaro sai dariya yayi tare da sa bakinshi a kumatun Yusuf kamar yadda Jafar da Zahra da Affan suka koya mishi, ganin haka yasa Yusuf yin murmushi tare da amsar wayar ya fara yi musu hotuna, abu da babbar waya ta manyan yara sai ga hotunannan tamkar ka kirasu su amsa. Affan da Jafar kuwa gefe suka koma suka tsaya sunajin tausayin bayin Allah nan, shi kuwa Aryan hango Jafar da Affan ya sashi zamewa daga jikin Abeehnshi da fad'i ya fara tattaki yanayi yana juyowa yana kallon Yusuf daya hard'e hannu a k'irji ya zubawa yaron ido, yana isa wurinsu yaje gaban Affan ya tsaya tare da bud'e hannu alamun a d'agashi hakan yasa Affan sunkuyowa ya d'ashi tare da cillashi sama, dariya sosai ya rink'a kerketawa, ganin haka Yusuf ya matsosu fuska k'unshe da murmushi Jafar kuwa hoto yayi musu dukansu. Dai-dai lokacin kuma aka fara kiran passengers dan shiga jirgi lokacin tashi yayi, jin haka Affan ya ruggumi Yusuf cikin sanyi yace. "Yusuf zamuyi missing enka, ji nake gaba d'aya bana son tafiyar nan, sai dai don itace mafita." Jafar kuwa lip enshi ya taune tare da cewa. "Ni dai banso Hamma Yusuf ya tafiba naso ya zauna muga me Allah zaiyi." cikin sauri Affan yace. "Tafiyarshi itace mafi dacewa, domin burin magautanshi ya hallaka, to kuma idan rana ta fito tafin hannu baya kareta, ci gaban Yusuf shi zai fasa zuk'atan magautanshi. Dole Safwan sai yaga ci gaban Yusuf in sha Allah. Aryan zai gani da ida nunshi sai duniya kab tasan da Yusuf sam bazai durk'usheba, koda ko zan rasa komai nawa in sha Allah Yusuf sai yayi zarra a World polo in sha Allah, sai mutanen da suka k'ishi sun dawo suna nemarshi tamkar yadda yabanya take neman damshi, in sha Allah Hamma Jabeer sai yayi barar Yusuf ya dawo Jahan polo team a lokacin da Yusuf yafi k'arfinsu." shi kuwa Yusuf kanshi ya sunkuyar murya can k'asa yace. "Jafar zan tafi, dole in tafi me zan zauna inyi a Nigeria. Maman Yusuf tayi fushi dani, .Abba na yace baya son sake ganina, mutanen k'asata kowa da Irin kallon da fahimtar yake min, wasu na tsine min wasu na tsinewa Aryan d'ina, duk da basu san dalilinshi ba, wasu na farin ciki da abinda ya faru dani, dole inyi nesa da Nigeria." shiru sukayi baki d'ayansu ganin wani kekkyawan dottijo tamkar balarabe ya tsaya gefensu cikin sanyi yace. "Kaje Yusufa, in sha Allah kana tare da nasara, zakayi dariya wata rana kamar baka tab'a zubda kollaba, duk da kana da sauran kuka to amman ka sani Allah yakan jarabci muminai salihin bayinshi ne domin ganin k'arfin imaninsu, tafi maza jeka, zaka dawo Nigeria a lokacinda duniya duka zatayi al'fahari da kai." gaba d'aya jikinsu sai yayi sanyi shi kuwa Yusuf ido ya zuwa tsohon domin tabbas ya sanshi a mafatkanshi, domin shine tsohon daya kwatanta mishi inda za'a dauko mishi wani mgni yace in an kawo yasha to zai rabu da ciwon mararshi, kuma tunda Affan yaje ya kowo mishi yasha bai kuma jin ciwonba, ganin Yusuf ya tsaya nazari yasa tsohon sa hannunshi kan kafad'un Yusuf, wani irin yarr yaji tsikar jikinshi nayi, sai ya kuma ji k'arfin guiwa ya juyo tare da yiwa su Affan sallama ya juya ya tafi. Su Affan basu bar wurinba saida suka ga jirginsu Yusuf ya tashi. Aryan k'ara mi kuwa tunda tsohonnan ya dafa kanshi yayi ta mishi addu'o'i yana cire hannunshi yaro yayi bacci. Bayan kwana biyu Mama ta kira Aryan take tambayarshi yaushene kam za'a saki Yusuf tunda ya cika shera tun shekaran jiya, nan Aryan ya shaida mata ai an bud'eshi kuma tunda aka bud'eshi babu wanda ya kuma ganinshi, tana katse woyar sai tayi murmushi tare da cewa. "Dan halak kenan ka biyani Yusuf, Allah ya baka sa'a a duk inda kake, dan ni kaina ina son ka bar k'asarnan har sai komai ya lafa, dan shi hijira halal ne." ***************************** Rayuwa ta tafi lokaci ya juya. dama baushe yace watan d'aya watan magana watan biyu kuwa watan zagara gari, tuni mgnar Yusuf tayi tashenta ta kau, sai kuma tashen mgnar fad'uwar da Team Jahan tayi a world polo, itama tayi yayinta. Affan yana yawan zuwa duba Aryan k'arami daga hakane soyayya mai k'arfi ta shiga tsakaninshi da Mami yayar Zahra, Nana kuwa Aryan Babba ya nuna nacinsa amman Daddy yace ko bayan ranshi bai yarda a bawa Aryan auren yarshiba. Ana haka kuma sai ga Sultan da yazowa Mama jajen abinda ya faru da kuma niyar solle Aryan bisa butulcin da yawa Yusuf, ya had'u da Nana nanfa suma suka fara soyewa, mgna har taje ga manya, har an shirya komai na biki. Bada jimawaba akayi binkin Mami da Affan Nana da Sultan, yayinda tuni Zeenat ma ta zama yan mata, har ta tsaida mijin aure, k'awayen Zahra duk sunyi aure, sai Dija da taci gaba da karatu, ita kuwa Zahra babu ma shinshini sai tarin k'alu balen rayuwa. Aryan k'arami ya girma sosai yanzu, ya canza kamanni ya zama tamkar mahaifinshi da ka ganshi kaga mahaifinshi, in da mai son gane waye mahaifinshi ya shirya yaje Girei ya ganshi domin Aryan lake farther ne, komanshi irin na mahaifinshi ne, Yusuf kuwa tuni Argentina suka k'arb'eshi, a team na Ellistiner johor polo team d'insu da yafi tashe da sanuwa, cikin k'ank'anin lokaci nasara mai tarin yawa ta rink'a riskar rayuwar Yusuf yayinda ko wanne teams da dama nak'asashe keta kawo mishi takardar gayyata, so sukuwa Argentina sun kasa sun tsare, ana bashi farashin gayyata sai su ninka mishi, lokaci d'aya ya meda gurbin asarar da yayi nasa k'udinshi a neman shiga gasar world Polo na 2015 inda suka tatikeshi bayan nan kuma iftila'i yayi ta biyoshi. Duniya ta d'auka ta amsa duk gasar da ya shiga sai yayi nasara, yayinda ko wanne team suke harinshi, ya zama abin alfaharin duniyar polo, inda yan Nigeria suke gani k'iri-k'iri d'an k'asarsu yafi k'arfinsu, team jahan kuwa tuni ta mace, ko a nan cikin gida Nigeria ba'a wani sata a sahun manyan teams, sai dai in an bud'e shafin baya ace da shine team da yafi ko wanne, shaharar Yusuf tasa babu wanda zaice ga taka maimain inda yakeda zama, tunda ko wacce k'asa tana damawa dashi, hotunanshi kuwa duniyar yanar gizo-gizo su kad'ai ke kashe zuciyar magautanshi, to k'asarma da kanta bata samu damar ganinshi ba. wannan kenan Raihana kuwa sai yanzu Allah ya bata aihuwa dan har su Mami ma sun rigata haihuwa. Aryan ya girma tuni yayi nisa a karatunshi, kasancewarshi yaro mai kaifin basira da hazak'a yasa tako wanne sashi a first class yake fita, Aryan Babba kuwa dole ganin an aurer da Mami ya hak'ura ya k'arb'i tayin da Kawunshi ya mishi ya auri Rafi'a. Yau Jumma'a kamar ko yaushe ana yin assalatu, Zahra ta tashi Aryan kasan cewar ya saba ba gardama ya tashi wonka ta fara yi mishi da burosh sannan yayi alwala sannan ya fito, mai ta shafa mishi tare da d'auko mishi, farar jallabiya ta zura mishi tare da fesa mishi turarenshi, sannan ta d'auko yar hularshi ta saka mishi, cikin nitsuwa ya juya yayi hanyar fita tana binshi a baya, a bakin k'ofar parlour ya tsaya, ita kuma ta bud'e mishi k'ofa tare da cewa. "Yauwa yi sauri kaga gacan Daddy ma yanzu zai fita zuwa masallacin." Kai ya gyad'a mata tare da cewa. "Toh Ammi kije kema kiyi salla karki manta kiyi min addu'a in samu nasara a gasar qura'an da zamuyi next week." kai ta jinjina mishi tare da cewa. "In sha Allah zakayi nasara, ai nasara a gasa gadon jininka ne in dai ka cika jikinshi to bazakayi gasa ka fad'iba in sha Allah." cikin jin dad'i ya fita tare da cewa toh. Ita kuwa cikin lumshe ido ta koma bedroom d'in Mama tayi shirin sallanta, bayan ta idar tayi azkar, ta mik'e ta shiga kitchen domin shirya mishi breakfast enshi dan yanzu kab gidan shine yaro. Shi kuwa Aryan tare suka fita da Daddy yayinda Abba ke binsu a baya, yana kallon dukkan motsin yaron, da yadda yake abubuwanshi yana tuna mishi k'uruciyar waninshi, bayan an idar da salla nayi matuk'ar mmaki ganin nitsuwa irinta Aryan tamkar babban mutun azkar yakeyi cikin zazzak'ar muryarshi irin ta mahaifinshi, sai kusan k'arfe bakwai su Abba da Daddy suke tafiya gida yayinda shima Aryan yake biye dasu a baya. A parlour Mama ya samesu gaban Mama yaje tare da zama gefenta cikin nitsuwa yace. "Maman Yusuf ina kwana." cikin jin dad'i da tsananin k'aunar yaron tace. "Lfya lau Aryan, maza matso ka karya ko." to yace tare da zama ya tonk'oshe k'afafunshi yana fuskantarta, yayinda ita kuwa take had'a mishi tea, tana gama had'a mishi ya karb'a tare da yin bisimillah ya fara sha tare da cin soyayyan doyan, cikin nitsuwa Zahra ta fito da jakarshi da takalminshi da uniform nashi a hannu gefenshi ta zauna cikin kula ta jawo k'arfarshi dake kama data mahaifinsh hatta faratunshi, safa ta fara samishi tare da cewa. "Maza kayi sauri Babana kada a tareka letting kasan bana son a zane min kai." kai ya gyad'a mata alamar to, ita kuwa ci gaba tayi da kanshi yayinda Mama ta zuba musu ido tana mai jin tausayinsu, saida ya gama karyawa sannan ta kimtsashi cikin uniform ensu mai blue and white collar, kasan cewar akwai irin d'an sanyin forkon damuna yasa ta samishi suwaita a sama, lunch box nashi ta mik'a mishi tare da cewa. "Muje in kaika makaranta." fuska ya d'an kwabe cikin yin rau-rau da ido murya can k'asa yace. "Ammi sai yaushe Uncle Jafar zai dawone?." Kai ta kawar dan tasan abinda zaice kowa babanshi ke kanshi shi kuma tunda uncle Jafar ya tafi bautan k'asa ita ke kanshi sai wasu lokutan Daddy ke kanshi, muryashice ta katse mishi tunani. cikin raunin murya da kuka yace. "Maman Yusuf ai jiya na gaya miki abinda Salim Adam ya fad'a min ko?." cikin jin tausayi Mama ta gyad'a kanta alamar eh. shi kuwa hawayenshi ya share tare da cewa. "Toh ki gayawa Ammi na mana." jin haka yasa Zahra sunkuyowa dai-dai tsawonshi cikin sanyi tace. "Me Salim d'in yace maka?." kaishi ya d'ago ya zuba mata ido cikin rawan murya yace. "Cemin yayi wai bani da baba ni d'an shege ne wai shiyasa kowa Babanshi ke kanshi school wai ni kuwa sai uncle na da kakana sai kuma ke, Ammi waye babana tunda kince inada Baba nima." zuwa yanzu hawayenta sun zubo cikin k'arfin hali tace. "Muje zan gayawa Atynku ta mishi fad'a." jin haka ya d'an share hawayenshi kana suka fita. A bakin titin k'ofar gidansu ta tsaya, tare da gyara nik'abin fuskarta, wani keke napep da ta tsaida ne ya tsaya gabansu cikin sanyi tace. "Makarantar Aslaimin." kai mai keken ya juya tare da cewa. "50 ne." wata matar mak'o tansu dake cikin napep d'in da alamar gwari zataje sarowa dan sana'arta ce, to sai an wuce Makarantarsu Aryan d'in za'aje wurin sarin nasu, cikin gyatsine matar tace. "Ni bazan zauna da najasaba a kusa dani." cikin mmki mai napep d'in ya juyo ya kalleta tare da cewa. "Najasa kuma kamar yaya." cikin tijara tace. "Yoh d'an shege nefa data samo cikinshi a karuwanci." tsaki mai napep d'in yaja tare da cewa. "Toh ki fita mana, mutane sai iya sawa k'addarar wani ido da son yi musu dariya da tijara, kalleki in an ganki kamar mutuniyar kirki amman shine kike tona asirin wata, shin yanzu ke kinsan k'addarar da kan iya riskarki ne?." cikin tashanci tace. "Tsaya ni karka min mugun fata, Allah ya yayemin yayana su zama karuwai mazinata." ai a zafafe mai napep d'in ya rink'a masifa tare da cewa ta fice mishi a keke, dole ta fita tana masifa wai ya mata rashin adalci wai ai ita ya fara d'aukowa, ita kuwa Zahra tuni hawaye ya jik'a nik'abinta, shima Aryan hawayen yake zubda cikin jin tausayinsu mai nefen yasa hannu ya kamo hannu Aryan tare da cewa, "Zo aboki na karkayi kuka." sai ya kuma kalli Zahra cikin sanyi yace. "Toh kema kina kuka shi kuma yaro ya zaiyi, shiga muje dan Allah karkisa yayi letti a dakeshi a banza." Cikin sanyi ta shiga, Suna tafe yana jan Aryan da hira har yaro ya sake, nan yake cewa Zahra karta damu zai rink'a zuwa kullum ya kaishi. Koda suka shiga cikin makarantar, albarkacin ganin idon uwa ba'a zaneshi ba, sai Zahra ta nemi Antynsu Aryan tai mai mgnar dan Allah a yiwa Salim Adam fad'a amman bud'an bakinta sai cewa tayi. "Toh k'arya yayine naga dai d'an shegen ne ko?." ko kunsan waye Antynsu Aryan Amira ce yar malamin makarantar allonsu Zahra wanda suke yawan fad'a da Zahra lokacin suna yarinta, kuma Salim Adam d'anta ne. jin abinda tace yasa, Zahra juyawa ta fita tana zubda kollah. Haka dai Aryan yake fuskantar k'alubale yayinda Zahra kuwa take yawan shiga tashin hankali. Ya Sulaiman kuwa yana ta faman nacin son Sakina A, S butu, yayinda ita kuwa tayi burus dashi domin a cewarta Yusuf d'inta take jira. Safwan kuwa har yanzu baiyi aureba, ace warshi bai samu kalar matar da yake soba. Yauwa asabar tun da sanyin safiya Raihana ta kira Maman Yusuf ta shaida mata ta haihu, hakan yasa Mama tace Zahra ta shirya gobe taje ta dubo yaro, haka kuwa akayi. Washe gari da misalin 10:00 Am, Zahra ta shirya ita da Aryan cikin shiga ta alfarma. Atampa mai kyau da tsada riga da zani domin yanzu Zahra ta dena shigen k'ananan kaya, bayan ta gama shiryawa cikin atampar sai ta kuma d'auko wata lappaya mai azabebben kyau, yane jikinta tayi tare da jawo fuskarshi k'ad'an ta d'an rufe fuskantar, kyau iya kyau dai tayishi domin kusan yanzune Zahra take kan ganiyar k'uruciyarta a yanzune zata amsa sunan budurwa mai cikar zati da halitta, duk da yanayin k'uncin rayuwa da take ciki bai hana wasu sashi na jikinta hab'aka ba, babu mai ganinta ace mishi ita ta haifi Aryan ya yarda, domin ta murje tayi cib-cib shekarunta da surarta suna tafiya reras. Juyowa tayi ta kalli Aryan dake rik'e da wayarta yanata karatun qura'an, muryarshi sak ta mahaifinshi, gefenshi ta zauna tasa kafad'arta ta d'an tab'ashi tare da yi mishi alamar ta gama, jin haka ya sa da yaje k'arshen surar yayi addu'a tare da cewa. "Ammi nayi bitar hadda nane, shine na sake dubawa, kuma Alhamdulillah ban b'ataba." cikin lumshe ido ta kamo hannunshi tare da cewa. "In sha Allah ai bazaka b'ataba." kai ya jinjina tare da cewa. "Yauwa Ammi kina min addu'ar Allah yasa inzo na d'aya ko?." kanshi ta shafa tare da cewa. "Sosai ma kuwa, kuma insha Allah zakazo na d'aya domin jininka jinin nasarane, mahaifinka bai tab'a shiga gasa ya fad'i ba sai dai in bai samu damar shigaba." murmushi yayi tare da cewa. "Yauwa Ammi, jiya nayi mafarkin mahaifina yana cemin wai ya k'usa zuwa garemu." ido ta lumshe tayi kamar bata jishiba domin tasan yanzu zai tsareta da da tarin tambayoyi, suna fitowa tsakar gida suka samu su Mama, sallama tayi musu sannan ta tafi. Bayan ta isa gidan Raihana tun a harabar gidan taga alamun akwai bak'i hakan yasa ta k'ara gyara rufuwarta tare da rik'e hannun Aryan da kyau, a hankali take tafiya kanta a sunkuye har zuwa cikin gida, a bakin parlour ta d'an tsaya tare da yin sallama, yayinda cikin parlour yake cike da Affan da Mami da suka had'u da Safwan gidan, sai kuma Rafi'a da Aryan babba, sai mai gida Faisal. cikin sanyi ta shiga bayan sun amsa sallamarta, tana shiga gefen Raihana ta zauna, yayinda Aryan kuwa tuni ya nufi wurin Affan, shima Affan tuni ya bud'e mishi hannu da gudu ya k'arisa gareshi tare da d'ale jikinshi, ita kuwa Zahra cikin sanyin murya tayi musu gaisuwar yan kasuwa, bi ma'ana tayi musu gaisuwar jam'i shima murya can k'asa tace. "Ina kwananku." Affan ne yaketa hararan Safwan ganin yadda yake kallonta tamkar zai had'iyeta shi kuwa Safwan, wani irin dad'i da shauk'i yakeji domin yau dai yaga kalar matar da yakeso, gaba d'aya ya meda hankalinshi kanta, cikin ganin yanayin da ya shiga Faisal ya d'an harareshi tare da cewa. "Kai malam gyara rik'on da kayiwa yaron nan karka yarmin da yaro dan nasan baka san zafin haihuwaba." mirmushi sukayi dan yadda Faisal yayi maganar bil hakk'i da gskya, Mami kuwa wani irin dad'i takeji, Allah Allah takeyi inama zarginta ya tabbata Safwan yace yana son Zahra ko ba komai in tayi aure wasu abuban zasu ragun mata. Aryan babba kuwa shi sai mik'ewa yayi tare da kamo hannun Aryan k'arami cikin nuna isa da sabo da yaron yace. "Aryan zo muje wojeko." hannu Aryan ya mik'o mishi tare fara zamowa daga jikin Affan. Ganin haka Affan ya d'an sunkuyo tare da tsuke fuska yacewa Aryan k'arami. "Bazaka jeba." aiko sai ya koma ya zauna tare da kallon Aryan Babba cikin tarbiya yace. "Sorry Daddy karkayi fushi, Uncle Affan ya hana." cikin tsananin mololon bak'in ciki Aryan ya fice. shi kuwa Affan kanshi ya sunkuyar tare da kallon Aryan cikin rad'a-rad'a yace. "Waya saka kake kiranshi Daddy?." cikin sanyi shima yayi mgna rad'a-rad'a fahimtar da yayi Affan baya son wasu suji mgnar bakinshi ya d'an kawo kusa da kunnen Affan murya can k'asa yace. "Shine yake cemin in rink'a kiranshi Daddy, wai shi Daddy nane." jin mgnarsu da yaron bazata yiwu a wurinba ya sashi kamo hannunshi ya mik'e dashi tare da mik'owa Mami hannu alamar ta bashi Asina yarsu kenan yar wata uku, mik'o mishi yar tayi tare da cewa ina zuwa, kai ya d'an jinjina tare da cewa. "Mgnar sirri zanyi nida yarana." har yaje bak'in k'ofa sai ya kuma juyo ya kalli Safwan dake kallon Zahra tamkar zai had'iyeta, ita kuwa sai kanta ta sunkuyar tare dayin wasa da 'yan yatsunta, cikin harara yace. "Wai kai Safwan yaushenene zaka tafi, kafa rigamu zuwa nan dukanmu, ka zauna sai yawan kallo kamar tsohon maye, mitsss." yaja dogon tsaki sannan ya fice dan ganin Safwan bai bi ta kanshi ba, yana fita Mami da Rafi'a suka mik'e sukayi cikin bedroom don lokacin salla yayi. Ita kuwa Zahra cikin sanyi ta d'an d'ago ta kalli Raihana tare da cewa. "Aunty Raiha ina Babyn?." cikin kula da tsananin tausayin yadda rayuwar Zahra ta juya komanta ya zama sanyi-sanyi kamar ba itace Zahra mai rakad'i da surutu da mazarin nanba, cikin kulata tace. "Toh baki d'ago kankiba ya za'ayi kiga inda yake." murmushi tayi tare da d'ago kanta, ganin haka Safwan ya mik'e tare da matsowa inda take a gabanta ya d'an rusuna tare da mik'a mata yaron, hannu tasa ta k'arbeshi, ba tare da ta kalli Safwan d'inba, shi kuwa Safwan cikin wani irin salo murya can k'asa yace. "Gimbiya kike d'an d'aga kankima mana, ki taimaki rayuwar bawanki Safwan yaga kwayar idaunki ko zan samu cikekkiyar nitsuwa." yaron ta k'ara ruggumewa dan kalaman Safwan sun buga mata zuciya, Raihana kuwa tuni tabi bayansu Mami. shi kuwa Safwan ganin haka ya koma gefen Zahra inda Raihana ta tashi, zama yayi tare da kallon Faisal cikin taushin murya yace. "To ni dai Alhamdulillah Faisal yau dai nayi farin gani a gidanka, na samu matar aure." cikin jin dad'i Faisal yace. "Alhamdulillah dama zamanka haka ba aure ya ishemu". a tak'aice dai anan a wannan ranar Safwan ya isar da sak'on zuciyarshi ga Zahra yayinda Faisal Mami Raihana sukaji dad'in haka, Affan kuwa tamkar yaje ya shak'e Safwan yakeji, domin yasan su Mami basu san waye Safwan ba tunda shi k'iyayyar daya nunawa Yusuf a wayance take kowa zai d'auka kawai yanayin sana'arsace. Da forko Zahra tak'i amince mishi, to amman daga baya dole ta amince mishi sabida yadda Aunty tayi ta zaginta, harda cewa. da tayi sa'a ma ta samu wanda ke sonta kuma saurayi, tai mata misali da itafa yanzu matsayin bazawara take, gashi an gaya mishi abinda ya faru da ita da cewar Aryan d'antane, toh shi Safwan sai da aka gaya mishi ya gane Zahra, ya kuma amince zai aureta a hakanta, domin shi randa ya ganta a gidan Faisal yayi zaton Aryan k'aninta ne. Toh a haka dai sabo ya shiga tsaka ninsu shi kam Safwan sosai yake sonta, tuni ya kai mgnar ga iyayenshi har anje anyi tambaya an gama mgnar komai, har lefe an kai, so sai yayi tunanin ya gayawa mahaifiyarshi gskiyar lamari akan Zahra domin kar tajiyo jita-jita, ai kuwa Hajia Yabi tana jin wannan tabo na zara tayi tsalle ta dire tace wannan auren sai dai bayan ranta, nanfa aka fara tattaburza Safwan kamar zaiyi hauka, gashi Allah ya jarabceshi da son Zahra tamkar ranshi. haka dai mgna ta zama ciniki gaba baya tsada. Affan kuwa da yaji wannan lbrin gaba d'aya hankalinshi ya tashi, cikin kwanakin ya rink'a azalzalar Yusuf da batun ya dawo gida ba lafiya, domin shi dai Affan burinshi Yusuf ya auri Zahra. Yauma kamar kullum Safwan ne zaune gaban Hajia Yabi cikin sanyi ya kalleta tare da cewa. "Dan Allah Mommy ki taimaki rayuwata wlh ina son Zahra itace kalar matar da nakeso." Tsaki taja tare da cewa. "Wallahi Safwan ka bar min zancen wannan yar iskar mai d'an shege, wlh na gaya maka in kaga ka aureta sai dai bayan raina." murya a raunane yace. "Mommy wlh Zahra ba k'aruwa bace, k'addararta ce tazo mata a haka, dan Allah ki dena ce mata karuwa." harara ta watsa mishi tare da mik'ewa ta fice ta bar mishi wurin. Haka yayi ta zama a wurin har saida yaga dere ya fara nisa sannan ya mik'e ya nufi part nashi. Bayan ya gama shirin baccinshi ne, ya konta tare da Jawa woyarshi ya kira Zahra. Ita kuwa Zahra tana konce yayinda Aryan ke kan k'irjinta, inda ya kasance nanne makoncinshi haka suka saba koya zatayi sai ya d'aura kanshi a k'irjinta yake bacci itama kuma bata iya bacci sai in har ta jawoshi jikinta, jin woyarta na ringing ne yasata d'agawa da sauri dan kar sautin ya tada Aryan d'in, ido ta lunshe jin muryar Safwan tamkar zai kuka yake cewa. "Zahra na kasa bacci." cikin sanyi tace. "Meyasa?." murya can k'asa yace. "Cikar burina nake tunanin ta yadda zai samu gareni." murya a sanyaye tace. "Komai nufine na Allah kuma komai yanada lokacinshi, matar mutun k'abarinshi, please ka kontar da hankalinka dukkan tsanani yana tare da sauk'i." gyara konciyarshi yayi yana jin sautin muryarta na ratsa mishi jiki da zuciya. A haka bacci ya sacesu baki d'ayansu. Can cikin duniyar bacci Safwan ya shiga duniyar mafarki. inda ya ganshi a farfajiyar wani gida ya fuskanci gabas yayinda gidan yake bayanshi, yana tafiya hannunshi rik'e da wata yar kekkyawar fulawa irin ta masoya, wani irin sauri ya k'ara harda d'an gudu-gudu sabida hango Zahra da yayi cikin shigar k'ananun kaya, cinyoyinta duk a woje, gaba d'aya burinshi ya isa gareta, dan haka ya k'ara saurinshi, yazo gab da ita kenan, sai yaga Yusuf ya iso gareta tamkar gilmawar walk'iya, yana zuwa ya ware mata hannu ba musu itama sai ta d'ago hannunts tare da ruggumeshi. wani irin bak'in cikine ya rufe Safwan haka ya sashi, meda hannunshi baya saida ya d'an wucesu ya cilla fulawar tare da kwabe fuska tamkar zaiyi kuka. yana cilla fulawar ta gefenshi sai ga Dija ta cab'e fulawar cikin sauri tabi bayanshi, tare dasa fulawar ta d'an bugi kafad'arshi, jin an tab'ashi ya sashi juyowa, ganin zuk'ek'iyar mace a gabanshi tana mik'a mishi fulawar fuskarta d'auke da murmushi, baisan lokacin da yayi wani irin mumurmushi tare da sauk'e numfashi, dai-dai nan ya farka tare da tsananin fargaba da tsinkewar zuciya a fili yace. "Toh kuma me wannan mafarkin yake nufi, wannan mai jajayen kunnuwan me yake so danine kuma nifa ina tsoron mafarki a kan Yusuf, dan mafi akasari yakan zama gskya?." sai ya kuma koma konce tare da lumshe ido, yana sak'a da worwora. Washe gari da safe. Cikin masarauta Affan ne durgushe gaban, M Jabeer, suna tattaunawa abinda ya shafi masarautarsu jin wayarshi na suwane ya d'aga tare da mik'ewa ya bar wurin, cikin mmki M Jabeer ya bishi da ido domin yasan ko wacce iriyar wayace Affan kan yishi a gabanshi, shi kuwa Affan ganin Yusuf ne ya sashi barin wurin. Kai tsaye cikin motarshi ya shiga, saida ya gyara zamanshi sannan yace. "Kai ba doguwar gaisuwa nake soba, yaushe zaka dawo? na dai gaya maka Mama bata da lafiya ko." cikin sanyi Yusuf yayi gyaran murya tare da cewa. "Nanda kwana uku za'a buga world polo, kuma team Ellistiner bazata sakeni ba, dole sai an buga gasar, so ana gamawa zan taho." cikin jin dad'i Affan ya sauk'e numfashi tare da cewa. "Masha Allah, toh Allah ya bada sa'a." "Amin Amin." Yusuf yace tare da katse kiran, dan ganin kiran shugaban qungiyarsu ta shiga wayarshi. A Girei kuwa ana kiran sallan azahar Aryan yayi alwala tare da bin bayan Jafar da ya dawo wata d'aya daya gabata, suna zuwa harabar masallacin, Aryan ya d'auki butocin ya fara ciccikasu da ruwa yana ajiyewa gefen da ake al'walan, yakai buta ta uku wanda tuni har wasu sun k'arba suna Al'walan ya d'auki buta ta hud'u ya koma jikin pompon ya sunkuyo da nufin bud'e bakin pompon sai ya kuma mik'ewa da saurin, jin wani irin azaba ya ratsashi, yana dagowa dottijon ya kuma zuba mishi carbin hannunshi, cikin fad'a yace. "Matsa daga nan shege d'an mazinata, zaka zo kana mana wasa da ruwan al'walanmu mai tsarki." shi kam Aryan gaba d'aya jikinshi rawa yakeyi tuni ida nunshi sun cicciko da hawaye, kuka mai k'arfi ya danne mishi harce, jin ya sake tsula mishi carbin ne ya sashi sakin wani irin gigitaccen k'ara, wanda saida Zahra dake cikin gida ta jishi, Yusuf kuwa dake can k'asar Argentina a mafarki Allah ya nuna mishi dukkan abinda ke faruwa da Aryan, zuba mishi carbin da aka kuma yine yasa Yusuf farkawa tare da cewa. "Aryan ka gudu kar ya illatamin kai." shi kuwa Aryan ya kasa matsawa gaban wannan tsoho sai karkarwa da jikinshi keyi, tuni wuyanshi yayi jazir, Jafar kuwa jin ihun Aryan ne ya sashi fitowa da gudu yazo ya d'agoshi tare da ruggumeshi cikin k'unci yace. "Haba dai Bappa jangirde me wannan yaron ya maka da zakayi ta zaneshi da carbi." kun tuna bappa jangirde malamin allon makarantarsu Zahra tun tana k'arama kunsan dama baya yin Zahra, cikin rashin tausayi ya kalli Aryan daketa kuka yacewa Jafar. "Wallahi da inada damar hana yaron nan zuwa, masallacin nan wallali dana hanashi zuwa, haka kawai sai kuyi ta kawo mana najasa a cikin matsallaci." cikin tsananin takaici Jafar ya sauk'e Aryan tare da tsugonowa dai-dai tsawonshi tafin hannunshi yasa yana share mishi hawayen daketa zuba, cikin taushin lafazi yace. "Kada kayi kuka Aryan, kaifa ba rago bane, kai jinin jarumine kuma tsarkakkeke mahaifinka ba d'an iska bane, kuma kai ba najasa bane, duk mai ce maka najasa yaje ya binciki gidanshi, kayi murmushi kaji ko yarona, haka mahaifinka yake duk tsananin wuyar da yake ciki yakanyi murmushin jarumta a fuskarshi." wani irin murmushi Aryan yayi still hawaye na bin fuskarshi, shima Jafar murmushi yayi tare da cewa. "ehye-ehye like father like son." sai ya kuma kamo hannunshi yace. "Muje muyi salla mu bazamuyi fad'a a masallaci ba." har sunje bakin mashigar masallacin Aryan d'in ya juyo tare da cewa. "Bappa njangirde na yafe maka zalina da kaci." shi kuwa Bappa njangirde a take kunya ta rufeshi, sai tausayin yaron ya kamashi, tabbas yasan bai kyautaba. Bayan an idar da salla sun koma gida suna shiga parlour Mama kiran Yusuf na shiga wayar Jafar. Shi kuwa Aryan da gudu ya isa inda Zahra ke zaune cikin sanyi da alamun rauni ya fara kici-kicin kwab'e rigarshi tare da cewa. "Ammi kalli bayana, Bappa Njangirde ya dakeni, yace wai ni najasace wai mahaifina d'an iska ne." jawoshi tayi tare da d'aga rigarshi, shi kuwa Jafar amsa kiran yayi tare da matsowa kusa dasu ta yadda Yusuf zaiji me suke fad'i, itako Zahra tuni hawaye sun cika mata ido cikin muryar kuka tare da rauni tace. "Allah zai saka maka, kuma mahaifinka ba d'an iska bane, kai kuma ba najasa bane." sai ta kuma saki kuka mai rauni tare da cewa. "Kowa sai ya rink'a jifarshi da kalmar d'an iska, al'halin babu tsohon da zaice ya b'ata mishi yarshi, ina dai ni yayiwa kuma ni na sani ba d'an iska bane Daddy na ma ya shaida shi ba d'an iska bane, ina dalili dan k'addara ta fad'a kanmu zasuyi ta zaginshi, gashi sun sashi ya shiga uwa duniya ya barmu cikin k'uncin rayuwa, yayinda bamu san shima wacce iriyar k'una yake jiba." cikin sanyi Aryan d'in yasa tafin hannunshi yana share mata hawaye tare da cewa. "Ammi yau in mahaifina yazo min a mafarki zan ce mishi yazo ya d'aukemu mu tafi mu bar gidannan ko?." d'agoshi tayi gaba d'aya ta ruggumeshi tare da cewa. Y...! By *GARKUWAR FULANI* [2/20, 9:18 PM] El~hajj: Jttwl "Ya jiki?". kai ta k'ara sunkuyarwa tare da rumtse idanunta, nan hawayenta suka samu damar zubowa baki d'aya, shiru tayi kamar bata jishiba shi kuwa ido ya kauda a kanta tare da meda kallonshi kan yaron, wani irin tausayin jaririn yaji yana ratsa zuciyarshi dako wanne sashi na jiki da ruhinshi, cikin ranshi yaketa kitsima an cutar da bawan Allah a samar dashi ta hanyar da bata daceba, ko me zai zama a duniya a nan gaba, sai an tono tabon cewa shi d'an she gene, hawayen da suka cika mishi idon ne suka tsiyayo sanadin lumshe idon da yayi, sanadiyar d'igowar hawayenshi, dai-dai tsakiyar goshin jaririn, haka yasa yaron ya k'ara bud'e idanunshi ras, tare da yin mutsu-mutsu yana kuma wawurar hannunshi yana cusawa a baki alamar yunwa yakeji, yana buk'atar abincin shi. Ita kam Zahra sai wasa da yatsunta takeyo so take ta tsaida hawayenta amman abin ya faskara, haka suna zaune a haka tsawon 15 minutes sannan ya sake d'an d'agowa ya kalleta tare da kanshi idanunshi, sannan yaja wani nannauyan ajiyan zuciya, ya kuma fesar da numfashi a hankali murya can k'asa tamkar mai yin rad'a yace. "Ke kad'ai ne aka bari a nan babu mai kula da ke da yaron ki?." kai ta d'ago a hankali tare da bud'e idanunta, ta kalleshi ta gefen ido, a hankali cikin yanayin mgnar wad'anda akawa CS ta bud'i baki da kyar murya na rawa tace. "Ni da Mama da Tatti ce." kanshi ya jinjina alamar gamsuwa sai ya kuma d'an d'ago ida nunshi tare da d'an zuba mata su yace. "Toh ina suka tafi suka barku ku kad'ai?." yatsa ta d'ago ta nuna mishi window a nan ya hango Tatti a woje tana zaune kan darduba, dawo da dubanshi yayi zuwa gareta jin tana cewa. "Doctor ne yace su fita su barni inyi bacci, Mama kuma taje gida ne Zata dawo." sunkuyar da kanshi yayi kamar bai jitaba, gaba d'aya ya meda hankalinshi kan jaririn daketa shan yatsun hanunshi. Hakan yasa shiru ya ratsa tsakaninsu kowa da abinda ke ranshi, suna cikin haka Affan ya shigo, gaban Yusuf yaje tare da mik'a mishi ledar hanunshi, amsa yayi tare da d'ago kanshi ya kalleshi da alamun tambaya, gane hakan yasa Affan gyad'a mishi kai tare da cewa, Dabino ne da zam-zam, yau har kwana uku da haihuwa kaga ya dace ayi mishi hud'uba." cikin gamsuwa Yusuf ya jinjina kanshi tare da mud'e ledar. Dabino guda uku ya d'auka tare da fasasu ya cire gwallayen ciki, sannan ya sasu a baki tare da tattau nesu, saida yaji yawun bakinshi ya tsastsafo ya had'e da zak'in dabinon sannan ya d'ago yaron tare da tallab'e kanshi shi kuma ya d'an sunkuyo ya had'e bakinshi da na yaron wuri d'aya, a hankali ya bed'e bakinshi kad'an tare da tarfawa yaron ruwan dabinon, ai kuwa yaro yana jin d'and'anon dabino sai ya zaro d'an harshenshi yanata lasar ruwan dabinon da aka bashi, haka Yusuf yayi tayi mishi saida ya bashi ruwan dabino bakwai, koda ya bari sai yaro ya rink'a turo harshe yana laso lips nashi, Affan ne yayi dari cikin son yaron yace. "Kalli abinda yake, wai shima yasan zak'i ko." karo na forko da Yusuf ya d'anyi guntun murmushi tun bayan shigarshi furzin, ita kuwa Zahra ido kawai ta zuba musu still har yanzu hawayenta sunk'i tsayuwa, shi kuwa Yusuf robar zam-zam d'in ya bud'e tare da kurb'ar ruwan zam-zam d'in a bakinshi sannan ya sunkuyo ya had'e bakinshi da na jaririn ya rink'a d'isa mishi ruwan kad'an-kad'an saida ya bashi dai-dai misalin cikin shi sannan ya d'agoshi tare da azashi a kafad'arshi, sannan yasa tafin hannunshi yana shafa bayan yaron har saida yaji yayi yar gyatsa irin tasu ta jaririrai sannan ya sauk'oshi ya kontar dashi bisa cinyarshi, dariya sosai Affan yayi ganin yanata lumshe ido alamun ya k'oshi zaiyi bacci kenan , sun kuyowa yayi ya sumbaci goshinshi tare da cewa. "Masha Allah, Allah ya raka bisa imani." Amin Amin Yusuf ya fad'i a hankali, sannnan ya sake d'agoshi yasa bakinshi cikin kunnenshi na dama yayi mishi hud'uba kamar yadda addinin musulunci ya tana dar. bayan ya gama yi mishi duk abinda ya dace ne, sai ya mik'e rik'e da yaron yazo gaban gadon tare da mik'a matashi, ganin yaki kontar dashi yasa dole ta d'ago kanta tana kallonshi da alamun tambaya, kai ya jinjina mata alamar ta karb'eshi ganin haka yasa ta d'ago hannunta mik'o mishi alamun ya batan, a hankali ya k'ara matsota sosai har kamar zasu had'u sai d'ai yaron dake tsakiyarsu ya tsare tsakaninsu, kan cinyarta ya kontar da yaron murya can k'asan mak'oshi ya fara mgn. "Sunanshi *Aryan* nayiwa *Aryan d'ina tokwara*." sai ya kuma d'an k'ara sunkuyowa kansu yana gyara Aryan konciyarshi a cinyarta sannan yaci gaba da cewa. "Ga Aryan nan, amanace Allah ya baki a matsayinki na mahaifiyarshi, kula dashi da lamuran rayuwarshi, dole ki zama mai hak'uri domin bashi kulawar data dace, kada ki bari kyara ko hantarar da mutanen kan iya mishi yasa ki gaza nuna mishi so ko kulawa a matsayinki na mahaifiyarshi domin amanace Allah ya baki kuma amana abin tamb'aya ne, ki kula da tarbiyarshi." Zahra kam babu mgna sai hawaye, Affan kuwa tausayinsu ne fal zuciyarshi. Ita kuwa Zahra kai take gyad'a mishi alamar gamsuwa da d'aukar nasiharshi. Yana sunkuye a kansu ita da Aryan k'aramin , ya mik'owa Affan hannu wani d'an abu Affan ya d'aura mishi cikin tafin hannunshi, shi kuwa duk yana sunkuye a kanta idanunshi na kan Aryan k'arami, hannunshi ya mik'o tare da mik'a mata abinda Affan ya bashin nan, ita kuwa Zahra bata ganiba domin hawaye daketa kwaranya a ida nunta har saida ya kuma rok'ofowa sosai har tana jin sautin numashinshi, jin haka yasa ta d'an d'ago kanta, ganin ya mik'o mata abu yasa cikin rawan jiki ta mik'a mishi hannunta, ATM nashi ya ajiye mata tsakiyar tafin hannunshi tare da d'an matsawa gefe, yayinda ya dawo gefen kunnenta cikin sanyin murya yace. "2212, sune ma bud'an sirrin, ki kula da rayuwar Aryan ki bashi dukkan abinda ko wanne d'a mai gata ke samu." idonta ta d'an d'ago ta kalleshi sai ta kuma yi maza ta meda kanta yayinda kuka ya kubce mata. Da sauri Yusuf ya mik'e tare da juyawa ya fita, Affan kuwa cikin sanyin murya yace. "Kiyi hak'uri Zahra ki dena kuka kinga baki da lfy." kai ta jinjina mishi alamar to. sannan shima ya juya ya fita. Suna fita Tatti na shigowa samunta cikin yanayin kukane, yasata tayi maza ta matso gareta. "Zahra Lfy kuwa, meke miki ciwo? d'inkin ne yake miki ciwo ko wani wuri na jikinki?." kanta ta kontar jikin Tatti cikin wani irin rauni da tausayi tace. "Hamma Yusuf." cikin kad'uwa Tatti tace. "Me ya sameshi?." murya na rawa tace. "Yazo yanzu suka tafi shida Ya Affan, Tatti Hamma Yusuf yana bani tausayi, sai kinga yadda ya rame, ya zama kamar bashi ba." ruggumeta Tatti tayi cikin zubda hawaye tace. "Wata rana sai lbri, insha Allah wata rana zaiyi farin ciki kuma Allah zai saka mishi kan k'azafin da Aryan yayi mishi, har abadan hak'ar Aryan bazata cimma ruwaba." suna cikin haka Mama ta shigo tare da Daddy, ganinsu duk cikin damuwa yasa Daddy tamyar ko jikinne gashi har ana shirin sallmarta, cikin nitsuwa Tatti tayi musu bayani, ita kuwa Mama tunda aka kira suna Yusuf ta shege bathroom, tana shiga ta had'a kanta da jikin gini ta fara wani irin sassanyan kuka tanayi tana mgna. "Ya Allah ka gani ka fini sanin halin da wannan bawa naka Yusufa yake ciki. Ya Allah ka jibanci lamuranshi, ya Allah ka tak'aita mishi munanan k'addarorinshi ka bashi ikon cinyesu, kayi mishi al'abarka a cikin dukkan lamuranshi." haka tai ta mishi addu'a tana kuka. Bayan an dudduba lfyan Zahra an kwance d'inkin aka sallamesu, yaro kuma dama lfyarshi lau. Bayan sun koma gida kai tsaye d'akin Mama aka wuce da Zahra sabida ita Aunty Amarya tace bata son ganin Zahra da d'an shege a hannunta, suna dawowa Mama ta shiga kitchen tayi mata girkin abinda likitoci suka bata damar taci, Tatti kuwa tayiwa Aryan wonka ta kintsashi cikin wasu tattausan kaya kalar ja da fari, wadanda duk cikin sayayyar Jafar ne, ganin yanata wawure-wawuren hannu alamun yunwa yakeji yasa, Tatti mik'o mata shi tare da cewa. "Bashi ya tsotsa." hannu tasa ta k'arbi yaron tare da rumtse idanunta, dai-dai da lokacin kuma Ummi ta shigo bakinta d'auke da salati take cewa. "Oho ya Allah ka tsaremu da fitsarar wannan zamanin yanzu ke Zahra har kinada tsaurin idon da zaki bashi nono yasha?." Mama dake shigowa ta bayanta ne ta tsuke fuska tare da cewa. "Toh a barshi yunwa ta kasheshi ne?." cikin rashin d'a'a tace. "Yoh in yunwar ta karshi ma ai mun huta da zaman k'azanta a zuriyarmu, kuma in so kuke ya rayu ai sai ku nemo d'an iskan ubanshi daya bada cikin yazo ya nemo mishi madarar sha." Tatti kam ido ta zubawa Ummi cikin tsananin mamaki tama kasa cewa komai, ita kuwa Zahra rumtse idonta tayi yayinda hawayenta ke tsiyaya har kan kumatun yaron, yayinda can cikin zuciyarta kuwa take tuno nasihar Hamma Yusuf d'in tana jin sautin muryarshi kamar yanzu yake mata mgnar. "Shi baida laifin komai, kuma shi amanace Allah ya baki, ina rok'onki da girman Allah kada laifin mahaifinshi ya shafeshi, dan Allah ki shayar dashi da abincinsa da Allah ya halitta a jikinki, kada tsonk'omar mutane tasa ki nuna mishi wani halin da zai sashi kuka, dan Allah kiyi min wannan Al'farmar." tuno kad'an daga cikin zantukan nashi da ya mata saitin kunnenta a lokacin da ya gaya mata number sirri na ATM d'inshi, tuno hakan yasa ta tasa hannu ta tallabe kan Aryan ta fara feeding d'inshi cikin jin tausayin yaron da k'aunarshi. Ganin haka yasa Ummi tab'e baki ta fita, Mama kuwa tasa sunkuyo da niyar zama kenan sai ta kuma mik'e da hanzari, jin gaba d'aya gidan ya rud'e ko ina sai sautin zubar ruwa shaaaaaa, da sauri ta fito, a tsakiyar gida taci karo da Aunty Amarya, ta sauri ta yi kanta tana cewa. "A a Lfy kuwa naga duk an bud'e pompunan gidan da dams d'in gaba d'aya, kalli yadda gida duk ya cika da ruwa." da sauri ta juyo jiyo muryar Hajja inna daga sama tana cewa. "Ina kuwa Lfy, tunda yau ga d'an shege a cikin gidan, ai sole duk a zubda ruwan gidan domin ya haramta garemu, shiyasa yau duk ruwan gidannan sai an zubda shi." salati da sallalami Mama ta fara murya ciki da kunci tace. "Yanzu Hajja Inna a bakin wani malamin kika tab'a jin hakane?." cikin masifa irin ta tsoffi da gadarar ai tanaga uwar Mama k'anwar mijinta ne cikin izaya ta kalli Mama tare da cewa. "A bakin uwarki naji! ke Wlh Yawuro kifa kiyayeni, duk wannan iskanci daga gareki ya fito, shine har zakice a bakin wanne malami naji hakan, to bari kiji tun iyaye da kakanu haka akeyi yau duk mak'otanmu duk maison tsarkakken ruwa to dole sai ya zubda ruwan rand'unanshi sai dai ya kuma nemo wani ruwan." jin hayaniyar tayi yawa yasa Tatti fitowa, ai ido kawai ta zubawa Hajja inna dake tsaye tsakiyar ruwa, ita kuwa Aunty Amarya juyawa tayi ta kuma sashinta, ganin haka itama Mama ta koma part d'inta, tai ta bawa Zahra k'arfin guiwa. Tatti kuwa bayan Aunty Amarya tabi tai ta mata fad'a kan rashin kulawar da take nunawa Zahra. Abin al'ajabi hakafa a wannan ranar mafi aka sarin gidajen mak'otansu sukayi ta zubda ruwan randunarsu wai ai an kawo musu d'an shege a unguwa. Aryan kuwa bashi da lbrin haihuwar domin kab babu mai shiga harkarshi, sai washe garin suna ne, da safe yaje parlour Kaka yana zaune ta fito ta sameshi cikin kula da jin haushinshi kad'an tace. "Yauwa dama kai zan kirawo kazo ka kaini gidansu Yusuf in dubo Zahra da d'anta dan ni bazani sunaba da tsufana." cikin mmki da k'aduwa ya mik'e tare da cewa. "Zahra ta haihune, yaushe ta haiku me ta haifa?." hararanshi ta d'anyi tare da cewa. "Sai ka bari in muje ka musu tambayoyin." jin haka ya sashi juyawa tare da cewa. "Mu tafi." suna fita kai tsaye Girei suka nufa. Bayan sun isa Kaka ta shige ciki, shima Aryan sai yabi bayanta, ita Kaka Parlour Hajja Inna ta nufa shiko Aryan parlour Mama ya nufa, domin yanzu baya shiri da Hajja inna a cewarta shi yasa akayiwa jikanta tijara a idanun duniya da kuma yi mishi dukan mutuwa. Bayan ya gaisa da Mama ne ta shiga ta turo mishi Zahra. Tana fitowa parlour, can ciki-ciki tayi sallama, sam Aryan bai jitaba sabida ya shiga duniyar tunani, gefe can ta zauna tare kauda kanta tana kallon gefen window, wani irin tsana da haushin Aryan takeji yana ratsa zuciyarta da dukkan gabban jikinta, ganin baima san tazoba yasa taja gajeren tsaki, tare dayin mgnar zuciya, mugu kawai azzalumi mahinci, hararnshi tayi ta gefen ido, dai-dai lokacin Aryan k'arami yayi kuka hakan ne ya jawo hankalin Aryan babba, firgigit ya dawo haiyacinsa cikin sauri ya d'ago kanshi tare da zuba musu ido, itama kanta ta d'ago ta zuba mishi hararar data jikinshi yayi mugun mutuwa kunya mai tsanani ta rufeshi, cikin k'arfin hali yace. "Ashe kin haihu, wlh bani da lbri sai yau me muka samu?." tsaki taja tare da murgud'a baki cikin kunk'uni tace. "Me ruwanka da abinda aka samu, inji dai kai kam kayi abinda zakayi na cin amana." ya jita sarai hakan ya sashi kauda mgnar tare da mik'o hannunshi tare da cewa. "Kowa Baby." k'in kulashi tayi sai k'ara ruggumeshi da tayi, ganin haka ya taso a hankali ya nufi inda take domin ya sani a duniya babu wanda Zahra zata tsana sama dashi, gabanta ya d'an sunkuyo tare dasa hannu zai k'arbi yaron, cikin kauda kai tace. "Ka barmin yarona." cikin k'arfin hali yace. "Nima ai d'anane." wani irin mugun harara ta cillamishi tare da taune lips enta, shi kuwa hannu yasa ya d'ago yaron, sannan ya koma gefenta ya zauna cikin sanyi ya rink'a yiwa yaron addu'o'i, sai da ya gama ya d'ago kai tare da cewa. "Wanne suna za'a samishi?." tsaki taja tare dasa hannu ta d'auke yaron sannan ta mik'e tsaye tayi taku biyu zuwa na uku tace. "Garkuwarmu ya rigaka yazo yayi mishi hud'uba tun randa ya cika kwana uku, duk da bai nemishi shawarataba, na kuma hak'ura nabi hukuncinshi duk da ya sawa yaron sunan da nafi tsana a raina, amman nayi na'am da haka ko dan cikar imanin wanda ya rad'a sunan." cikin mamaki Aryan ya mik'e tare da cewa. "Waye kuma Garkuwarku?." cikin d'an d'aga murya tace. "Wanda ka tozarta, koda yake nasan yanzu kanka baya tunoshi gwara in na gaya maka sunanshi, Hamma Yusuf nake nufi." kai ya jinjina cikin alamun gamsuwa yayinda idanunshi sukayi jazir murya na rawa yace. "Wanne suna ya sawa yaron?." a hatsale da d'an d'aga murya irin ta wadanda akawa CS tace. "Aryan, wai kai yayiwa mai suna, da yake shi ya iya saka al'khairi akan wanda ya mishi sharri." wani irin mik'ewa Aryan yayi cikin rawan jiki, yayinda hawayen da yake dannewa tuni suka zubo cikin sanyi sauti yace. "Kiyi hak'uri Zahra ku gafarceni, ki nema min yafi a cikin dukkan family enku, ban san da idon da zan k'ara ganin Yusuf ba, nayi kuskure mafi muni a rayuwata na cutar da wani tsagi na jikina, domin Yusuf tsagin jikinane, kaitona ni Aryan." sai ya kuma juya ya fice yana mai zubda hawaye, itama Zahra shiga tayi tana kuka yayinda ta samu Mama kukan takeyi. Washe garin suna a cikin masallacin masarautar fadar jiha Affan yasa akayi addu'a wa jariri, inda aka sha rabiyar dabino da goro, sannan duk wani abinda uba zaiyi Affan ya yishi, domin cika mota yayi mak'il da kayan buk'atun rayuwa na uwa da d'anta yasa aka kai gidansu Yusuf, motar da ta kawo kayan da Affan ya musu tana tafiya, Aryan ya iso tare da Rafi'a inda shima yayi dukkan abinda uba zaiwa d'anshi. Hajja inna kuwa ranar ta zuba tijararta son ranta wai ba' isa ayi musu taron sunan d'an shegeba a gidansu, to da yake babu wadansu bare da suka zoma sai Zulahat, Amira, Goggo Fatima, Goggo Maimuna sai Aunty Madina sai kuma Raihana, sai Dija Chiroma k'awar Zahra, da dai sukaga tijarar tayi yawane, Autar Hajja Inna Aunty Madina kenan taje tayi tawa Hajja inna magiya kan dan Allah ta bar abinda takeyin, tofa sai tayi kamar ta nitsu angina kad'an kuma zata kuma ci gaba daga inda ta tsaya, haka dai akayi wunin ranar aka watse. Hakafa al'amarin rayuwa yayi ta gudana, mafi akasarin ranaki Zahra sai tayi kuka, duk gidan babu mai kula da lamuranta da d'anta sai Mama da Daddy sai Ya Jafar d'inta, sai Mami da Zeenat duk sauran da zaiyi kuka har ya mace babu mai kulata a kanshi, haka rayuwa tayi ta tafiya lokaci yaja, Affan yakan zo duba Aryan k'arami yayinda shima Aryan babba yakanzo, hakama Raihana da Faisal d'inta sukanzo. Yanzu Aryan ya cika wata takwas, wanda hakan yayi dai-dai da cika shekarar Yusuf d'aya a furzin, yaro ya girma sosai yayi d'an lukuti dashi gashi fari k'al son kowa k'in wanda ya rasa, gashi da nitsuwa sam bashi da yawan fitina ko gagara irin ta yara gashi da d'an karen wayo, duk da yana yaro yasan masoyanshi ya kuma san wad'anda suke zare mishi ido in yaje kusa dasu mu samman Hajja inna mai zugeshi da carbi. shiyasa baya zuwa inda suke, tuni kuma ya fara tattaki. Yau jumma'a da sanyin safiya Zahra ta shiga kitchen ta gama musu aikin breakfast, bayan ta gama ne ta fito parlour inda ta samu Mama da Aryan suna zaune sai tsalle yakeyi a jikin Mama, ganin Zahra yayi saurin sauk'a yabi bayanta tare da d'aga mata hannu alamar ta d'agashi cikin lumshe ido ta sunkuyo ta d'agashi tare da cewa. "Wash Aryan kayi k'atofa, yanzu na kusa in dena d'agaka." Jafar ne da ya shigo yanzu yace. "Uhummm gashi ke kuma kullum k'ara ramewa kikeyi duk kin canza yanayin rayuwarki , sam banajin dad'in abin." Mama ce ta mik'e zaune cikin kula ta kalli Jafar d'in sai ta kuma kalli Zahra tare da cewa. "Gata nan Jafar mafi akasarin ranaku sai tayi kuka, ni kuwa damuwarta ke sani damuwa gata nan ko k'ofar gida bata fita tunda samu wannan matsalar." ita kuwa Zahra kumatun Aryan taja wanda yaketa cewa. "Mammama." wai ta goyashi kenan. kai tsaye bathroom ta wuce dashi, wonka tayi mishi sannan tazo ta shiryashi cikin riga da wondo mai azabar kyau, rigar orange wond'on kuma blue, mai d'an ratsin orange daga can k'asan k'afafunta, sai takalmanshi booth irin na yara masu azabar kyau, mai ta tsiyayo a tafin hannunta ta k'ara shafawa suman kanshi datayi lib-lib, shi kuwa turarenshi yaketa mik'o mata alamar ta sa mishi, hannu tasa ta k'arba tare da fesa mishi sannan ta d'auko sabuwar wayarda Affan ya kawo mata jiya, hotuna ta rink'a yi mishi, shiko sai dariya yakeyi, kiss ta manna mishi a goshinshi tare da cewa. "Kaine farin cikina Aryan ina sonka, domin nasan baka da laifin komai, aka yadda kazo duniya." murmushi yayi kamar yasan me take cewa. Bayan sun fito parlour ne ta samu Jafar nanan har yanzu yana ganisu ya mik'owa Aryan d'in hannu cikin sauri ya zamo daga hannun Zahra da gudu ya nufi inda Jafar yake, yana zuwa ya d'agashi sama tare da d'aurashi kan wuyanshi, yayinda shi kuwa Aryan yasa hannu biyu ya rik'o kan Jafar d'in, yanata kerketa dariya, shi kuwa Jafar hannunshi yasa ya rik'o k'afafunshi, sannan ya kalli Mama cikin kula ya kuma kalli Zahra yace. "Zamu fita da Aryan, zan saya mishi wasu kaya da na gani sabbin samfuri." kai Mama ta jinjina alamar to, ita kuwa Zahra cikin sanyi tace. "Toh bari yasha kununshi kar yaje ya ta maka ihu." to yace sannan ya sauk'oshi ya mik'e mata shi ya juya zai fita yana cewa. "OK to kiyi sauri bari inje in gaida Ummi sai inzo mu tafi." yana fad'in haka ya fice ya tafi yayi part d'in Ummi, shi kuwa Aryan zamewa yayi tayi tare da k'ananun kuka alamun shi dai a barshi zaibi Jafar, haka yasa dole ta sakeshi, cikin tafiyarshi da bata gama nunaba yabi bayan Jafar wanda tuni ya shiga part d'in Ummi, shi kuwa yana haura saman barand'ar takiyar gidan yayi tangak-tangal ya fad'i, wani irin ihu yasa da k'arfi, Aunty Amarya da Hajja inna da Nana da suke tsakiyar gidan ko inda yake basu kallaba, ita kuwa Zahra da Mama kusan a tare suka fito, jin ihunshi nan suka samu Zeenat ta d'agashi tana kad'e mishi jiki domin baiji ciwoba kukan tsorone kawai yakeyi, da sauri Mama ta k'arbeshi ita kuwa Zahra sai kallon Aunty Amarya da tayi ko a jinkinta, ita kuwa Mama Zahra ta mik'awa shi tare da cewa. "Karb'eshi ki bashi nono." amsarshi tayi tare da zamewa ta zauna kan bakin barandar ta fara fiddling inshi, shi kuwa jiyo muryar Jafar ya sashi sakin nonon tare da zamewa ya sauk'a ya nufi wurin Jafar, cikin kula ya d'agashi ya ruggumeshi tare da cewa. "So sorry my boy." yana fad'in hakane yayinda yake fita dashi ita kuwa Zahra sai hannu tasa tana share hawayenta. Shi kuwa Affan kai tsaye Airport ya nufa, ni kaina Garkuwa mmki nakeyi ko me zaije yi a Airport, shi kuwa bayan ya isa cikin Airport d'in ne kai tsaye inda matafiya suke zaman jiran jirgi ya nufa, daga bakin wurin naga masu jajayen kaya da alamar akwai jinin sarauta a wurin, yana k'ara gaba sai ga Affan a gabanshi, cikin kula Affan ya mik'a hannu ya karb'i Aryan da yaketa sauk'e ajiyan zuciya, bisa dukkan alamu Aryan ya saba da Affan dan ba musu yazo gareshi, sai kuma suka juya suka nufi wani sashi na musamman inda manyan matafiya suke zama in basa son hankalin mutane ya dawo garesu, can gefe suka je kan wasu kujeru masu kyau, Yusuf na zaune cikin shigar k'ananan kaya wad'anda kalarsu d'aya dana Aryan, yayi kyau sosai sai dai yanayin rama da k'uncin rayuwa dake tare dashi, suna isa Affan ya mik'a mishi Aryan k'arami, hannu mik'o tare da zubawa yaron ido, shima Aryan ido ya zubawa Yusuf cikin gwaranci yayi dariya tare da cewa. "Abeeh." gaba d'aya Jafar da Affan dariya sukayi mai cike da mmaki, shi kuwa Yusuf k'arb'arshi yayi tare da ruggumeshi gam a jikinshi sannan ya juya nufi hanyar da zata sadaga da inda jirgin yake...! VISIT www.aihausanovels.com.ng For More Novel. AIHAUSANOVELS is website consists of hausa novels note, the reason of launching this site is to Entetaint, Motivate and Educate our readers. We provided hausa novels of many type, Such Adventure, love, romance, fiction, non-fiction, mystry, fantasy, action e.t.c from hausa Authors We provided a new and old novels both softcopy and hardcopy from our Author with thier permission. AIHAUSANOVELS shafin yanar gizo ne wanda yake ?auke da littattafan hausa, dalilin bude wannan shafin shine domin Kayatar masu karatu da kuma ilimantar da su. Mun samar da littattafan hausa na nau'uka daban-daban, kama daga littafin, soyayya, tatsuniya, almara, Hikayoyi, gyara kayanki (yadda mata zasu kula da kansu a gidan mijinsu) da dai sauransu, daga Marubutan hausa. By *Garkuwar Fulani* *By* *GARKUWAR FULANI*